shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wanda aka fi sani da hausa novel wanda ni Muhammad abba gana nake rubutawa dan wayar tare da fadakarwa ga mutane a yanayin da muke ciki.

Thursday 19 January 2017

Ashe kishiyatace 11-19


[1/15, 8:32 PM] 💖Äbbå-Gãñâ💖: 👒👒👒👒👒👒 ~*Ashe kishiyatace*~ _Na_ *Faty Afreen* _In dedication to_ *💖Abba gana💖* *11* Jin anturo qofa yasa yayi saurin saketa itama tana kokarin kwace hanunta saketan dayayi yasa ta fadi akasa gaban husna... "wayyoh sannu garin ya hk" acewar husna dasauri shatu ta miqe sadeeq kuwa juyawa yayi ya waske kamar be ga abinda ya faru ba...cikin sauri shatu ta bar dakin.. Gurinsa husna ta nufa tare da karban towel din tana goge masa jikinsa... "Nayi kewarka sosai kwana biyu" "bayan baki damu dani ba tinda na tafi ba ki kira ba" turo bakovtayi saboda batada na cewa dan hk ta soma kokarin juyawa da sauri sadeeq ya jawota ya rungumeta jikinsa yana shaqar kamshin turarenta ...in low voice ya soma fadin "Nima nayi kewarki sosai" Murmushi sukawa junansu ya sunku ceta zuwa kan gado....saqoni ya fara aika mata dasu kan kace me itama tafara maida martani... Sundauki lokuta ahaka ganin yana qoqarin wuce gona da iri yasa husna ta soma kokarin kuka tana turesa "meya faru husna?" "Nafadama banaso😭..banaso ko" "haba husna bakisan kina cutar dani ba kuma zaki hadu da fushin ubangiji kika cigaba da hk" "nidai nace banaso" tafada tare da juya masa baya ...murmushi yayi tare da fadin "toh fadamin meyasa bakyaso?ba kyaso mu haifi yaranmu ne?" a harzuqe ta soma magana "Cabdijan banaso" Zaro ido yayi cike da mamaki yana kallonta... "bakyaso fa kikace?" gyada masa kai tayi alamun eh... "toh fadamin meyasa" "saboda bazan iya wahala da yara ba..kuma ni bazan bata lokacina akansu ba...banason kukansu..kaiii ni banshirya haihuwan ba" sadeeq da tunda ta fara magana ya sake baki yana kallonta cike da mamaki.... ita kuwa tana kaiwanan ta zari rigarta a bakin qofa ta tsaya tasa kafin fice shiko binta kawai yake da ido..... *washe gari* Tinda sassage shatu ta tashi ta gyara palo tayi moping din ko inna har kitchen ta share tsakar gidan... ko inna yayi tsaf turaren wuta da husna ta nuna mata sawa tasa ko inna ya dau kamshi.... kitchen ta shiga dan taga me ta iya dafawa...indomie ta hango murmushi tayi ta dauko ta soma dafawa ta dafa kwai hk taje ta jera musu a palo ta koma daki tayi kwanciyarta... Sadeeq na fitowa ya ga ko inna tsaf se kamshine yake tashi murmushi yayi yasan aikin shatu ne...amma a cewarsa ba abinda ze yi da yar kauye karma ta raina sa...hanyar dakin husna ya nufa ganin tana barci yasa ya juyo abinsa.... Foodflask na abinci ya gani yana zuwa yaga indomie ce murmushi yayi zauna rabon dayashi abinci agida da safe tin lkcin da ake aiko musu da brk... yaci indomie din sosai kafin ya tashi har yayi hanyar dakin shatu se ya juya ya fice abinsa... Akwana a tashi ba wuya yau watan shatu daya acikin gidan amma haduwarta da sadeeq befi a qirga ba dan ya fita daga harkarta ...gashi suna zaman lafiya da husna basa wani fada ta koyamata abubuwa irinsu kwalliya dan ita husna ta lura da sadeeq bawani damuwa yayi da shatu ba shiyasa harta samu karfin gwiwar koya mata kwalliya... _Tuesday_ "shatu! shatu!!" "na am anty gani" "Zokije kiyi cefane yanma na qarayi" amsawa tayi da toh husna tabata kudi taje ta siyo abubuwan da za ayi abinci dashi... daukar hijab dinta tayi ta fice...tafe take taji horn din mota abayanta tsayawa tayi dan ganin waye wannan.... 👒👒 [1/15, 8:32 PM] 💖Äbbå-Gãñâ💖: 👒👒👒👒👒👒 ~*Ashe kishiyatace*~ _Na_ *Faty Afreen* _In dedication to_ *💖Abba gana💖* *12* Tana juyawa taga wata budurwa ta fitoh daga motar fuskarta dauke da murmushi "sannu baiwar Allah..sunana Aisha anma zakiyi iya cemin *esha* gidanmu ne wancan me blue gate din... murmushi shatu tayi "Laaa ai sunan mu daya... sunana Aisha nima anma anna cemin *shatu* kuma gidanmu ne agaban kusa da gidanku" "laaa kinga sunanmu daya ga kuma gidanmu a kusa..." murmushi dikkabsu sukayi esha ta qara da "inna zakije ne hay mota muje na kaiki" Nn ta fadawa esha inda zataje suka hau mota suna hira abinsu... *Washe gari* "Anty nagama aikina dan Allah innaso inje gidansu kawata indawo" murmushi husna tayi "ohhh su shatu yaushe aka fara kawaye bansani ba? hm ban hanaki fita ba adawo lfy amma karki dade sbd abincin dare" . Amsawa tayi da toh tashiga daki tasa wasu english wears dinta da husna ta siyamata riga da skrt ta yafa gylenta ta fitoh "Anty na tafi" "toh adawo lfy" Fita shatu tayi.n tana fita daidai nan sadeeq ya danno kan motar sa hango wata yayi ta fitoh daga gidan kwata kwata hankalinsa be kai masa cewar shatu bace saboda irin shigar da tayi baya tinanin shatu zatayi hkn Itako shatu bamatasan yana zuwa ba shigewarta tayi gidansu esha...shikuma horn yayi me gadi ya bude masa.... Da sallamarsa ya shiga fuskarsa dauke da fara'a ...amsawa husna tayi ta taho ta tarbesa.... zama yayi ta kawo masa ruwa tare da dauko kulolin abincin tadire masa.... "yauwa kamar kinsan yinwa nakeji.." murmushi tayi ta soma zuba masa abincin "husna wacece wanan ta fita a gidanan ynxu?" dariya husna tafaryi tana fadin "lallai yaya sadeeq...shatu ce fa me aikin da ka"** bata karasa xancenta ba ya katseta da fadin "shatu ce ta koma hk?" gyada kai tayi tana fadin "aikuwa ai ynxu ta zama yanmata" shiru yayi ya luluqa duniyar tunani ita ko kallonta tacigabadayi _"yanxu shatu ce ta koma haka? ya za ayi ta fita bata fadamin ba?kuma jibi irin shigar da ta fita dashi...lallai yau zanyi maganin yarinyarnan"_ Shatu kuwa tana shiga gidan palo ta nufa mumy ta ga zaune da kanwar esha da sukecewa princess(fatymah).... da sallama ta shiga suka ansa mata cikev da fara'a tsugunawa tayi tana fadin "Inna wuni mumy" "lafiya lau shatu ya antyn taki?" "lfy lau take..." rufe bakinta keda wuya esha ta fitoh daga kitchen dauke da kwano .... "laaaa shatu ashe dai zakizo nazata wasa kike ai" murmushi kawai shatu tayi tana...princess ce ta soma fadin "Anty kawarki na da kyau.." dariya sukayi dikkansu esha taja shatu suka nufi dakinta.... Suna shiga kan gado suka hayesuka fara hira "yauwa shatu ranar namiki tmby baki bani ansa ba" "wace tambaya fa?" "matar gidan yayarkice ko me?" shiru shatu tayi "ke abar maganar nan dan Allah" "Dan Allah ki fadamin ko baki yarda dani bane?" "A'a kawata ba hk bane" "toh fadamin meye ?" shiru shatu tayi daga bisani shatu ta kwashe komai ta fada mata... wani irin dundu esha ta kaima shatu...ihu shatu tayi tana fadin "ke da zafi fa" "mtsw!! ke ynxu banda hauka ki zauna kinawa kishiyarki bauta...ita bata komai seke?" "toh yakikeso nayi?tinda bayasona" "dallah can ai dole ya soki ..kuma ke baki biyo ta hanyar da ze soki bane" "kamanya?" "kamasa xakiyi a tafin hanunki ...tinda kin fita iya komai ...ki kama mijinki se yadda kikayi dashi" "Allah kawata?" "kwarai kuwa tsaya kallon ruwa kwado ya miki ido" dariya suka kwashe dashi harda tafawa...esha ta je gurin kunen shatu ta soma mata magana da banji me suke fada ba.... 👒👒 [1/15, 8:32 PM] 💖Äbbå-Gãñâ💖: 👒👒👒👒👒👒 ~*Ashe kishiyatace*~ _Na_ *Faty Afreen* _In dedication to_ *💖Abba gana💖* *13* Misalin karfe 5pm shatu ta bar gidansu esha tana shiga taga motar sadeeq tasan yana nan...tabe baki tayi ta shige ciki abinta ganin ba kowa a palo yasa ta shige kitchen tasoma dora abincin dare.... Can kuwa husna na zaune tana kallo a laptop kasancewar an dauke wuta sadeeq kuwa danna wayarsa yake anma hankalinsa baya gurin zancen xuci yake tayi "ynxu kodai na tambayi husna ko ta dawo ne?..ko naje nadubata?amma banso ta rainani dan rabona da ita anjima" tsaki yayi husna ta juyo ta kallesa "ya sadeeq me ya faru ne?" shiru bece mata komai ba ta maimaita har so biyu shiru dan hk ta tabasa a furgice ya juyo "Aisha"!!! dasauri tamiqe jinsunan da ya ambata... "wacece aisha?" inda inda ya somayi "su su sunan da dar zamusawa babynmu inkin haihu" zaro ido tayi tana kallonsa ya hadiye miyau yana gyada kai alamun eh... "hmm ai nazata sunan watane can wlhi da nikadai nasan me zanmata wuqa zancaka wa yar banza" Zaro ido yayi a tsorace yana kallonta "ynxu kina nufin inna kara aure seki kasheta" "toh kaje ka kara auren mana ka gani..." tafada tare da daukar laptop dinsa tayi hanyar kofa ya bita da kallo harta murda handle din sekuma ta juyo tana fadin "kuma zancen wata baby nina fadama banason haihuwa ba ynxu ba" tana kaiwa nan ta fice daga dakin fuzar da iska yayi tare da jan tsaki.... Shatu kuwa batagana girki ba se to 8 fitowa tayi taajiye musu nasu ta dau nata ta shige daki....kasa cin abincin tayi tana tunanin zancen esha... "gsky dole na bi shawarar esha watoh ni be daukeni a matarsa ba saboda ya rainamin hankalin sena kashe kwanaki bangansa ba..." hk taira tunani kala-kala daga bisani ta miqe tayi sallahr isha karatu ta tsaya tayi da addu'a se kusan 9 saura kafin ta soma shirin kwanciya.. toilet ta nufa tayi wanka ... *sadeeq* tsaki sadeeq yayi ya sauko daga kan gadonsa tare da rufe laptop dinsa fitowa yayi daga dakin... dakin husna ya nufa tana barci ganin hk yasa ya fitoh..har ya kai kofar dakinsa ya tsaya dakin shatu ya kalla ya nufa dakin ahankali ya murda handle din dakin cikin sa'a kofar a bude take... yaba shiga yaji karar ruwa atoilet alamun tana wanka dan haka ya samu guri ya zauna kan gadonta...kamshin turaren dakinta keta dukan hancinsa.... ita ko shatu tana fitowa daga toilet bata ma lura dashi ba daure taje da towel da kadan ya wuce gwiwarta... kallonta ya tsaya yi harta karasa gaban dressing mirror cream dinta ta bude ta soma shafawa a hanunta...shiko gogon naka ya sake bakivse kallonta yake aransa yana fadin "kanar ba shatun dana dauko daga kauye ba" fuskarta ta soma kallo da madubi aikuwa sukai idohudu da sadeeq..a razane ta juyo ta na qoqarin yin ihu ya miqe da gudu har yana kokarin faduwa ya rufe mata baki tare da riqe gashin kanta...kiciniyar kwace kanta ta somayiya hadeta da bago ransa a bace.. "uban waya baki ikon fita dazu...har kina fita da guntun gyale ..koni baki daukeni a bakin komai bane? 👒👒 [1/15, 8:32 PM] 💖Äbbå-Gãñâ💖: 👒👒👒👒👒👒 ~*Ashe kishiyatace*~ _Na_ *Faty Afreen* _In dedication to_ *💖Abba gana💖* *14* Shiru shatu tayi...cixon hanunsa tayi da ya toshe mata baki dasauri ya cire hanunsa riqe matahanu yayi gam "ka sakeni bakasan akwai zafi ba" "baki bani amsar maganata ba" shiru tayi kamar bazatace komai ba seta tuna da zancen esha dan hk ta runtse idonta ta bude tare da fadin "toh meyasa hkn ze dameka?bayan baka daukeni a matsayin matarka ba...kwananka nawa rabonka da ka ganni?da ka daukoni daga gida hk kace wa babana zaka ajiyeni inma matarka bauta?kuma da ka kawoni me kace min?cewa kayi kayi alkawarin zakamin kome nakeso ko so 1 ka taba zuwa ka tmbyni me nakeso ko akwai abinda nake bukata?" tana kaiwanan ta fashe da kuka tana fadin "inkasan bazaka iya adalci a tsakaninmu ba kafadamata ni ma matarka ce ba toh ka sauwaqemin...kuma da kasan bakasona ai da baka yarda ka aureni ba tinda ba wanda yasaka dole...tinda ka kawoni nan gidan ko yan uwanka basu san dani ba balle****!!!!" Bata karasa zancen ta ba ya daga mata hannu alamunya isa....shiru tayi taba kallonsa...saketa yayi ya fice daga dakin yana fita tayi dariya "wallahi inkayi wasa agabanta zan tona ma asiri..." _2days later_ Zaune husna take tana chatting taba kallo dan ita aikinta kenan acikin gidan...karar door bell taji ta kwallawa shatu kira akan tazota bude kofar.... Dija ce kawar husna...tana shigowa tabi shatu da harara...shatu ko bata bi ta kanta ba tavwuce kitchen abinta... dasauri dija ta karasa "Laaa dija kece ai bansankina tafe ba..shatu kawomata ruwa" daga can shatu ta amsa da toh "ke dallah ki tsaya ki saurareni..wacece wannan " "ohh shatu yar aikinace ai" rangwashinta dija tayi akai "husna bakida hankaline zaki ajiye budurwa irin wanan gidanki waiyar aiki" dariya husna tayi "ke karki damu ai inna samusu ido basa haduwa..dan ranar ma data fita tmbyt yayi wai wacece ita" "wallahi kishiga hankalinki inbakida hankali toh wallahi zasu miki hankali" "dallah sharesu bakomai" Dik zanceb da suke akan kunen shatu daje tsaye da jug din ruwa.. "Allah sarki husna dama mijinki be boye miki komai ba" shine abinda shatu tafada a ranta kafin ta isa palon dauke da jug din ta ajiye agabansu... _Gidan su Esha_ "Hm kalla karki damu da husna ki riqe mijinki kawai kibishi akan yadda yakeson gaba shi zeji jiki inbe fada mataba" "toh kina fadan hk randa ta ganmu tare fa"? "Toh inna ruwanki?ai a dadinki ne kema kisamu naki masaukin amatsayin gidanki" "tohni babbar damuwata shine yan uwansa fa basusan da zamana ba" "mtsw kefa banzace ..shiyasa nace ki jashi ajikinki ahankali ki lallabashi yakaiki kisansu" murmushi shatu tayi sukai dariya suka tafe... _Night_ Kwance husna take sadeeq na zaune tabata yayi yaga tariga tayi barci dan hk ya sauko ahankali cikin sanda ya bude dakin ya fita dakin shatu ya nufa... Ahankali ya kwankwasa... daga can tana kwance tayi tsaki "ynxu mekuma takeso daddarenan hk?" miqewa tayi ta bude kofar dakin sadeeq ta gani a tsaye da sauri ta soma kokarin rufe qofar da sauri ya riqe kofar "Dan Allah shatu ki tsaya ki saurareni karki min hk mana" "ai basona kake ba kuma baka damu dani ba dan hk ka tafi kabani wuri" "dan Allah kiyi hkr mana kar husna ta fitoh ta ganmu hk" "inna ruwana?ai gwara ta gane gsky dan nagaji da wanan abun" sake qofar tayi ta juya masa baya ahankali ya shigo dakin tare dasa key a kofar....kusa ya matso ya rungumota jikinsa.. "Shatu kiyi hkr nasan na bata miki amma insha Allah zan gyara" Shiru tayi bata iya cewa komai ba sbd irin sa qonin da sadeeq ya soma aika mata...kiciniyar kwace kanta tayi amma ta kasa.. nikuwa inna ganin hk na fice daga dakin.... *washe gari* _11:50am_ Zaune husna take a palo miqewa tayi ta nufi dakin shatu taba fadin "yau meyasami shatu?bata taba kaiwa hk tana daki ba ko brk yau bata mana ba" taba shiga dakin ta ga shatu kwance se barci takeyi kokarin tadata ta tasomayi "ke shatu meyasameki ne?" "bkm tin jiya daddare jikina ya faramin ciwo shiyasa" shiru husna tayi daga bisani ta fita segata dauke da cup na ruwa da maganin ciwon jiki ta bama shatu.... shatu wuni tayi aranar kwance a daki itako husna kanar yadda ta saba komai bata kauda ba agidan hk gidan ya wuni da datti sedai ta aika wajan umma aka karbo mata abinci 👒👒 [1/15, 8:32 PM] 💖Äbbå-Gãñâ💖: 👒👒👒👒👒👒 ~*Ashe kishiyatace*~ _Na_ *Faty Afreen* . _In dedication to_ *💖Abba gana💖* *15* *sadeeq* shiru sadeeq yake na zuwa gida daidai nan hydar ya shigo fuskarsa dauke da fara'a "kaga Ango *husna* miji ga *Asma'u* shirin zuwa gida ake hk?" "hmm gida zanje wlhi nagaji" "ok nikuwa damau akwai abinda nakeso na tmbyk" "kabari se gobe ynxu sauri nake" "plx tambaya kawai zanmaka" "ok inna jinka" murmushi hydar yayi yana fadin "gani nayi ka canja kwana biyu,inna tinanin akwai abinda kake boyemin" dagowa yayi ya kallesa aransa yana fadin "kodai na fadamasa ne?kaiii karna fada masa yasa dole se anfadawa su mama" sunansa da hydar ya kira ne ya dawo dashi daga tinanin dayakeyi... girgizakai ya shigayi "bkm abokina baabinda nake boyema" "shknan sadeeq intayi wari zamuji dan daga reaction dinkav ynxu ma mutun ze gane" shiru sadeeq yayi daga bisani hydar ya fice daga office din..ajiyar zuciya sadeeq yayi ya tattara takardunsa guri daya ya fice.... Yana isa gida ya tararda husna tana kallo... dasalamarsa ya shiga ta tarbesa cile da fara'a daga bisani ya zauna ta kawo masa abincin da aka kawomata..... Yajima azaune bega shatu ba yanata leqe husna kam hankalinta nakan tv "husna wai inna mutuniyar taki ne?" dasauri husna ta gyara zamanta tana fadin "yauwa ya sadeeq ka shiga ka dubata kozaka bata wasu magungunan batajin dadi dik yau baymta fitoh ba...." shirucyayi na yan mintina ya miqe ya nufi dakin itako ta gyara kwanciyarta tacigaba da chatting .... Yana shiga yasawa kofar dakin key...ita ko shatu a zatonta husna ce... kamar daga samata taji mutun kusa da ita ya rungumota....da sauri ta tashi ganin sadeeq yasa ta bata rai.... "Meya kawoka nan?" "kiyi hkr nazo dubaki ne..ya jikin" "kaini lafiyata lau fa ka kyaleni" "toh husna tace baki fita ba wai baki da lfy...kuma baki gyara ko inna ba ka palo dik kaca kaca." Murmushin takaici shatu tayi "toh na gaji ne....ni ba yar aikin ku bace...gwarama ka kyaleni se nayi niya zan gyara" Sake baki yayi yana kallonta aransa yana fadin "lallai shatu ta goge...yaushe ta iya magana hk" gyara kwanciyarta tayi shiko ya kwanta gefenta yana shafa mata...kan kace me barci yayi awun gaba da su.... Cikin barci yaji anna motsi kusa dashi...ahankali ya soma bude idonsa shatu ya gani kusa dashi da sauri ya miqe kamarwani mahaukaci...yana fita palo ya ga husna kwance itama se sharbar barcinta takeyi... ajiyarzuciya y sauke kafin ya wuce dakinsa.. *washe gari* _saturday_ Cikin shirinta na fita husna ta fitoh daga dakinta...shatu na gyaran palo ta wuceta ta shige dalin sadeeq "ya sadeeq na shirya zan tafi" "toh karfe nawa zaki dawo senaxo na daukeki" "bayan anyi sallar magrib" murmushi yayiya bata kudi ta fice abinta tana zuwa palo ta iske shatu "shatu xanje anguwa seda magrib zandawo ki tmby mijinakome yakeso seki dafa masa" "toh" kawaishatu tace ta cigaba da aikinta husna kuwa ta fice... Shatu shiga kitchen tayi ta somawanke wanke tin najiya da batayi ba takeyi tanayi tana tsaki....kanar daga sama taji mutun ya rungumota ta baya ihu tasa sbd ta tsorata... "ke nine fa" ganinshine yasa ta kaimasa duka "kaji yadda katsora tani kuwa?" dariya yayi sukaita hira harta gama wankewanken yana mata dauraya.... Atakaice dai zancemuku aranar sadeeq da shatu sunsha syyy kamar dama masoyan ne ko nace kamar dama sun saba... har bayan isha sadeeq be dauko husna ba...ita ko can husna dataji shiru ta soma kiran sadeeq yana ganin kiranta ya tina da zeje ya daukota nan ya shiga bata hkr akan baya gida ne but ze biyo ya dauketa. Haka rayuwa ta cigaban musu yau watan shatu 2 da zuwa gidan ..tin daga lkcin dik bayan kwana biyu a dakin shatu yake kwana seda asbah inya fita massalaci inya dawo seya wuce dakinsa... *Wata ranar juma'ah* 👒👒 [1/15, 8:32 PM] 💖Äbbå-Gãñâ💖: 👒👒👒👒👒👒 ~*Ashe kishiyatace*~ _Na_ *Faty Afreen* _In dedication to_ *💖Abba gana💖* *16* *wata ranar juma'ah* Husna ce ta fitoh daga daki da ear-pis akunenta tana jin krtu... Zama tayi tasa wani indian film *Twist of faith* tacire ear-pies din tare dasa wayarta a caji..zama tayi tasoma kallo... Karar door bell sukaji nan danan ta miqe taje tabude kofa dija ce ihu tayi cike da murna ta rungume dija...zama sukayi sukafara hirar yaushe gamo... karar door bell suka kumaji..dija ce ta miqe taje ta bude...ummi ce gaishe da dija tayi ta anasa ciki ciki...hk ma husna... guri ta samu ta zauna su husna kuwa hira suke tayi abinsu... ummi kuwa tsaki tayi aranta tana fadin "mtsw wlhi badan mama ba banga me ze kawoni gidanan ba" tana kaiwa nana sukaji anfitoh daga kitchen da gudu dikka suka maida hankali agurin....shatu ce ta fitoh tana qaqarin amai dakinta tayi da gudu suka bita da kallo.... husna kuwa ko ajikinta sema tabe baki datayi ta juya gun dija.... "yauwa kawata kina bani labari" "dallah dakata...innace wanan yarinyarce kikacemin sadeeq ya kawota a matsayin yar aiki?" "eh itace me ya faru?" "baki gani ba? cikine da ita fa?" miqewa ummi tayi ta nufi dakin shatu dija ta rakata da harara "hhhh lallai dija toh in ciki ne ma da ita daga can kauyen nasu ta kwasoshi innaga...kinga mubar maganarnan" hknan dija ta hkr da zancen badan taso ba... *shatu* Shatu taba shiga daki amai ta dinga kwarawa kamar zata amayar da komai na cikinta.... Ummi na shiga ta tai maka ta batavruwavta kuskura bakinta ta dauraye gurin...zama sukayi saman gadon ummi na mata sannu...sanda taga tadavsamu sauki kafin ummi ta soma fadin "sunana ummi kuma ni kanwar me gidan ce..ya akai bansanki ba?" dasauri shatu ta dago ta kalleta "ni me aiki ce" "ok watanki nawa agidanan?" "zankai wata biyu" "Allah sarki...dama kin taba aurene yar uwa?" "a'ah" shatu ta fada atakaice murmushi ummi tayi tare da fadin "oh!!! toh wannan cikin nawaye shi kuma?" atsorace shatu ta kalli ummi tare da rufe mata baki... "kinga zo mu fita anan" miqewa sukayi cikin sa'a da suka fitoh ba kowa a palon..kamar muna fukai sukaita sanda har suka fice....gidan su esha suka shige mumy ta sanar dasu cewar esha na daki... "ahhh shatu sanunku da zuwa ...baquwa kikayi ne? "eh kanwar sadeeq ce" "ohhh bari na kawo miki abunsha" miqewa tayi tafita se gata dauke da juice ahanunta... nanfa ta zauna ...ummi ce ta fara fadin "kin kawoni nan baki bani ansata ba" shiru shatu tayi batace komai ba ...esha ce ta soma fadin "meke faruwane tsakaninku?" "kinga alamun ciki na gani a jikinta shinefa nake tmbyrt nawaye taqi fada" acewar ummi dasauri esha ta kalli shatu... "CIKI!!! shatu ciki ne dake?" dariya esha ta farayi ..kutashi muje asibiti... miqewa tayi ta zari gyalenta suka fuce... ummi kuwa asibitinsu sadeeq ta musu kwatance suje batare data fadamusu ba... suna zuwa aka gwadata daga qarshe dai result ya nuna shatu na dauke da ciki... kuka shatu ta faryi akan se an zubar da cikin "Wayyoh esha ku ceceni ku xubar da wannan cikin" tana kaiwanan jiriya dibeta ta zube aqasa...da gusu ummita juya ta nufo office din sadeeq ko sallama babu ta banka qofar..ganinta yasa yamiqe "ummi meya faru meya kawoki nan?" "yaya kazo me me aikin gidanka ce ta suma tana da wai se an xubar" cikintashin hankali yasoma fadin "tana inna" ."tana waje" cikin sauri suka fita suna zuwa suka iske esha tana kuka rungumecda shatu... yana zuwa gun yafara zagin nurses din daje wucewa ba shiri suka dauketa aka bata daki... y 👒👒 [1/15, 8:32 PM] 💖Äbbå-Gãñâ💖: 👒👒👒👒👒👒 ~*Ashe kishiyatace*~ _Na_ *Faty Afreen* _In dedication to_ *💖Abba gana💖* *17* Ba shiri suka dauketa aka bata daki..iya gigicewa sadeeq ya gamayi abokinsa hydar da ummi sake baki sukayi suna kallonsa abun mamaki yadda ya gigice akan shatu... *bayan wasu awowi* Zaune ummi take dija ta zaune saman dadduna alamun ta idar da sallah... kallon shatu ummi tayi tare da fadin "wai shatu kinqi fadamin komai akan abinda ke faruwa" esha ce ta karbeta da fadin "karki damu ummi zanfada miki komai ammafa ba a so mgnr ta fitoh..dik da wannan cikin ze iya tona musu asiri" shiru sukayi na yan mintina kafin esha ta zayyane ma ummi komai da komai... Mamaki ya cika ummi ba abinda ya fado mata arai irin in mama tasan zancen... murmushi ummi tayi tana fadin "Allah sarki antyna..Allah ya raya mana cikinan...shiyasa naga yayana ya rikice ashe babyn nasa ne"? takarashe maganartacike da tsokana.... Sadeeq kuwa yana can office shima yabawa hydar labarin dik abinda yafaru tsakaninsa da shatu.. "hmm ynxu kai sadeeq dik abinan kaqi fadamin....toh ynxu ya zakayi da ita?ko zubar da cikin zakayi?" "Kaii haba...na kashe dana.abinda husna ta kasamin...ynxu Allah ne kadai yasan irin farincikin danake ciki...wallahi bavwanda ze kashen dana" "toh seka dauketa kuje kufadawa mama..kokuma ka fadama husna" "kaga kama bar xancenan muje na dubata naje gida dan kar husna tayizargin wani abun" miqewa yayiya fice bejira abinda hydar zece ba... dakin suka shiga da sallama..nan likita ya shigotare da fadin "dr.sadeeq ai kasan komai game da aikin basena fadama abubuwan da take bukata ba..anma muje na baka list na magungunan da ykmt a bata...zaku iya tafiya" fita dr. yayi sadeeq ya juyo garesu "kushirya ku tafi gida zan taho da magungunan...ko hydar ze saukeku" "a'ah nazo da motata zamu tafi kawai" acewar esha amsawa yayi da toh kafin a bi dr. hydar ya raka masa baya suka fice sukuma kasan cewar dama basu wani zo dakomai ba su tattara suka tafi... Suna isa qofar gida ummi da shatu suka sauka esha ta musu sallama ta qarasa gida.. Ahankali suka shiga gidan suna shiga kwance suka iske husna tana barci...shigewa dakin shatu sukayi "zan fadama yaya sadeeq ya siyamiki waya in kinasonwani abun seki kirani na kawo miki" murmushi shatu tayi tana fadin "nagode sosai ummi Allahya saka da alheri" nan dai suka danyi hira kafin ummi ta fitoh tatafi gida...tana fita shatu ta fitoh kitchen ta nufa ta soma dora abinci... _9:33pm_ Ahankali sadeeq ya fito daga dakinsa cikin sanda ya leqa dakin husna yaga tayi barci..fitowa yayi ya nufi dakin shatu... "shatu!!ki bude nine" ahankali ta miqe ta bude masa qofar ya shigo zama sukayi abakin gado shiru ya ziyarcesu kafin ta soma fadin "meyasa kaqi bari a zubar da cikintinda ba damuwa kayi dani bama balle abinda zan haifa". "Dan Allah kiyihkr karki min hk ...nadade inna jiran ranar da nima zan samu nawa dan..nima nasamu me kirana da abba.. hawayene ya soma zuba daga fuskarta...hanunsa yakai cikita yana shafawa.... "gashi ke kin rufamin asiri . gashi zaki samamin farinciki" kwanciya yayi saman kafarta...ita kanta jikinta yayi sanyi kansa ta soma shafawa "shatu inna sanki nagode da irin taimakon da kikamin kin rufamin asiri nagode" "kabari ya iisa hk...ni ynxu damuwata shine ya za ayi na haihu abinda na haifa shima acigaba da boyesa?" "insha Allah komai ze dawo daidai kafin lokacin"? *1week later*u Cikin sauri ummi ta ke juye alalen data sauke cikin kula.... "ummi inna zaki kai wannan alalen" acewar mama murmushi ummi tayi tare da fadin "gidan yaya zankai...anty ce ta kirani wani shi take marmari" washare baki mama tayi aranta tana fadin "masha Allahhusna nada ciki shine basu fadamin ba...barinazo na fara siyan kayan jinjiraye" dakin ta shige fuskarta falda fara.ummi kuwa tana gamawa tashirya ta dau hanyar zuwa gidan sadeeq 👒👒 [1/15, 8:32 PM] 💖Äbbå-Gãñâ💖: 👒👒👒👒👒👒 ~*Ashe kishiyatace*~ _Na_ *Faty Afreen* *A short story* _In dedication to!_ *💖Abba gana💖* *19* Tafiya ta somayi ta fita daga office din dasauri dija ta bita tana kiranta.bata tsaya ko inna ba se wajan asibitin "husna kitsayakimin mgn mana innata mgn kin shareni.." cak husna ta tsaya batare da tace komwi ba ahankali tajuyo tana kallondija cikin fuskar tausayi tasoma magana.... "Dija kizo muje wani asibitin dan Allah..." rikota dija tayi tare dafadin "bkm husna karki sama kanki damuwa..kuma wannan yarinyar yar aikinki cezaki iya korarta dik sadda kikaso batare da ya sani ba" gyadaksi husna tayi tare da share guntun hawayen dake gangarowa.. Atakaicedai husna taje asibiti kusan hudu dik da na farkon biyar zance daya suke fadamata..wani ma cewa yayi baya tinanin zata qara haihu sbd tasha kwayoyin sun mata yawa sun affect mahaifarta... kuka sosai husna takeyi da qyar dija ta rarrasheta suka koma gida.... suna shiga gidan husna ta fadakan kujera ta qara fashewa da wani kukan da gudu shatu ta fitoh arkice tana tmbyr husna me yasameta... wani irin ashar dija tama shatu ba shiri shatu ta juya hartana qoqarin faduwa...ita ko dijaa fili cewa tayi "shegiya dama kin fadi akasadan ya mutu" ahankali shatu ta juyo ta kalli dija takalli husna kafin ta shige daki abunta.. "dija ynxuya zanyi?nariga na cuci rayuwata na cuci kaina" ta qarashe maganarta tare da fashewa da kuka... "kibar wannan kukan insha Allah komai ze daidaita" "Taya zakice hk bayan munje asibitoci kusanbiyar amma dikka result daya...dik ke kika jamin wallahi" "yazakice nina jamiki? bafa kiga ni nasha maganin ba..kekika ce na baki toh na baki kuma zakice nina jamiki" *(Kunga yadda husna take..kawarta ta bata magani gashi mahaifarta ta samu matsala..gashi ita ta mata wayau bata sha ba....hmm Allah ya shiryamu)* "toh meyasa zakiban maganin bayan kinsan illarsa.?" "kefa kikace bakyason haihuwa ko kukan yaro bakyason ji..shiyasa na baki wanda ze miki aiki sosai" ehu husna tayi tasa hannu akai tana fadin... "wayyoh Allah na shiga uku" shikuwa sadeeq a ynxu kome shatu ta bukata yana kawo mata batare da husna ta sani ba.in yasan husna ta iyacin wani abun se ya siyo guda biyu...husna daya shatu daya...amma dik abinda ake husna bata sani... Kayan wasan jinjiraye kuwa sadeeq harya fara siya yana kawo ma shatu...esha ma hk da ummi dasunga abunyara daya birgesu se su siya su kawo ma shatu.. shatu da husna kuwa mgnr kirki bata hadasu...husna ynxu batada damuwar data wuce tasamu ciki itama... kusan dik bayan yan kwanaki husna setaje asibiti amma disame result suke bata... danhk kullun taje ta dawo setasha kukanta me isarta.... watarana da dadare suna zaune da sadeeq yasoma fadin "husna meke faruwane?meyasameki naga kwana biyi kin canja" shiru tayi tana tinanin abindazata ce ...canwata dabara ta fado mata..marairaice fuska tayi tasoma fadin "ni aynxu ba abinda ke damuna se yarinyarnan..." juyawa tayita kama hanun sadeeq "Ya sadeeq dan Allah ka naudata kauyensu nina hkra da me aikin zanyi komai da kaina" dariyar mugunta sadeeq yayi tare da fadin "haba my husna kefa kikace ko agidanku bakya aiki se ynxu xakice kinhkra da me aiki?" "ehwlhi yaya na hkra" "tohbaki isa ba tinfarko bakice hk ba...dan hk zamanta damaramagidanan" kuka husna ta fara karshe ya fitoh ya baro dakin ya dawo palo dan bayasonjin kukanta... Abu kamar wuya yau cikin shatu watansa biyar (5) amma husna har ynxu shiru..akulkun tsanar shatu ce ke qaruwa a zuciyarta... wata ranar saturday husna na zaune a dakinta gaban dressing mirror tana kwalliya ji tayi anturo qofa... sadeeq ne fuskarsa dauke da murmushi ya qarasa lusa da ita itama murmushin tayi "zan danfita naje office ndw" "ok shknan adawo lfy.." Amsawa yayi da amin ta miqe har jikin motarsa ta rakasa.. baafi minti biyar da fitar sadeeq ba dija ta shigo...hira suka zauna sunayi ....shatu kuwa fitowa tayi daga dakinta ta nufi kitchen ... "husna ynxu barin yarinyarnan xakiyi da cikin tinda kin kasa korarta?jifa yanda cikin ya girma" "dija nikaina narasa yadda zanyi wallahi" wajan kunenta dija taje ta rada mata wata mgnr da nikaina ban ji ba...da husna tayi suka tafa... "shatuu!! zonan" amsawa shatu tayi ta fitoh...tana zuwa dija ta miqecta dauketa da mari...husna ta soma naushinta aciki nansuka fara dukanta ta ko inna suna fadin... yau sesun kashe dandake cikin ... suna cikin hk sadeeqcya turo qofa... "HUSNA!!!" shine abinda sadeeq ya fada a gigice husna ta juya tana kallonsa suka faraja da baya... gurin shatu ya qaraso a rikice gani yayi harta fara bleeding...juyawa yayi ya kama dukan husna ta ko inna daidai nan ummi ta shigo... "wayyoh yaya karta mutu" se alkcin ya juyo ya sunkuceta sukafita..dija da husna kuwa ya musu dukan tsiya....har hancin husnana jini... "husna kiga abinda mijinki ya mana wallahi ban yafe ba" "dallah rufamin baki bake kika ja mana ba" "mtsw husna ga shawa muje gidansu sadeeq ahk mufada mata abinda ke faruwa" dasauri husna ta miqe tana dariyar mugunta...gyalensu suka zara sukafice daga gida... 👒👒 [1/15, 8:32 PM] 💖Äbbå-Gãñâ💖: 👒👒👒👒👒👒 ~*Ashe kishiyatace*~ _Na_ *Faty Afreen* _In dedication to_ *💖Abba gana💖* _godiya me tarin yawa gareku masoyana..kuma masoyan abba gana...inna samun saqoninku ako yaushe...nagode sosai...inna miqa saqpn gaisuwata zuwa ga_ *Mr.sa'eed isah*(daga group din asykhaleel) *sa'eed dan hajiya*(daga group din faty afreen novels2 ) *Afrah* (daga group din hausa novel lovers) Nagode sosai da sosai Allah ya bar zumunci😍 *18* Ummi na isa ta tarar da shatu abakin gate se leqe takeyi... "yauwa yar halak kamar kinsaninna tsoron shiga gidanan" acewar ummi dariya shatu tayi "lallai ma se infadawa yanki kinkina tsoran gidansa" "cabdi rufamin asiri" dariya sukayi suka dantaba hira kafin daga bisani sukai sallama shatu ta koma ciki... _2mnths later_ "ya sadeeq niko innaso nama wata magana" acewar husna sadeeq da hankalinsa kekan system dinsa ya amsa mata da "innajinki meya faru?" "dama innaso na tmbyk cewar kasan yarinyarnan ciki ne da ita ko?" wayincewa yayi kanar besan watake nufi ba "wacece wannan?" "shatu mana" "wacece shatu?" murmushi husna tayi tarecdajin sanyi a zuciyarta tinda mijinta yama manta da shatu balle tayi zargin wani abun "yar aikindaka kawo mana" "ohhh kinsan dama dana daukota daga kauye aurenta ya mutu ne" "ohh Allah sarki..toh seka maidata gida.." "meyasa?" "kafasan banason yara akan me xata haifamin dan da bansan ubansa ba acikingida?" "toh meye aciki husna ai taimako zakiyi...kanata yayi ma kifara siyan kayan jinjiraye...sunan babana na za asamishi" "cabdi wannanku tadama amma wallahi baza ahaifamin dan shege ba agidana ba..kuma***" bata karasa zancentaba ya dauketa da mari...cikin radadi ta riqe kuncinta dan ta manta rabon da a mareta... "ynxu sadeeq akanwancean abun zaka mateni?" "inkika kara maimaita abinda lila fada senamiki fiye da hk....ke ba qin haifamin yaran kikayi ba? kuma ita inta haihu anan zansamu yaron dazena deben kewa tinda kekinka kasa" kuka ta fashe dadhi ta fice daga dakin da gudu...shiluwa fuzar da iska yayi ya kishingida akan gado idonsa na kallon sama... *washe gari* _morning_ Zaune husna take a palo ta dora kafarta daya saman daya ga sawun marin da sadeeq ya mata afuskarta dakaganta kasan ranta bace yake... Shatu ce ta fitoh daga daki gurin husna ta nufo... "anty inna kwana" "daban kwana agidanan ba zaki gani?" shiru shatu tayi tana tinanin toh metama husna yau... mikewa tayi jiki a sanyaye ta nufi hanyar kitchen...tsaki husna tayi aranta tana fadin "dole ma nadau mataki...kuma haihuwa zanyita kodan wanan yar banzar basu isa su gajemin gida ba" tana kaiwanan ta miqe ta nufi dakin ...dija ta kira bugu biyu ta dauka... "Hello hussy yane" "ke kizo gidana i need yuhr help" toh dija ta fada ta kashe wayar...zarya ta farayi a dakin tana tinanin ta inda zata bullo.... ita ko shatu tana shiga kitchen ta gyara ko inna ta yi wankewanke kafin ta fitoh ta gyara palo _1 hr later_ karar door bell sukaji dasauri shatu fitoh domin bude kofa harara husna ta watsa mata...jiki sanyaye shatu ta juya ta koma daki...husna na budewa taga dija...murmushi tayi tare da fadin "shigo yar uwa" zama sukayi akan kujera dija ta kalli husna tana fadin "meyafarune? "hmm akwai damuwa... shatu ce matsalata" "metayi?" Nan husna ta kwashe komai abinda ya faru ta fadama dija... "cabdijan wallahi barin gidan zatayi " "kinga ni ynxu damuwata shine nasamu ciki...kuma kinsan ahekaran jiya nasha tablets dinan" 😳 "cabdijan tashi zakiyi muje musamu doctor kawai" dasauri shusna ta miqe ta nufi hanyar dakinta tana fadin "jirani bari na dauko gyalena" Tana shiga ta dauko gyalensuka fice... *Asibiti* "gsky zan fadamuku tinda dai kika sha wa anan tablet din bazan iya cemiki komai ba" acewar likitan dija ce ta amsa da.. "haba doctor...kataimaka mana dan Allah" "gsky zan fadamuku i cant do any tin abt dis dole se kunyi hkr" hawaye husna ta faryi batace komai ba ta miqe tsaye.... 👒👒 [1/16, 2:46 PM] baby afreen: 👒👒👒👒👒👒 ~*Ashe kishiyatace*~ _Na_ *Faty Afreen* *A short story* _In dedication to!_ *💖Abba gana💖* *19* Tafiya ta somayi ta fita daga office din dasauri dija ta bita tana kiranta.bata tsaya ko inna ba se wajan asibitin "husna kitsayakimin mgn mana innata mgn kin shareni.." cak husna ta tsaya batare da tace komwi ba ahankali tajuyo tana kallondija cikin fuskar tausayi tasoma magana.... "Dija kizo muje wani asibitin dan Allah..." rikota dija tayi tare dafadin "bkm husna karki sama kanki damuwa..kuma wannan yarinyar yar aikinki cezaki iya korarta dik sadda kikaso batare da ya sani ba" gyadaksi husna tayi tare da share guntun hawayen dake gangarowa.. Atakaicedai husna taje asibiti kusan hudu dik da na farkon biyar zance daya suke fadamata..wani ma cewa yayi baya tinanin zata qara haihu sbd tasha kwayoyin sun mata yawa sun affect mahaifarta... kuka sosai husna takeyi da qyar dija ta rarrasheta suka koma gida.... suna shiga gidan husna ta fadakan kujera ta qara fashewa da wani kukan da gudu shatu ta fitoh arkice tana tmbyr husna me yasameta... wani irin ashar dija tama shatu ba shiri shatu ta juya hartana qoqarin faduwa...ita ko dijaa fili cewa tayi "shegiya dama kin fadi akasadan ya mutu" ahankali shatu ta juyo ta kalli dija takalli husna kafin ta shige daki abunta.. "dija ynxuya zanyi?nariga na cuci rayuwata na cuci kaina" ta qarashe maganarta tare da fashewa da kuka... "kibar wannan kukan insha Allah komai ze daidaita" "Taya zakice hk bayan munje asibitoci kusanbiyar amma dikka result daya...dik ke kika jamin wallahi" "yazakice nina jamiki? bafa kiga ni nasha maganin ba..kekika ce na baki toh na baki kuma zakice nina jamiki" *(Kunga yadda husna take..kawarta ta bata magani gashi mahaifarta ta samu matsala..gashi ita ta mata wayau bata sha ba....hmm Allah ya shiryamu)* "toh meyasa zakiban maganin bayan kinsan illarsa.?" "kefa kikace bakyason haihuwa ko kukan yaro bakyason ji..shiyasa na baki wanda ze miki aiki sosai" ehu husna tayi tasa hannu akai tana fadin... "wayyoh Allah na shiga uku" shikuwa sadeeq a ynxu kome shatu ta bukata yana kawo mata batare da husna ta sani ba.in yasan husna ta iyacin wani abun se ya siyo guda biyu...husna daya shatu daya...amma dik abinda ake husna bata sani... Kayan wasan jinjiraye kuwa sadeeq harya fara siya yana kawo ma shatu...esha ma hk da ummi dasunga abunyara daya birgesu se su siya su kawo ma shatu.. shatu da husna kuwa mgnr kirki bata hadasu...husna ynxu batada damuwar data wuce tasamu ciki itama... kusan dik bayan yan kwanaki husna setaje asibiti amma disame result suke bata... danhk kullun taje ta dawo setasha kukanta me isarta.... watarana da dadare suna zaune da sadeeq yasoma fadin "husna meke faruwane?meyasameki naga kwana biyi kin canja" shiru tayi tana tinanin abindazata ce ...canwata dabara ta fado mata..marairaice fuska tayi tasoma fadin "ni aynxu ba abinda ke damuna se yarinyarnan..." juyawa tayita kama hanun sadeeq "Ya sadeeq dan Allah ka naudata kauyensu nina hkra da me aikin zanyi komai da kaina" dariyar mugunta sadeeq yayi tare da fadin "haba my husna kefa kikace ko agidanku bakya aiki se ynxu xakice kinhkra da me aiki?" "ehwlhi yaya na hkra" "tohbaki isa ba tinfarko bakice hk ba...dan hk zamanta damaramagidanan" kuka husna ta fara karshe ya fitoh ya baro dakin ya dawo palo dan bayasonjin kukanta... Abu kamar wuya yau cikin shatu watansa biyar (5) amma husna har ynxu shiru..akulkun tsanar shatu ce ke qaruwa a zuciyarta... wata ranar saturday husna na zaune a dakinta gaban dressing mirror tana kwalliya ji tayi anturo qofa... sadeeq ne fuskarsa dauke da murmushi ya qarasa lusa da ita itama murmushin tayi "zan danfita naje office ndw" "ok shknan adawo lfy.." Amsawa yayi da amin ta miqe har jikin motarsa ta rakasa.. baafi minti biyar da fitar sadeeq ba dija ta shigo...hira suka zauna sunayi ....shatu kuwa fitowa tayi daga dakinta ta nufi kitchen ... "husna ynxu barin yarinyarnan xakiyi da cikin tinda kin kasa korarta?jifa yanda cikin ya girma" "dija nikaina narasa yadda zanyi wallahi" wajan kunenta dija taje ta rada mata wata mgnr da nikaina ban ji ba...da husna tayi suka tafa... "shatuu!! zonan" amsawa shatu tayi ta fitoh...tana zuwa dija ta miqecta dauketa da mari...husna ta soma naushinta aciki nansuka fara dukanta ta ko inna suna fadin... yau sesun kashe dandake cikin ... suna cikin hk sadeeqcya turo qofa... "HUSNA!!!" shine abinda sadeeq ya fada a gigice husna ta juya tana kallonsa suka faraja da baya... gurin shatu ya qaraso a rikice gani yayi harta fara bleeding...juyawa yayi ya kama dukan husna ta ko inna daidai nan ummi ta shigo... "wayyoh yaya karta mutu" se alkcin ya juyo ya sunkuceta sukafita..dija da husna kuwa ya musu dukan tsiya....har hancin husnana jini... "husna kiga abinda mijinki ya mana wallahi ban yafe ba" "dallah rufamin baki bake kika ja mana ba" "mtsw husna ga shawa muje gidansu sadeeq ahk mufada mata abinda ke faruwa" dasauri husna ta miqe tana dariyar mugunta...gyalensu suka zara sukafice daga gida... 👒👒
Share:

Wednesday 11 January 2017

Ashe kishiyatace


baby afreen: 👒👒👒👒👒👒 ~*Ashe kishiyatace*~ بسم الله الر حمن الر حيم *A short story* _in dedication to_ 💖 *Abba gana*💖 *01* "Sadeeq karka yarda raina ya baci akan batunan".. "kiyi hkr mama" mama na kaiwa nan tayi tsaki ta shige daki abunta..busar da isaka sadeeq yayi ya miqe yana shafa gashin kansa harya fice... *Sadiq Ajmad shine asalin sunansa..sadiq likitane kwararre ..mahaifinsa bashida wani kudi sosai sedai ace masha Allah...Asalinsu 'yan garin katsina ne kuma sunazama acikinta..sadeeq saurayine kyakyawa..* Tin tasowar sadeeq mama take adduar taga danta ya samu mace kyakyawa ya aura acewarta ya da nta yake kyakyawa hk ma matarsa zata zama kuma yar gidan masudashi ba talaka ba... 👒👒 Zaunevsadeeq yake a office dinsa sanye da labcourt yanata juyi akan kujerarsa da ka gansa kasan ya zurfafa a tunanin da yakeyi..ahankali abokinsa hydar ya turo kofar da sallama amma shiru ba a ansa ba...shigowa yayi yana kallonvabokinnasa ya girgiza kai ahankali ya nufi inda yake ya masa tafi a fuskaa afurgice sadeeq ya miqe.. "mstwvhaba hydar meye hk" "yi hkr naga kayi nisane meke faruwa" "kaidai bari kawai yaushe ka shigo?" murmushoi hydar yayi "banjima ba ynxu na shigo...me yasameka ne?" "wlhi kaima kasan xancen baze wuce mama ba..ita dole dole sena aure 'yar kawarta" "🙊Kardai kace min akan xancen Husna ne?" "mtsw kaidai kabari kawai" "toh inbanda kai inna laifin husna?" "mtsw nifa kasanbasanta nake ba bata min babe kai" "Dallahni kaisheni da tsakikamar wanitsaka" tsaki sadeeq ya kumayi hydar ma hakan yayi... "Allah ya shiryeka....kawai ka yarda kaaure husna wlhi ni kan naga yarinyar nada hankali" "Hm ai sekuma kayi kanka akehji" janyo takardun gabansa yayi ya cigaba da dubasu.. 3days later👒 "sadeeq kaje kun gana da husnar kuwa?" "a'a mana dama innason innaje nadawo sena je ndw" shiru mama tayi kamar bazatace komai ba "shknan bkmnaji Allah ya dawo dakai lafiya" "ameen insha Allah gobe zanwuce ndw jibi" "toh Allahya bada sa'a..." amsawa yayi da ameen ya miqe ya fice ya nufi dakinsa** *washe gari* ~Dutsin-ma~ *Kauyen bahuna* Tafe sadeeq yake cikin motarsa da kauyen daqyar motarsa ke wuce wani gun sbd hanyar ba kyau saukinsama lkcin rani ne da da damina ne baze iya wucewa ba .. yana shiga ya soma tmbyr gidan me anguwa akamuna masa...yana zuwa ya tarar da mutane a kofar gidan zaume..sallama ya musu tare da miqamusu hannu suka gaisa... "sedai ban shaidaka ba" cewar me anguwa murmushisadeeq yayi tare da fadin "nine likitan daaka turo sunana sadeeq" "oh masha Allah naganeka sannuda zuwa" kara gaisawa sukayi da su daidai nan wasu "yan mata guda uku sukazo wucewa suna hira 'Kai ku kalli wani saurayi can kyakyawa" acewar alawiyya dasauri shatu da dije suka jiya suna kallon gutin "kaiii amma gsky yana da kyau" turo baki shatu tayi tare da fadin.kanku akeji alawiyyace ta soma fadin "dan xakiyi aure shine inkinga abu yamiki baza kice yayiba?" "toh akan mezance yayi?"aure nafa saura satibiyu" hira sukacigaba dayi har suka wuce sadeeq kuwa me anguwa yasa aka rakasa masaukinsa.. *Night* tsaye shatu take da saurayinta iro suna hira "shatu ykmt in akwai abinda kike buqata kifadamin dawuri kinsanlkci na ta tafiya" "toh shknan innaje gida zanduba insha Allah gobe zanfadama in akwai" nanfasukai hirarsu kafin daga bisani sukayi sallama tashige gida.. dikabinda suke sadeeq na tsaye yana kallonsu yana murmushi shikadai..shikamarayuwarsa rayuwar kauye ns birgesa sosai shiyasa baya gajiya da zuwa gurate irin wa'anan saboda suna sashi nishadi.... bama kamar yadda saurayi dabudurwa ke hira abin nabasa shawa'a...yana cikin wannan tinanin husna ta fado masa arai tsali yayi ya koma inda yasauka ransa dik ba dadi.... 👒👒 Da safe safeeq ya tashi yayi wanka ya shirya abinsa fitowa yayi ya dan zagaye gari yana tafe yana murmushinsa me qayatarwa .. harda pics ya dinga dauka dik abinda yaga ya birgesa... Misalin karfe 12pm sadeeq ya musu sallama akan nanda sati biyu ze dawo zrje yabadavreport din abun da yaxo yi.. godiya sukamasa mutane suka dinga kallonsa kyauta ya musu sosai kafin ya tafi sunata masa godiya.. *katsina* yana isa gida ya tadda mamazaune a palo tana waya saurarawa yayi yaji me take fada... "eh gaggo suwaiba auren nmranarjuma:ah mezuwa insha Allah" bejime goggo suwaiba taceba mama ta amsa da "shknanzeji Allah ya kawoku lfy" katse wayartayi tana murmushi daidai nan sadeeq ya shigo da sallamarsa cike da fara:a mana ta ansa "ahhh sadeequ yaushe kadawo" "ynxu nashigo mama inna ummi?" "ummi taje rabon katin biki wa'andaza agayyata" "mama bikin wa za ayi ne?" "kajika da shirme naka ne mana ykmt ka huta kaje ku gana daita kaji abindatake buqata" kamar amafarki yaji zancen kansa na sarawa ya miqe zefita zeji dakinsa mama ta kuma fadin "sadeequ bakaji me nace bane?" "naji mamazanje insha Allah" "kokaifa jeka Allah yama albarka" amsawa yayi da ameen yafice yanufi dakinsa kansa kwai yakeji yana sarawa.. 👒 [12/26/2016, 9:53 PM] baby afreen: 👒👒👒👒👒👒 ~*Ashe kishiyatace*~ *A short story* _In dedication to_ 💖 *Abba gana💖* *02* Washe gari da safe sadeeq yashirya ya ma mama sallama ya nufi gurin aiki...direct office dinsa yawuce yana shiga hydar yabi bayansa... "yan tafiya shine andawo bako dan kira?" murmushi sadeeq yayi tare da fadin "Kabari kawai jiya nadawo a gajiye ne shiyasa" "ok, tohya kaga kauyen?" "Zancen kauye kabari zan baka lbr...kajiwani batu inna dawowa wai aurena da husna saura sati daya" Xaro ido hydar yayi cike da mamaki... "kaiii haba wasa kake ko?" "wlhiinna dawowa naji mama na waya dasu goggo suwaiba ni banmasan yazanyi ba" "cab di..hkr zakayi kayi biyayya kawai kaje ku sasanta kanku" "mtsw wlhi basanxuwa nake ba dandai mama ne kawai zanje mumushi hydar yayi tare da janyo file din dake gaban sadeeq... lumshe idanu safeeq yayi ya jingina jikin kujera yana murmushi tabosa hydar yayi 'ya akayi ne? cewar sadeeq wanda har ynxu idanunsa na lumshe "murmushin me kakeyi ne?" "kawai kauyenan nake tinawa wlhi dadin xama" "hhh lallai sekakoma can ka tare" dariya sukayi dikkansu cike da nishadi suka cigaba da hira... _7:25pm_ Tsaye hydar yake jikin motar sadeeq daidai nan sadeeq dinma ya bude motar ya fitoh... yana fitowa husna ma ta fitoh cikin shigar atamfa ta yafa gyalenta... cike da fara'a ta karaso inda suke tayi sallama suka amsa hade da gaiduwa... "ya sadeeq sannunku da zuwa" "yauwa" ya amsa ataqaice murmushi hydar yayi "bari nadan baku wuri inkungamanadawo" murmushi husna tayi tare dafadin toh ...shilo sadeeq bako alamar murmushi afuskarsa...juyawa hydar yayi ya basu wuri... shiru ne ya ziyarcesu nadanlkci sadeeq ne ya katse shirun da fafin "dame damevkike buqata?" "eh toh inna buqatar kudi sbdvevents din da za ayi" "event din har nawa xakiyi?" "ko guda hudu hk dun isa" murmushin mugunta sadeeq yayi😏 "dama can kin shirya wa bikin ko? zaro ido tayi cike da mamaki "haba ya sadeeq wani irin xance ne wanan inxaka bani kudi ka bani " :"nawa kike buqata?" "dubu dar*****? "cabdi karma ki qarasa danbazan kashe kudi na a auren da banaso ba" "toh wlhi ni se ka bani " zaro ido yayi yana kallonta aransa yana fadin " Lallai yarinyarnan bata da kunya shi zata dinga fadawa hk tinkan ayi auren ma" afili kuwa tsaki yayi tare da fadin "bazan bayarba wa anda suka samiki rai su baki ni kinga tafiyata ba" jiyawa yayi ya shige mota da niyar inya soma tafiya yakira hydar yaji inda yake..itako husna tsaki tayi tashige tana yan maganganunta... bintavyayi da kallo daga bisani yavgirgiza kai yana fadin "Yau naga takaina mama ta hadani da wannan yarinya *jangwan*😝" Shigewa yayi motar yadau wayarsa xe kira hydar jin anna buga dayan glass din gefen seat din murmushi yayi yasa hannu ya bude masa yashiga.. "ya harkun gamane?" "mtsw kyaleta kudi takeso kuma ni bazankashe kudi na a auren da banaso ba" murmushi hydar yayi tarevda fadin "Wai kai meyasabaxaka hkra ba kawai ka bata tayi abinda ya kmt" "toh kai inka matsu ka bata mana zaka wani takurani" shiru sukayi dikkansu har yakai hydar gida ya saukesa shima ya nufi gida... Dasalama ya shiga palo ummi da mama ya tarar zaune ... "Inna wuni mama" "lafiya lau sadeeq harka dawo?"? "tih masha Allah" "ya sadeeq sannu da zuwa" "yauwa ummi ya gidan" "lafiya lau yaya" "hk akeso barivna shiga ciki" "sadeeq kaje kungana da asama'u kuwa" "eh mama daga can ma nake" washare baki mama tayi tare da fadin masha Allah kaje babanku na nemanka... amsawa yayi da toh ya nufi dakinsa aransa yana fadin "narasa me mana tagani agun husna hm Allah dai ya sa hkn shine mafi alheri" ansawa yayi da ameen ya cire kayansa..watsa ruwa yaje yayi ya sauya kaya kafin ya nufi dakin baba... dasallamarsa yashiga baba yaamsa masa..zaune yasamu baba yana jin radio.. "ahh abubakari harka dawo"? "eh bababandade dashigowa ba" "toh madallah dama sonake naji inji dai kagama gidan naka ko?" "eh baba nagama painti ne ya rage shima gobe insha Allah zansa ayi* "toh maddallah Allah yama albarka" amsawa yayi da ameen sunsha hira sosai sewajan karfe 8:45pm kafin sadeeq yabar dakin baba ya nufi nasa... 👒 *Husna* Can kuwa husna nashiga gida umma dake zaune tana kallo hanan na gefenta... raibace ta samu guri ta zauna "husna ya akayi ne?" "umma wai kawai se ace hk xa ayi bikinan ba ko event" "inji ubanwa?" "ya sadeeq mana wai baze bani kudi ba" "be isaba dan ubansa uwar tasa zankira bannidasu" "wlhi anty husna wannan yaya sadeeq din ya fiye girmankai" acewar hanan tsaki husna tayi tare da fadinbanni dashi zan rage masa shi... tana kaiwanan suka jiyo sallamar yaya haneef... dasallamarsayashigo suka gaishesa ya ansa shima ya gaida umma xama yayi alamun ya gaji...yana fuzar da iska "husna dan Allah dan dafamin gwaten doya shinake marmarinci" acewar ya haneef turo baki husna tayi tana maida hankalinta ga tv "ke husna bakiji me nace bane" miqewa tayi tana buga qafa tanufi hanyar daki tana qunwunai... "gsky ni ban iya girki ba...baga inna me girki can ba kaje tana" fusace hannef ya miqe ze bita umma ta tsayar dashi tare da fadin "xonankarka takuramin 'ya kaje ga inna canakitchen kace tadafa ma" "haba umma ya zaayi ace yaranan su zauna basu iya komai ba sedai a musu ahaka husnanzatayi aure? "Inna ruwanka innace bakai zata aura ba?toh wuce kaban wuri yarana yanhutu ne" afusace haneef ya fice ya bar palon umma tading masif tana fadin "yarana yanhutu kuma husnar dakake fada dame aikinta zata tafi yauwa" ahk tayita masifa hartayi shiru dankanta... 👒 [12/28/2016, 2:17 PM] baby afreen: 👒👒👒👒👒👒 ~*Ashe kishiyatace*~ _In dedication to_ *💖Abba gana💖* *03* Zaune mama take wayarta tasoma ruri dasauri ta daga ganin sunan umman husna daya bayyana akan screen din "Assa** "Maman ummi kinajina ko? "Eh innaji amma kya tsaya mugaisa ko?" "bana buqatar hkn dama inna infada miki ne ki jawa sadeeq kunne yazo ya bama husna kudin dazatayi abubuwan daya kamata ahk za ayi bikin?" hkr mama tashiga bawa umma kafin tasaukosuka gaisa cike da fara a daga bisani sukai sallama. Zaune mama take tsakar gida tana jiran fitiwar sadeeq...ummi ce ta fitoh dashirinta na mkrnt "umma na tafi " "toh sekindawo Allah ya miki albarka " amsawa tayi da ameen ta fice abinta...ba afi minti biyar ba sadeeq ya fitoh shima cikin shirinsa... tsugunnawa yayi kusa da mama "Inna kwana mama" "daban kwana ba zaka ganni?" "mama laifin me nayi kuma?" "me ya hanaka ba husna abinda take buqata kaje ka bata tinkan raina ya baci" "mama ba kudi a hannu na ne ga aiki gida annayi ga kuma lefen da ake hadawa abubuwan sun minyawa" nunfashi mama taja tare da fadin "Sadeequ" "ya amsa mata da ameen" "kayi hkr kaji kaje ko nawane ka lallabaka bata kaji?" gyada kaiyayialamun eh yamiqe yanafadin nizan tafi albarka mama ta samasa kafin ya tafi... 👒 Misalin karfe 8 sadeeq ya gama shirinsa ze tafi gida ransa bace ya shiga mota beko tsaya ko inna ba se qofar gidansu husna yanaxuwa kuwa yayi sa a hanan ta fitoh ya turata ta kira masa husna ba musu ta koma tanata wani karairaya murmushin takaici yayi yarinya qarama da ita... ya kusan minti goma tsaye agurin bata fitoh ba ransa dikinda yake battace ne...juyawa yayiya bude marfinmotarsa yajiyo muryarta tana anbatan sunansa...juyawa yayi ya shaqo wuyatan ta ya hada da jikin motarsa "ke nikika rainawa wayau zaki shanyani a waje?" daqyar ta somamgn samasama "toh bakasangidan akwai mutane bane?kasakeni akwai zafi" "bazan sakeki ba tin ynxu kinakai qarata gun mahaifiyata ko kinaso ki hadani da ita ko?" "nifa ba*** bata qarasaba yasa dayan hanunsa ya bige bakinta daga bisani yasaketa motarsa yabude ya cito bandir din yandari biyar ya bata karba tayitana murmushi... wani irin sansane takeji yana shiganta arayuwarta tana mutuwar san sadeeq kallonsa tayi tana murmush "kekuma meye hk?" murmushi ta kumayi "kawai inna sanka sosai bazan iyajure kamin kishiya ba" tana kaiwa nan ta shige gida da gudu shiko binta yayida kallon mamaki "lallai yarinyarnan ta rainani" dagabisani kumaseya soma dariya shi kadai ahaka yashige motarsa yana driving yana tinazancen husna 👒👒 Abu kamar wasa akwana atashi ba wuya snyi prgms amma ba ko daya wanda sadeeq yaje ranar juma'ah bayan anyi sallar juma'ah aka dauraauren *Abubakar sadeeq* da amaryarsa *Asma'u husna* skan sadakinera dubu dari...masha Allah bikin yayi jama'ah sabd sadeeq ya kasance meson mutane dan hk bikinsa ma sai masha Allah.... Bayan anyi sallahr magrib akazo daukan amarya nasiha aka mata sosai hydar shine kangaba sbd shine abolin ango... gidan iyayen sadeeq aka fara kaita can suka tarar da sadeeq aka hada hardashi aka musu nasiha sosai amma abun manakitindaaka taho da amarya ba allamun kuka ko hawaye sema in anna hira a mota tayi dariya.. goggi suwaibace ta kasa hkr tasoma fadin "Wai ita wannan amarya bata kuka ne se dariya" gabadaya sukasa dariya harda ita husnar kawarta ce hafsa dake gefe tasoma fadin "goggo karki damuqawar tamu jaruma ce ai" tabe baki goggotayi ta tsayatana kallon ikon Allah amarya ta yaye gyale anna hira... kusan rabin hour ya daukesu kafin suka isa gidan...lullube mata fuska sukayi aka fita da ita dik da gidan na cike da mutane hkn be hana husna ganin gidan nata ba gidan yayi kyau sedai masha Allah murmushi kawai husna keyi har aka shiga da ita.... bayan ankaita da mintina aka rako ango fuskarnan tasa babu alamun fara'a atattare da ita...hk yazauna kawayen amarya da abokansa suka gama surutu suka fita bin bayansu yayi dan yimusu rakiya...nanfa suka dinga zaulayarsa har sukasa sa dariya sosai... husna kuwasuna barin dakin ta niqe dasaurijakar dake gefenta ta dauka ta ciro turaruka da wata night gown ta nufi toilet cikin sauri.. Sauya kayanta tayi kafin ta tafitoh sadeeq ya shigo ganin bata dakin yasa ya juya ze nufi dakinsa domin watsa ruwa... daidai ya murda handle din qofar ta fitoh "ya sadeeq" shine abinda tafada dasauri ya juyo yana kallonta cike da mamakin ganin shigar dake jikinta bakodan kwali akanta se famanfari takeda ido zancen xuci yasoma yi yana fadin "Ance amare nada kunya amma banda tasa itakan bata da ko alamar kunya" girgiza kaiyayi ya juya yana murmushin takaici dasauri ta nufi inda yake har tana tuntube da jikin gado ta riqo hanunsa "Husna lafiyarki kuwa?" "toh ya sadeeq yinwa nakeji" "baga kitchen can bakije kidafa abindakikeso" zaro ido tayitana kallonsa "Cabdijan" "meyafaru kuma?" "nifa kasanba girki na iya ba kuma innace cewa akai kaza ake kawowa amarya" zaro ido yayi yanakallonta lallai yaqara yarda husna bata da kunya har ynxu yarinta na damunta... "husna in bakiiya girki ba waxe dafamin abinci" "ohhh karka damu bayan mungama cin amarcin mu umma tace zata samomin me aiki" "toh a kwananki waze dinga girki?" "Dagacan gidanmu inna zata girka hannan zata kawo" dariya ta basa be iya cewa komai ba yafizge hanunsa daga riqon da tamasa ya fita abinsa.. tanaganin hk tayi tsakitm tasamu gefen gado tazauna... 👒👒 [12/30/2016, 10:24 AM] baby afreen: 👒👒👒👒👒👒 ~*Ashe kishiyatace*~ *A short story* _in dedication to_ *💖Abba gana💖* *04* Yana shiga dali toilet ya fada ya watsa ruwa yana fitowa ya shirya cikin kayan barcin sa kwanciya yayi akan gado zancen husnane ya soma dawo masa *"nifa kasanba girki na iya ba kumainnace cewa akai jaza ake kawowa amarya"* wanga zance na husna na husna na basa dariya sosai nanfa wani tinani ya fado masa "Kardai ace dgsk ne husna bataiya girki ba..🤔.lallai kywa da anga shirme🙊" kamar wanda aka mintsila ya miqe ledar dake saman dressing mirror ya dauka yayi hanyar qofa fita yayi be tsaya ko inna ba se qofar dakin husna ahankali ya murdahandle din ya shiga xaune bakingado ya sameta tana faman chatting harya dhiga bama tasani ba kusa da ita yaje ya zauna ya girgiza kai ganin ita kadai se dariya takeyi.. Fizge wayar hanunta yayi dasauri tadago da niyar yin masifa ganinshi yasa ta miqe da sauri "meya dawo dakai dakina?" Xaro ido yayi yana kallonta da mamaki "innace innada ikon shiga ko inna a gidana?" "eh naji ynxu dai ya sadeeq wlhi yinwa nakeji sosai" bece komai ba ya mika mata ledar karba tayi tare da masa murmushi ta juya tana tafiya kamar wacce kwai ya fashewa aciki... dariya yayi ya kwanta abunsa ya dauwayarsa harya kunna data sekuma ya kashe ya soma game din zuma abinsa Itako uwa gayya zama tayi taci me isarta ta fadi alhamdulillah kafin ta kwanta... kwanciya tazoyi taga sadeeq a kwance bata raivtayi tasoma mgn "ya sadeeq ka tashi kafita barci nakeji" "ni annan zan kwana gwara ma ki kwanta abinki" miqewa yayi ya nufi toilet tabisa da kallo...har yayi alwala ya fitoh tana tsaye a inda ya barta... "husna kije kiyi alwala kizo muyi sallah" ba musu ta nufi hanyar toilet dinbata wani jima ba ta fitoh... hijab tadauka cikin wani qaramin akwati dake gefe tasa ...darduma suka shinfida ya musu jagora... Suna idarwa ya musu addu'a , shi ya fara miqewa ya nufi kan gado...cike da masifa ta nufi inda ya kwanta... "gsky ya sadeeq kazo kaje dakinka" "toh ni akusa da matata xan kwanta" juyawa tayi zata bar wurin dasauri sadeeq ya yanyota ta fada jikinsa... "Nikasaleni wallahi" "inna zakije inna sakeki?" turo baki tayi tana fadin palo qara riqeta gam sadeeq yayi nanfa salo ya canja... *na tsaya kwaso labari 💖Abba gana💖 ya janyo ni...wai is not my hurimi...kumafa hakane🤔😝* ~washe gari~ Tindasafe sadeeq ya tashi ya makara yin sallah ganin husna nata sharar barcinta ya miqe ya nufi dakinsa....yana zuwa cikin sauri yayi wanka yai alwala yana fitowa yayi sallah abinsa... Miqewa yayi ya nufi dakin husna da zumar tashinta yana shiga daidai nan ta toh daga wanka ....hararsa tayi ta wuce dressing mirror taja kujerarta tazauna... Murmushi yayi yamatso kusa da ita kusa da kunenta ya tsugunna yana fadin "Morning husna" batace komai ba illa dagowar datayi ta kallesa... rungumota yazoyi dasauri ta kauce "nikam banaso" Dariya sosai ya mata itako idanunta dik sun ciko da kwalla "shknan naji...ynxu ya za ayi da bedsheet din?" "kai zaka wanke mana kasan ni bawanki nake ba dan banma iya ba" sadeeq da tinda tafara zancenta ya sake baki yana kallonta ya furta "cabdijan" bekuma cewa komai ba yaje ya yaye zanin gadon ya nufi toilet yana shiga tayi tsaki "Sekace ance baiwa aka kawo ma" tana gama fadan hk ta miqe ta bude wannan akwatin ...riga da skt english wears tasa ta yafa gyalenta wayarta ta dauka ta bude akwatinta ta dauko wani india film na season *king of hearts* Zama tayi tasoma kallon film din tana chatting...kara door bell taji tada pausa tamiqe ta bude...ummi ce dauke flaks na abinci..... "Inna kwana anty husna" ummi ta fada cike da fara'a... tabebaki husna tayi "lafiya" "anty dan Allah kama min da guda daya" Tsaki husna tayi ta juya abinta "dakika taho dasu waya kama miki? kuma wallahkika zubarmin sekin kwashe kin gyaran palona" tana kaiwa nanta zauna tasa play tacigaba da kallonta.....ummi kuwa tafiya tasomayi ahankali ahankakai..hartakai wajan dinning din gurin saukewa ta kasa.. "Anty husna dan Allah xolki dan saukemin" tsaki husnata kumayi "kikira wacce ta dora miki ta sauke miki" wangazancena husna ya batawa ummi rai batace komai ba tasoma qoqarin saukewa dadai nansadeeq ya fitoh riqe da zanin gado a hanunsa alamun yagamawankewa dasauri ya nufi gurin ummi yasoma saukmata kulolin gaishesa tayi cike da fara'a ya amsa soma tayiya tayi ta nufi qofa ya mara mata baya kan su fita husna ta kwashe da dariya tanactafi "kaiiiisyyr sederth da roshni na burgeni wollah" tsakiummi tayi suka ficea tare 👒 [1/1, 9:08 AM] baby afreen: 👒👒👒👒👒👒 ~*Ashe kishiyatace*~ _In dedication to_ *💖Abba gana💖* _Special thanks to yuh *abba gana* Allah ya kara basira...king of writters kukeji😘😀_ *05* Suna ficewa husnah itama tayi tsaki "wallahi badin inna san yayanki ba dakin gane kurenki" murmushin mugunta tayi ta cigaba da kallonta...tana cikin kallo wayarta tasoma ringing dasauri ta daga sunan kawarta *deeja* daya bayyana a screen din yasa tayi murmushi ta daga kiran cilin sauri "hello amarsu ko harynxu anna barcin ne?" "wace ni?kinga ni kallo ma nakeyi" "shegiya yar banzar gari inna angon naki yake" "yana tsakar gida nakega...yaushe zaki zo ne?" "se jibi zanxo insha Allah..toh ya ban labari insha" dariya suka kwashe dashi dikkansu... "hm ai abunba a mgn aini angama daga jiyan nan" "meyafaru yargari?" Nan husnah ta kwashe dik abinda yafaru a darenjiya ta bawa deeja labari..Nikam abba gana ya hanani ji🙈ballena kwaso muku.. ( *wannan nadaya dagacikin kuskurenda mu mata bama ganewabe kmt ace dan ki nada kawa ba kawai ki kwashe sirrin mijinki ki fadamata ba.bakisan ainna ze tsaya ba..ykmt mu gyara halayenmu nasan masu karatu da dan bayanin da nay kungane inda nadosa... se mu kiyaye harshen mu*) Dariya deeja tasomayi sosai bude baki husnah tayi zatayi magana kawai seji tayi afizge wayar atsorace tamike ganin sadeeq atsaye yasa ta kuma dibrrbicewa dan azatonta yaji me take fada awayar... Murmushi shikam yayi ya kashe wayar ya ajiye mata agun dinning ya nufa ya zauna yasoma bude flask zesa abinci..husnah kuwa ajiyar zuciya tayi tare dasa hanunta aqirjinta kasancewar yadda kirjinta kedukan uku2...Sauke ajiyar xuciya tayi ta zauna kan kujera tare da lumshe ido tana maida nunfashi.... "bazakizo kici abinci bane?" Dasauri tamiqe tare da qaqalo murmushi tasoma tafiya harta isa inda sadeeq yake kujerar dake gefensa taja kujera ta zauna tana murmushi... 👒👒 _2days later_ "Husnah ynxu hk zaki zauna ba kya gyaran gidan ba shara ba komai?girkin ma sedai ayi akawo miki kici ko wanke kwanuka bakya yi?" "gsky ni kam yaya kana takurani nafadama agidan mu banayi...inkuma baka yarda ba kaje ka tmby umma mana"😏 "Lallai husnah 👉 ke ynxu agidanan sedai kici kiyi kallo ko?" "toh me kakeso nayi yaya kaga ni fa anata wuceni a film dinan senayi backward ma" "shknan bakomai zan kwashe kayan kallon kaf nayi kauta dasu" "cabdi wallah fade kakeyi" tsaki ya sadeeq yayi yasoma danna wayarsa..ringing biyu aka dauka... "hello ya sadeeq" "naam ummi dan Allah kina gida ne?" "eh yaya meya faru?" "Dan Allah kixo gidana zan dan saki abune" bejira cewarta ba ya kashe wayar ya nufi hanyar daki..husnah dake zaune ta qara gyara kwanciyarta tana kallonta abinta... Ummi kuwa can tana ajiye waya ta soma qunqunai mama dake gefe ta kalleta tana fadin "Kedawa?ya akayi ne" "Mama ya sadeeq ne wai senaje gidansa kuma matarnan tasa batada mutunci wallahi" tsaki mama tayi tasoma ma ummi fada danme zatace husnah batada mutunci...ba shiri ummi tazari gyalle ta fita ranan natainyayi dubu bace yace.... Sadeeq nashiga daki yayi wanka ya fitoh ya shirya tsaf cikin kanan kaya dasuka fit dinsa sosai ... Fitowa yayi har ynxu inda yabar husna agunta ke se qara gyaran kwanciya data keyi tana dariya tsabar dadinda film dinyake nata.... dinningya nufada zumar jan kujeravya zauna qarar door bell yaji ya nufi qofa yana budewa cikin sa'a yaga ummi se turo baki takeyi Matsa mata yayi tashigo dan yariga yasan matsalarta.... "Kiyi hkr ummi dan Allah gyaran gidanan zakiyi kifara daga dakina plxxx". . Zaro ido tayi ta nuna masa husnah da yatsa wacce keta kallonta tana dariya👉 😳 daga hannu yayi ya hadesu 🙏 ..alamu yamatada ido akan ta je tayi kawai..daga kafada tayi tare da tabe baki ta nufi hanyar dakin sadeeq ... "Toh nixan fita sena dawo" yafada tarecda warasawa inda husnah take.... "Toh seka dawo asiyo min abarba" tafada tana murmushi bece komai ba ya fice abunsa .... *kubiyonidan jin yazata qare tskaninta da ummi* 👒👒 [1/1, 9:08 AM] baby afreen: 👒👒👒👒👒👒 ~*Ashe kishiyatace*~ *A short story* _In dedication to_ *💖Abba gana💖* *06* Ummi kuwa tana shiga dakin tayi tsaki ganin dakin ba agyare ba...dage labulayen dakin tayi tasoma gyara kayandakin ta fitar da kayansa masu datti ta share dakin tas ta canja bedsheet ta wanke toilet din ta gyara ko inna tsaf... fitowa tayi pallo nanma ta gyara ta share ta kwashe kwanukan dake kan dining takai kitchen tadawo ta share palon tsaf ...hanyar kitchen ta nufa danyin wanke2 Husnah dake zaune tasoma fadin "Ummi kishiga dakina ki gyaramin " Sake baki ummi tayi tana kallonta... "ynxu anty husna dakin naki ma se an gyara miki" "mtsw kinga bannemi wani dogon bayani agunki ba kije kiyi abinda nasaki". "toh gsky ko zanyi sena gamavsbinda nakeyi tukunna" dasauri husnah ta miqe ta danna pause a film din datake kallo tare da fadin "ke harkinisa nasaki abu kiqi yi?" "nifabaqinyi nayi ba cewa nayi sena gama abinda nake tukun dasauri husnah ta miqe ta nufo inda ummi take cike da gadara itako ummi tsayawatayi ganin ikon Allah Husnah na qarasowa tadaga hannu da zumar marin ummi dasauri ummi ta riqe hanunta... "baki kai matsayin da zaki maren ba...kuma dakinki abu daya zesa na gyara dan ya sadeeq yace nagyara gidan shiyasa badan hk ba wallahi bazan gyara ba.." "ke ni tsararki ce?" "kanki akeji...banda lokacinki" ummi na kai wananta sake hanun husnah ta shige kitchen abinta tabar husna agun sake da baki... tsaki husnah tayi cike da takaici "wallahi zanyi maganinkitinda taqamarkirashin kunya" tana kaiwanan ta koma maxauninta ta cigaba da kallo abinta.... Ummikuwa tana shiga tayi wanke wanke ta gyara kitchen din ta fitoh tayi mopping kafin tabi ko inna da turaren wuta gana fesawa.gidan yadau kamshi...kafin ta nufi dakin husnah ma ta gyara mata tasa mata turare.... lkcin sallar la'asar nayi tayi alwallatayi sallah....husnah ma hk dik sakacinta bata sakacin sallah lkcin sallah nayi zata tashi tayi abinda ke burge sadeeq da ita kenan... 👒👒 Sadeeq kuwa tinda ya fita aaibiti ya nufa yana gama duba patient ya nufi office din hydar... hira suka somayi sosai cike da nishadi.. "Ykmt ace nazo naga amaryarmu fa" hydar ya fada yana dariya "amaryar ku ko shirme.." cewar sadeeq dake dannar wayarsa "kamanya shirne?" "toh ba abindavtakeyi fa se kallo ..bata iya komai ba..girki.gyaran gida kai komaivda komai husnah batayi acewarta bata iya ba agida batayi... Dariya hydar ya kwashe dashi tare da fadin "Ango ango kasha kamshi kaikuwavtana cin amarci xakacwani ce tayi aikin gida ni nine cewa zan ban iya ba" "Mtsw kaifa banzane acire xancen wasa agefe" "inkuwa hakanec knada aiki agabanka seka zage damtse kasomavaikin gida kan kafitoh off"? "cabdi jan wlhi abinda bazanyi ba kenan" . "ynxu knacnufin hk zakuyita zama cikin datti da yinwa?"? "hmm a'a ynxu hk ma nabar ummi tana gyaran gidan aninci kuma ko dagacwajan mama ko mahaifiyar ake kawo wa" "cabdijan wallah zan zige ummi tadena hk kurin bata bata ba zata gyara" dariya sadeeq yayi tare da fadin "kaifa mugune hydar" "ai gsky ce na fada Nanfa suka cigaba da hirarsu cike da nishadi.. "hydar kasan kuwa nxt week xankoma dutsinma wannan kauyen danaje kwanaki" "ok nagane mezakajeyi kuma,?"? "Abu zanje nayi kwana daya kawai xanyi nadawo "ok toh Allah yakaimu ya bada sa'a" ansawa sukayi da amin dikkansu.... 💖👒💖 Xaune Sadeeq yake yana aiki a laptop dinsa husnah ta turo qofar dalin nasa ahankali tare dayin sallama...amsawa yayi batare da ya kalli inda take ba... karasawa tayi ta haye kan gadon ta zauna kusa dashi...kusan minti biyar ba wanda yacewa wani qala acikinsu ..Sadeeq ne ya yanke shirun tare da fadin "Ranar thursday insha Allah zanje cikin dutsinma na kwana washe gari nadawo" gyada kai tayi tare da fadin "ok Allah yakaimu..dama innaso nama magana ne" "Ok dama innaso nama mgn" "inna jinki". . ya fadavtarecda rufe system dinsa "dama zan ma umma magana ne se asamomin me aiki" Shiru yayi yana kallonta daga bisani yasoma fadin "Kibari naje nadawo daga tafiya tukunna" ba musu kamar wata mutuniyar kirki ta ansa da toh...rungumota yayi jikinsa yasoma mata wani salo nadaban ganin yana neman wuce gona da iri yasa ta miqe a dari tabar dakin..... _Thursday_ Shiryawa sadeeq yayi ysaf ya fitoh dauke da dan qaramin jaka dayasa kayansa kala daya aciki ....zaune ya tadda husnah a palo tana kallo... "Toh ni zan wuce" miqewa tayi ta nufo inda yake ga mamakinsa sevganin hawaye yayi nabin fuskarta... 👒👒 [1/1, 9:08 AM] baby afreen: 👒👒👒👒👒👒 ~*Ashe kishiyatace*~ _In dedication to_ ~swt~ *💖Abba gana💖* *07* "Husnah meyafaru ne?" "bayan zaka tafi kabarni.kuma ni tsoro nakeji wlhi "ai ba dadewa zanyi ba ki kira anan ta tayaki zama " gyada kai tayi tare da sharevhawayen fuskarta tavkarbi jakarsa har mota ta rakasa sanda taga ya motarsa ya ficevta soma wani sabon kukan hkvta koma cikin palon kallon ma gaggararta yayi daga bisani ta soma kira hanan awayactana gama kiranta takira deeja... Shikuwavsadeeq be tsaya ko inna ba kuma yana driving da sauri hkn yasavyavisa vikin garin dawuri...yana isa gun me anguwa ya fara sauka... Anna ta masa sannu da hanya...daga masu kawo masa fura se masu kawo ruwansha masu kawo tuwo dadai sauransu... Shikam sadeeq murmushi kawai yakeyi dan hkn na burgesa... "Abunakar ya hanya?" acewar mevanguwa "lafiy ahmadulilah" sadeeq ya amsa cike da fara....hiravsukayi sosai yaci abinci yaqoshi....kafin ya soma gudanarda abubuwan daya kawosa qauyen kasan cewar washa gari yakeson ya koma gida... Tafe yake yanata kalle kalle yadda aketa gyara gyare se guda akeyi wani yaro ya gani yaje tambayarsa "kai yau me akeyi ne?" "bikin yarinyar meanguwa za'ayigobe shiyasa" gyada kai yayi tare da tabe baki ya wuce abunsa.... Gidan me anguwa kuwa ba abinda ake se kidan kwarya anna rawa anna guda .....amarya kuwa can daki anna gyarata...tasha jan baki ga dugonan da sukeyi a fuska irin hk • • • • da • • • dik ta shasu a goshinta anfitoh da ita se guda ake qawaye sunata rawa su alawiyya nagani sun shokare se dancewa sukeyi.... *Husnah* "Ke kin wani bi kin ishemu da wani xancen mijinki" "fada mata dai anty deeja tabar mu muyi ta garara se faman surutu tajeyi" "barni da ita hanan sekace wanivya hanata bin mijin nata" Miqewa tayi fuuuuu ta shige dakinsa hade da banko qofa tavfada kan gadonsa tana rera kuka..... sudeeja da hanan kuwa dariya suka dinga mata *Washe gari* Yau take juma'ah babbar rana sadeeq ya gama shirinsa misalin karfe daya da zumar anna fitowa daga sallahr juma xe kama hanyar gida... Fitowa yayi ya nufi wajan me anguwa ya zauna anata hira anan yakejin sunan amaryar *Aisha*(Shatu) se angonta kuma *musa*(danlami) Sunan zaune suna hira aka soma kiraye kirayen sallah miqewa sukai kowa ya nufi yin alwala... Suna gamawa aka soma hallara a masallacin lokacin sallah nayi suka gabatar nanfa aka fara zumar daurin aure... Kamar daga sama aka soma hayaniya taciki iyayen angosuna fadin "Mu munfasa aure dama sanda nacewa musa ya bari se ya samu aikinyi kuma karatu zashir a binni" nanfa hayaniya ya kaure me anguwa ya fitoh babu abinda yake se fifita yana ta sallati yana sanarwa ubangiji.... yanan tsaye wakilan ango sula fitoh suka wuce se surutai suke .... Nikamganin hk na koma gefe nazauna domin hutawa kamar amafarki najiyo anna fadin "Andaura auren *Abubakar sadeeq* da *Aisha*(shatu) 😳 _10min later_ Zaune sadeeq yake a motarsa shi kadai yafada duniyar tunani *Flash Back* me anguwanecleta fifita se huci yake yana kaida kawowa....sadeq ne ya nufo inda yake.. "ne anguwa meya faru ne?" "Kaidai bari danan....abaini jama'ahsukacwulaqantani bayan angana komaivsuzo suce sunfara auren?" shiru sadeeq yayi aransa yana fadin "Yazanyi in cetoh shi dagacshiga kunya?mutum ne me karamci da kautatawa mutane" sharaf sadeeq ya furta "Zan aureta ga sadaki " Dasauri mevanguwa ya juyo yana girgiza amasa kai baza ayi hk ba "gyada kai yayi akan yanasocze aureta" Sosaixme garivyayi murna suka koma ciki liman ya wakilce shi me anguwa kuma yarsa aka daura auren *Back to current scn* Share gumi sadeeq yayi yasomactinanin "ynxu inna zashi da ita? inyavkaita gidansa matsala...ya kaita gidan iyayensa matsala dan karshe mama tasashi ya saketa....ynxu inna ze kaita?" yana cilon wanga tunani yajiyovguda juyawa bayan da zeyi yaga mutane dayawa ga wata datashia llubi dagani itace anaryarcsun dosa wajan motarsa da ita...nanfa hankalin sadeeq ya qara tashi 👒👒 [1/7, 12:00 AM] baby afreen: 👒👒👒👒👒👒 ~*Ashe kishiyatace*~ _Na_ *Faty Afreen* _In dedication to_ *💖Abba gana💖* _Congratulations sis *Humaira melody* for d sucessful completion of yuhr swt novel *NAMIJIN KENAN* Allah ya qara basir a_ fatyafreen.blogspot.com or http://fatyafreen.blogspot.com/2017/01/ashe-kishiyatace.html *08* kasa fitowa yayi.. yayi lamo acikin motar sukuwa sun tsaya jiranshi awaje se faman gudaakewa amarya wasu kuwa cewa suke "cab aike shatu kin more innice wanne kuka zanyi..kinsamu miji me kudi" alawiyace tayi dariya tare da fadin "wallahi kuwa kinsamu hutu kinhuta da wahalar qauye.ai dani za aganin gidan amarya" Nanfa sukadinga hira kowa daabinda yake fada sunayi suna guda annatafi ga shewa.. Me anguwane da wani dattijo suka nufo indasuke "ahh yanaga kun tsaya anan se hayaniya kuke? yamma zata masa ahanya fa" bejira jin mexasuce ba ya nufi inda sadeeq yake qwanqwasa glass din motar yayi dasauri sadeeq ya bude murfin motar yafitoh... "auh kanaciki shine kabarsu sunata batama lkci?" daga bisani me anguwa ya jasa gefe ya masa nasiha...kuma yacedashi za'a tafi da qawarta alawiya taga in suke.. sadeeq kuwa najin hk ya kuma gigicewa me anguwa daya lura ya soma tmbyrs "sadeeq lafiyarka kuwa?" inda inda yasomayi tare da fadin "ahhh bkm inna qarayin latti agurin aiki ne" murmushi me anguwa yayi bece dashi komai ba ya nufi inda amaren suke. "kai ku taho maza da alawiya za atafi" : "Nima dani za aje ..acewar dije... nanfa suka. dunguma su uku suka shiga seat din .baya.. Cikin sanyin jiki ya soma driving sosai shatu ke kuka bama kamar inta tuna cewar bama tasan waye mijin nata ba... *Husna* "ku tashi mana se faman bata min lokaci kukeyi" acewar husna deja ce tayi murmushi tare da fadin "dallah muje kin wani ishemu da surutu" soma tafiya sukayi hanan na bayansu hankalinta nakan wayarta ... fita sukayi tasawa qofar key dmsuna zuwa bakin gate taba ma megadin key kafin suka wuce abinsu... Basu tsaya ko inna ba se gidan umma zaune suka samu umma ...da sallama suka shiga... "waiyyoo ummata nayi kewarki" acewar husna "oyoyo yar gidan umma..ashe kuna hanya". ciki duka shige kowaccansu ta yada zangwanta nanfa aka hau hira.... *Sadeeq* sosai yake gudu amotar yana tinanin yaddaze isa gidansa ya tadda husna tinda nata dasauqi akan na mama... da ka kallesa kasan yana cikin damuwa...ba bata lokaci suka isa...su alawiyya kuwa se yaba kyan gidan suke tindaga wajan... Horn yayi me gadi ya bude nan me gadi ya fada masa cewar ai husna batanan tabar key amma...busar da iska yayi tare da dauke axiyar zuciya... karban key din yayi ya nufi wajan parking ya paka motarsa... Bude musu yayi suka fitoh se zare ido yake kamar tsohon munafiki...bude musu yayi suka shiga.... Kalle kalle suka farayi gidan yayi kyau dik da palon ba'a gyara yake ba xama sukayi shikuwa tsayawa yayi yana kallon palon daga bisani ya bude dakinsa nanma kaca-kaca...ya bude dakin husna nanma ba agyara ba...ya duba kitchen wanke wanke ne lihidi guda sekace gidan family house... tsaki yayi su dije sukayi saurin juyowa suka kallesa ganinsuna kallonsa yasa yaqaqalo murmushi ya nufo inda suke "kuzo muje na kaiku tasha ku koma gida ko?" "tin ynxu...ai na aza gwana zamuyi" Xaro ido yayi atsorace yana fadin "Kwana kuma?" "kwarai kuwa" shine abinda alawiyya ta fada ganin dik ya rikice yasa dije tasoma fadin "jiyadda yawani rikice sekace munce zamu tafi da ita" dariya sukayi shikuwa se waige waige yakeyi jiyake kamar husna zata shigo.... "kinga tashi mutafi mu bar musu gidansu wataran mazo ganinta" kamar jira yake yamiqe yayi gaba sukuwa sallama suka mata suna zaulayarta kafin suka bi bayansa... ***** in high speed yake tuqi dan sauri yake yaje yakaisu tasha yadawo kan husna ta rigasa dawowa......ai kuwa cikin sa'a yana komawa yasami shatu zaune inda yabarta....mumushi yayi ya fuzar da iska ya qarasa inda take ya zauna "sunanki aisha ko?" "eh amma anna cemin shatu" nabasa ansa kanta na qasa.... "Ok shatu dan Allah innaso kimin wata alfarma ne" "tame fa?" "yauwa...kinga ni innada mata sunanta husna" dasauro shatu ta dago takallesa cike da mamaki daga bisani ta sauke kanta qasa "Kiyi hkr nasan bazakiji dadin abinda zan fada ba... matata bata da hkr balle intaji ance naqara aure bazaman lfy....dan Allah so nake kizauna a matsayin me aiki agidanan kafin daga baya sena sama miki gidanki" Dasauri ta dago tana kallonsa dai dainan sukaji qarar door bell.. 👒 [1/7, 11:24 AM] baby afreen: 👒👒👒👒👒👒 ~*Ashe kishiyatace*~ _Na_ *Faty Afreen* _In dedication to_ swt😍 *💖Abba gana💖* fatyafreen.blogspot.com *or* http://fatyafreen.blogspot.com/2017/01/ashe-kishiyatace.html *09* Atsorace sadeeq ya miqe da sauri ya nufi bakin qofar "Waye ne?" "nine oga"!! jinmuryar megadi yasa yasauke ajiyar zuciya shatu dake tsaye a lkcin ta riga tagama fahimtarsa... "meya faru?" "oga daman innaso nadanje masiyo abu na dawo ne karka jini shiru" "toh bkm seka dawo" yana gama fadan hk ya juya yana kallon shatu wacce take zaune tayi saurin sa kanta a qasa tana wasa da yatsunta... "kinyi shuru bakice komai ba...kiyarda danj wlhi zan baki dik wani abunda mata ke buqata agun mijinta zan miki komai da komai..amma dan Allah kiyi hkr ki rufamin asiri kinji?" gyada kai tayi alamun eh tare da fadin bakomai.. murmushi yayi tare da fadin bari naje na samo miki abinda zakici daganan zan daukota daga gida... Gyada kai tayi ya miqe yana share zufar fuskarsa ita ko binsa da kallo tayi har ya fice daga dakin.. Yana fita ya shige motarsa haryakai bakin gate ya tina da me gadin bayanan...tsaki yayi ya fita ya bude gate din ya fitar da motar kafin ya rufe gate din ya koma cikin motarsa.... *Husna* "kunga ni zan tafi saboda yaudinan sadeeq ze dawo" "toh aikuwa ykmt kotashi kitafi tin dazu kinzauna anan" "ynxu xantafi mama toh aban abinci na kai masa" "jeki dau foodflask kibawa inna ta zuba abincin" tafiya tasomayi zuwa kitchen din dake palon tadaki foodflask din kafin ta fitoh ta kaiwa inna...shinkaface da wake da miya taji kifi da nama ga kuma kayan lambu anyanka a sama...tana karba ko godiya bayi ba ta soma fadin "dija xo muje ko se anjima zaki tafi gida?" "a'a ynxu xan tafi nima... sallama sukawa umma suka fice abinsu...dija ce ta riga sauka kafin aka qarasa da husna har qofar gida.... *sadeeq* sadeeq kuwa tinda ya fita ya nufi restaurant ya musu takeaway na abinci harda na husna .... gidan mama ya fara zuwa "ahh sadeequ yaushe agari" mama ta fada fuskarta dauke da murmushi...ummi ceta fitoh tana masa sannu da zuwa... "inna wuni mama" "lafiya lau sadeeq yaushe ka iso ne? " wallahi banwani jima ba" "Allah sarki sannu sannu...ko zakaci abinci ne?" "yaya inna tsarabar qauyen ?" "kaik kekam da surutu kike jeki sanyo mishi tuwo yaci kafin ya tafi.".. murmushi yayi yama umma godiya... miqewa ummi tayi ta nufi kitchen ta fitoh dauke da plate. "tuwon shinkafane biyan gyada...kaci muje kaban tsarabata" "ai bazan baki ynxu ba sekinzo har gida" "lallaikam baxani gidanka ba inje ah-**" kafin ta qarasa maganarta mama ta bige mata baki da gudu ta miqe ta nufi daki tare da qarasa xancenta "inje amin rashin mutunci nida gidan yayana" murmushi sadeeq yayi mama kuwa ta fara fada daqyar sadeeq ya rarrasheta ...ya rasa meyasa mama takeson husna hk... Yana gama ci ya miqe ya na gwada numbern husna amma a kulle... miqewa yayi yama mama sallama ya nufi gidansu husna... da sallamarsa ya shiga ya gaida umma cike da fara'a ta ansa... "yaushe ka dawone?" "umma ynxu ndw dama nazo daukan husna ne" "kash aikuwa kunyi sabani tafi qilama ynxu ta isa..." dasauri ya miqe tsaye dik yabi ya rude "umma bari na tafi se anjima" amsawa kawai tayi ta bisa da kallo aranta tana fadin "toh meya sameshi?" tabe baki umma tayi shikuwa ficewa yayi cikin sauri ya nufi motarsa yasoma driving in high speed "kardai husna ta isa gida" "toh ynxu kar shatu tayi subutan baki tinda basanin husna tayi ba...kuma kar husna tayi wani abun na rashin hankali" shafa gemunsa yayi tare da fuzarda isakan bakinsa cike da tashin hankali... *husna* kwankwasa gate tayi cikin sa'a me gadin ya dawo ya bude mata qofar... "sannu da zuwa hajiya...ai kuwa oga ya fita" "laaa ya dawo ne?" "eh! ok nagode" ciki ta shiga ta murda handle din tajiabude ..shiga tayi tare da cire gyalenta qoqarin jefar da gyalen take akan kujera sukai ido hudu da shatu... sun jima suna kallon junansu ..cike da tashin hankali bama kamar husna tacika tayi famm... ahankali ta ajiye gyalen hankali da kular dake hanunta... "meya kawo ki nan?" husna ta fada fuskar bako alamar murmushi...kame kame shatu ta farayi "ni ni ni matar matar!!!! Dasauri husna ta finciko shatu...tare da zaro ido "ke matar wa? 👒 [1/9, 1:40 PM] baby afreen: 👒👒👒👒👒👒 ~*Ashe kishiyatace*~ _Na_ *Faty Afreen* _In dedication to_ *💖Abba gana💖* fatyafreen.blogspot.com *10* "ke matar wa?" "ni matar matar da aka kawo me aiki wani irin ajiyar zuciya husna tayi tare da fadawa kan kujera ta zauna... daga bisani ta miqe tare da fadin "waye ya kawoki?" cikin sanyin jiki shatu ta soma magana "me megidan ne ya kawoni yaje ya** kan ta karasa maganarta sukaji an banko qofa dasauri suka kalle kofar a tare sadeeq ne ya shigo kamar wanda aka koro sa yana zare ido... "ya sadeeq meya faru a cewar husna tare da qarasowa ta riqesa" sauke numfashinsa yayi tariqe suka zauna shatu dai ta bisu da ido ne kawai... kallonta ta husna tayi daga bisani ta daka mata tsawa tare da fadin "dallah jeki dauka min ruwa na basa kin wani tsiremu da ido" magana husna tayi tana nuna kitchen ...sumi2 shatu ta nufi hanyar kitchen sadeeq ya bita da kallo ganin hk yasa ta juyovda fuskar sadeeq zuwa kallonta... "ya sadeeq wacece wannan?" "ba ba ke kika ce kina son me aiki ba...shine na na kawota " "ok daga inna kake ne hk?" daidai nan shatu tashigo dauke da cup ta karba tare da bama sadeeq ruwan...ganin shatu a tsaye yasa husna ta daka mata tsawa "kiwuce kije kiyi wanke wanken mana koni xan miki?" Dasauri sadeeq ya dago suka hada ido da shatu dasauri ya saukar da kansa kasa tsabar kunya... Dasauri shatu ta nufi kitchen tana sharar haway e "Ita da gidan mijinta ta koma yar aiki" Sadeeq kuwa kallon husna yayi ya riqo fuskarta "Husna meyasa zakina mata ihu xakisa taji tsoranki " Turo baki husna tayi tana fadin "to kawai se ta tsaya tana kallonka?" dariya yayi yaja karamin bakinta ..dik abinda suke shatu na bakin qofa tana kallonsu.share guntun hawayen dake isonta tayi ta shige kitchen din.... Kallon kitchen din tayi ko inna akwai datti nanfa ta goge ta soma wanke kwanu kan ta da gama ta gyara ko inna tsaf ... Tana fitowa husna kadai ta iske palon "Harkin gana ne?" "eh nagama" "tohshiga dakina gashi can ki gyara minshi" cikin sanyin jiki ta shiga dakin ta soma gyara... Husna kuma miqewa tayi ta nufi dakin sadeeq jin yana wanka yasa yasa ta fitoh ..ba awani jima ba shatu ta fitoh... "shiga dakin mijina ki gyaramin kuma kiyi sauri ki gama kafin ya fitoh daga wanka..." toh kawai shatu tace ta nufi dakin sadeeq ahankali ta tura qofar dakin tashiga da sallamarta.. ganin ba kowa yasa ta soma kauda kayan dake kan gadon wasu ajiyewa kawai take inda taga yaa mata dan batasan mazauninsu ba... tafara yaye zanin gadon kenan sadeeq ya fitoh daure da towel tana dagowa suka hada ido... sosa kai tasomayi tare da juya bayanta tana fadin "Dama tace ne na gyara ma dakin" tana fadan hk tasoma tafiya zuwa qofa da sauri ya damqo hanunta "ki tsaya kiji" "a a gsky kabari karta sa**" bata karasa zancenta ba sukaji anturo qofar dakin 👒👒
Share:

Tuesday 3 January 2017

Waye Sanadi?? 100 (karshe)




💘WAYE SANADI?💘 1⃣0⃣0⃣ 💘💘💘 💘💘💘 💘💘💘 💘💘💘 💘💘 💘💘 💘 💘 💖MUH'D*ABBA*GANA💖 www.MuhdAbbagana.blogspot.com Mun sauka Kano ranar da za a yi dinner sai da na fara zuwa gidansu Momy da Sadiyya, sannan na tafi gidan Baba. Duk inda na sa kafa nan Imran zai sa tasa har muka tafi gidan Abbana. Na yi matukar farin cikin ganin Ummata. Bayan na gama cin abinci ina tare da Hassan Imran ya shigo dakin da nake Safiyya amaryar Imran kamar yau aka yi tamu dinner ana hararata tare da takan 'yanyatsu Na ce Me ye haka kai kai ka fiya tuna baya, wacce irin kulawa ce bana baka? Ya zauna kusa da ni, ki yi hakuri Safiyya Abba ya hana zuwanki dinner. Na dago da sauri kar ki damu mu yi zamanmu nima babu inda za ni, mu yi zamanmu mu yi tamu dinner mai tarin lada. Na dan yi murmushi Nima bana jin dadin jikina tunda za mu taho marata take ciwo Ya mike da sauri, 'Ban san shirme baki da lafiya tun safe baki gayan ba, ta so maza mu tafi asibiti cikin sirri kamar unguwa za mu, tunda daman da kayanmu a mota Ban yi musu ba na bi bayansa muka fita, don nima marar tawa dada takuran take. Ya yi kiran Doctor Khadijah ya tambaye ta tana asibiti ko gida? kai tsay asibitin Nassarawa muka nufa. Awa biyu da zuwanmu cikin iko na Ubangiji na haifi yarinyata mace. Imran ya rasa inda zai saka kansa saboda farin ciki. Ya shigo dakin hutun ina zaune na zubawa bayna ido cikinso da kauna. Duka awarmu biyar a asibitin muka fito tare da dankareriyar kyautar da Ubangiji ya yi mana Iokacin da muka shiga gate din gidanmu Abbana ne a zaune su da Abban Imran Lokacinda Abba ya ga na fito dauke da yarinya a hannuna bai san lokacin da ya mike tsaye ba Dadyn Imran ya ce Kai Imran yarinyar wace ce? Ya karasa yana dariya ya ce, “Dady ‘yar Safiyya ce daga asibiti muke ta haihu Duk wanda aka gayawa haihuwata ba karamin mamaki yake ba, haka ‘yan party da suka dawo. Ina gani aka tafi aka kai Momy da Sadiya gidajensu. Ba mu yi wani gagarumin taron suna ba sai walima da muka yi. Baby ta ci sunan mahaifiyar Imran Amina. bayan na yi arbain na koma gidana wanda ba mu da nisa da Rukayya illa Sadiyya da take Kano. Zaman da kauna muka shiga shimfidawa. Aminatu ta taso cikin kulawa da soyayya daga kowane bari Alhamdulillahi. Nan na kawo karshen wannan labari nawa mai suna *💖Waye Sanadi?? 💖* *SADAUKARWAR: Na sadaukar da wannan littafin ga masoyana* GAISUWA TA MUSAMMAN A GAREKU 🍄Raheem Jega 🍄Baby Afreen 🍄Hajiya Zahra B.B 🍄Abdul mr smile 🍄Abdulaziz A.A J 🍄Mrs Bilkisu 🍄Kurratulayn 🍄Herleematus Serdeeya 🍄Billy gero 🍄mrs umar 🍄Hauwa jabo 🍄Autan Hajiya 🍄jeedah aleeyu BAN MANTA DA KU BA ... . ➡ONLINE HAUSA WRITERS ➡HOME OF NOVELS ➡NOVELS ➡Hype Hausa Novels ➡ Novels Only ➡ Duniyar Marubuta ➡Home of Nobel ➡Hausa novels ayau Members na group na 📚HOUSE OF NOVELS 1-5📚 da dukkan wanda ban ambata ba nagode INA MIKA SAKON GAISUWATA GAREKU MASOYA NA ALLAH YA SADAMU DA ALKHAIRINSAH *💖Muhammad Abba Gana💖* *09039016969*
Share:

Waye SAnadi?? 91 --- 99


[12/27/2016, 10:03 PM] 💖Äbbå-Gãñâ💖: 💘WAYE SANADI?💘 9⃣1⃣ & 9⃣2⃣ 💘💘💘 💘💘💘 💘💘💘 💘💘💘 💘💘 💘💘 💘 💘 💖MUH'D*ABBA*GANA💖 www.MuhdAbbagana.blogspot.com Gadan-gadan su Momyn Yusuf suke shirin biki haka su Abbana, har mun fara ba? Can ma Nassarawa haka suna shirin bikin jika Imran mai masoya da yawa. Yau Momynsa ta taho daga Lagos tare da tawagar ‘yan uwanta da kuma kayan lefe, wanda ya zama kaso uku ga tun na farko da Imran ya ban ga Alhajin Nassarawa shi ma ya ha?a nasa ga kuma na Abbana, haka duk aka hadu aka kawo gidanniu kaya na ban mamaki, tun kan su kawo Hajiya (Mahaiiiyar Momy) ta gama yi min tanadin duk wasu kaya da zan saka tun da farkon bikin har zuwa karshe?.Ana gobe za a fara biki sai kusan karfe tara muka shigo gidan a gajiye tun safe muka fita kunshi da gyarna gashi. Duk wannan yawan tare da Yusuf da Salim muke yinsa ni dai ido ne nawa, don zuciyata cike da mamakin ina lmran ya shiga. Abu daya na fuskanta kullum sai sun yi waya da su Sadiya barin ma ?annansa su Khadijah wanda komai tare muke yi,Muna shigowa muka zarce dakinmu, Salim ya tsaya a falon wajensu Baba Sadiya yana aikin nasa (tsokanarsu). Muna shiga na fa?a kan gado tare da fadin. “Wash! Allahna Sadiya ta dan harare ni ta ce, “Sai ka ce wadda ta yi aikin wahala."Momy ta ce, “Kya ma tashi da mun yi sallah za mu tafi kar6o aikin dinkunanmu.” Na zaro ido waje na ce, “Da waza ku karbo ?inkin? Aysha ta ce, “Da Anty Safiyya.Da sauri na ce, “Ai wailahi sai dai in ba za ku sa kayan ba, ni kam babu inda zan ?ara fita.’ Na dan juyo ina kallon Khadijah wadda take ta shafa kunshin kafarta. Na ce, “Khadijah ko ke ma za ki kar6o dinkin? Ta kama girgiza kai “Hum Anty na gama fita ni da fita sai gobe, in za mu tafi dinner, tunda nake ban ta?a gajiya irin ta yau ba, ita daman Aysha ta saba tafi haka tunda ita ma ‘yar kano ce.” Momy ta kalli su Sadiya ta ce, “Bara na yi sallah sai mu je don sun san sun kama komai a hannunsu.” Ta mi?e ta yi cikin bandaki.Bayan fitarsu muna zaune da Khadijah muna cin abinci babu abin da take sai yabon UMMIN BABA mai kunshi take. Ni dai dariya kawai nake mata na dago kaina ina kallonta. hadijah baki taba kunshi mai kyan haka ba ne?Ta ?an yi murmushi, ‘Allah Anty ban ta?a yin mai kyansa ba, sai wata ran da na zo Kano muna biki aka yi kiran RUMA kawar wata ‘yar uwarmu ce ita ma ta iya ?unshi, har yaya Imran ya ce in dai a yi aure zai dinga kawo matarsa ana yi mata. ?azu ma da muka yi waya na gaya masa kunshinki ya yi kyau shi ne ma na dauki tafin ?afarki a hoto na tura masa.?an na yi magana ta mi?e ta shiga bandaki. Tana shiga wayarta ta yi ?ara na yi shiru ina sauraran muryar Imran tana karatun Al?ur’ani mai tsarki cikin taushin murya wanda khadijah ta yi recording din ta kuma dora a ringin tone nata, har ta katse Kadija bata fito ba. Aka kara kira karo na biyu na ji muryar Khadija tana cewa. ‘Anty Safiyya ki daga.” Ba don raina ba na daga wayar na kara a kunnena. Na yi shiru ina sauraren mai zai ce.“My sister ina ta kira baki daga ba ko aikin tsaran lafiyar NANAH ne ya hana ki dagawa?”na ce, ‘khadijah tana toilet. ’ Cikin sauri ya ce, “Safiyya ce? Na daga masa kai kamar yana kallona. Kin yi shiru Safiyya kina lafiya?” Na dai yi shiru na yi shiru ina sauraran muryarsa na kuma kasa katse wayar. ‘Safiyya ki yi magana ko ba kya jina? “Ina jinka mana.” Ban san lokacin da bakina ya furta haka ba.Na ji sautin dariyarsa. Safiyya kina nan kalau, ya su Abba? ?an na yi magana Khadijah ta fito na yi saurin mika mata wayar.“Hello Yaya.”Da sauri ya ce, 'A’a Khadijah ina Safiyyar?” Ta kwanta barci ne ‘Sister ban san karya.‘Allah yaya da gaske nake yau mun gaji da yawa.Okey kara mata wayar a kunne zan mata magana Ta karaso wajena ta karan wayar a kunne na ji muryarshi mai cike da tarin sanyi.“Safiyya ki karbi wayar mu yi hira ga abokaina na duk suna gaishe ki suna dokin gobe ta yi su ga tauraruwar Imran.” Ya ?an yi shiru ya ji mai zan ce shiru babu maganata. Don Allah Safiyya ki min magana ko na ji dadi.Na ce, “Don Allah ka rabu da ni barci nake ji fa. Ya sauke numfashi da sauri, ‘Shi kenan Safiyya Allah ya tashe mu lafiya na ji da?n hakan ma da ki ka gayan ki yi barci mai dadi tare da mafarkin mijinki mai kaunarki Imran.” Yana fa?ar haka ya katse wayar. Na lumshe ido ina murmushi, Khadijah ta ce, “Anty ki ri?e wayar na yi sallah tunda na ga hirar taku ta yi dadi Na bude idona da sauri na ?an yi murmushi na ce, “Ai mun gama hirar ta ma katse.Gaba ki daya cikin yini daya za a yi bikin a gama sai kuma in mun tafi can Lagos ?n Momy za ta yi nata. ***Washe gari**** karfe sha biyu su Imran suka sauka tare da abokanansa gidan Baba suka sauka. ?arfe shida za a tafi dinner wanda gidan Abbana tun safe suke bikinsu, ‘yan uwan sa dukkansu sun zo sai faman girke-girke suke. Ni kam tunda na yi wanka Hajiya (Mahaifiyarsu Salim) ta shirya ni, ni kaina na san na yi kyau. Momy ta shigo da saurinta tana waya na dago ina kallonta.Me ye haka ne tun dazu ana kiranki, to Abba ya ce ki fito ki yi wa su Imran barka da zuwa Gaskiya Momy ba zan iya zuwa ba Okey bara na gayawa wanda ya turo ni Ta juya za ta fita na yi saurin ruko ta Yi ha?uri Momy bara na zo sai mu je ki raka ni Tare da Momy muka shigo sitroom din tana gaba. Su wajen goma sha biyar ne a zaune, kallo daya za ka yi musu ka san boko ta ratsa su, duk na diririce na rasa ina zan zauna (Abin ka da wanda ba ta saba shiga mutane ba)„ “Ahmad bawa amaryar ta mu kusa da angonta ta zauna. Na ji wani daga cikinsu ya fada, wanda ya kira da Ahmad ya mike yana murmushi ya karaso gabana,‘Amaryarmu ga waje. Yana maganar yana nunan kusa da Imran.Na dan juyo ina kallon Momy muna hada ido na karasa kusa da Imran na zauna. Gaba daya rabin jikina yana jikinsa, tunda kujera ce mai cin mutum daya. Wanda ya yi magana da farko ya zaro camera a aljihunsa yana dariya ya ce, “Ya kamata mu fara hoto tun annan , don ina ganin kyan da ku ka yi yanzu ba ku yin shi a wajen dinnar ba Momy ta ce, “Wa ye ya gaya maka ha'ka? Ni kuma ina tunanin in ka gan su a wajen dinner ba za ka gane su ba.” Wani daga cikinsu ya ce, “Gaskiya Faisal ka fara hoto tun a nan saboda ina ganin ba za su kara kyau kamar na yau ba.Ni dai kaina yana kasa ina wasa da zobunan da suke hannuna. Shi ko Imran kai faman bude hakora yake, ya kuma kara shige min. Sun jima suna hira da Momy har su Sadiya suka shigo. Ana hita na ji muryar imran a hankali ya ce…. 🅰bbagana hausa novels @ facebook. [12/28/2016, 10:33 AM] 💖Äbbå-Gãñâ💖: 💘WAYE SANADI?💘 9⃣3⃣ & 9⃣4⃣ 💘💘💘 💘💘💘 💘💘💘 💘💘💘 💘💘 💘💘 💘 💘 💖MUH'D*ABBA*GANA💖 www.MuhdAbbagana.blogspot.com Safiyya kin yi kyau sosai kunshin ya yi miki kyau.Na dan kauda fuskata ya kara matso da fuskarshi saitin kunnena Don Allah ki yi min magana na ji zazzakar muryarki da take dimauta ni Cikin dabara nasa hannuna a tsakanin jikinmu na dinga ture Imran, amma ina, ina ture shi zai dawo ya kuma nanike mini. Na dago ina kallonsu Mommy wanda kwata-kwata hankalinsu baya kanmu hirarsu kawai suke tare da abokanan Imran, na juyo ina harararsa a hankali na furta.Allah zan mare ka.Ya zaro ido waje kamar za su fado yana murmushin da yake karawa fuskarshi kyau ya kuran fuskarshi.My lovely wife Bismillah. ” Na daga hannu da nufin na mare shi ya rike hannun ya dora a kan fuskarsa ya dan daga murya yace Bismillah My wife Momy ta dago tana kallona, haka su Faisal, ban san lokacin da na hau shafa fiiskarshi ba. Ya saki hannuna yana murmushi ya ce Faisal ban da sa ido.” Suka dan yi dariya. Ya juyo yana kallona, ‘Kin goge mini?” Na daga masa kai ina murmushin dole.karfe shida da rabi su Imran suka kawo motocin da za a dibe mu don zuwa dinner. Tun karfe shida Hajiya Mahaifiyar (Momy) take aikin yi min kwalliya duk ‘yanmatan da za su je an debe su ya rage daga ni sai Sadiya don har Momy ta tafi.Karfe bakwai na fita mu da Sadiya. Motoci biyu ne a wajen, Salim da Faisal (Abokin Imran) suka taso da saurinsu. Ya take mana baya har muka karasa gaban bakar Hummer Jeep ya bude mana yana ciki a kishingide yana amsa waya jikinsa ya yi kyau cikin wani lallausan faria yadi, wanda ya dace da kalar fatarsa. Hular kansa irinsu daya da gwaggwaron da yake kaina. Ana budewa ya juyo yana kallona fuskarshi cike da wani kyakkyawan murmushi na kara hade fuskata ina harararsa. Ina shiga Faisal ya rufe ya zagayo ya tashi motar. Imran ya matso kusa da ni yana murmushi.‘kanwata kin yi kyau har kin tsorata ni, kishinki ya cikan zuciya har ina ji kamar mu fasa zuwa dinner nan bana san kowa ya gane min kyakkyawar fuskar nan taki.Yana magana yana gogan kafarshi na daga takalmina na danne ta ya saki wata siririyar kara tare da kama hannuna ya rike gam na dago ina kallonsa nace “Allah in ba ka sakar min hannu ba zan gayawa dady na ce na fasa zama da kai tun jiya ka ke takuran.” yasaki hannun yana dariya.“sorry Sister.Har muka karasa wajen dinner babu wanda ya kula wani, motarmu na tsayawa su Momy suka taso, Faisal ya budewa Imran, Khadijah ta bude min. kai tsaye ya zagayo barina muka jera dan shiga wajen ya zuro hannu zai kama hannuna na aika masa da wani mugun kallo ba shiri ya wayence da karbar jakata.Sai karfe sha biyu muka tashi tunda muka shiga nake kuka Imran duk hankalinsa ya tashi, sai tambayata yake dalilin kukana. Na yi masa shiru har muka karasa muna yin parking na fita. Ta sitroom na shiga dakin Abba ya dago da sauri yana kallona na karasa gabansa. ‘Lafiya ki ke kuka?’ Kan na yi magana ya mike ya fita suka shigo tare da su Baba Binta. Har wajen karfe daya ina dakin suna min fada tare da nasiha zuciyata ta yi sanyi. Lokacin da na shiga dakin duk sun yi barci. Na shiga na dauro alwala har karfe uku ina kai kukana wajen Ubangiji Allah ya samin kaunar Imran a zuciyata. Wayar Aysha ta hau kara, na mike na dauko, ina kallon sunan Imran har ta zama missed cail. Ina shirin ajiyewa aka kara kira na daga na yi shiru na ji muryarsa. Aysha wace ce a dakinku take sallah?” Na yi shiru ina jinsa.Hello Aysha ba kya jina? Hello Aysha ba kya jina? Muryata a dashe na ce, Aysha ta yi barci fa. Safiyya ba ki yi barci ba? Na daga kai kamar yana kallona.“Hello Safiyya ki yi magana mana? Na ce, “Ba na daga maka kai ba Ya dan yi dariya har na jiyo sautin dariyarsa ta fito cikin wayar.Ya ce, “Kin ga bana ganinki balle na ga lokacin da ki ka daga kan ba, ko za ki zo mu yi hira? Da sauri na ce, Allah in ba ka fita a rayuwata ba zan fasa zaman da kai, kar ka yi tunanin in na zo gidanka zan kaunace ka, zuwana gidanka kamar dada karan tsanarka a raina ne, na ga kana wani rawar kafa da ni, to tun wuri ka fita a hanyata zan zo gidanka don zaman wacin-gadi zuwa lokacin da za ka gaji ka sake ni. Tun farko ban 6oye maka ba, na tsane ka, bana sonka, bana kaunarka, ba kum Wata mahaukaciyar tsawa ya dakan ba shiri na cire wayar a kunnena na ji muryarshi. Nima na tsane ki, bana sonki, kina so ki samin ciwon zuciya ne za ki sha azaba muddin ki ka shiga hannuna Yana fadar haka ya katse wayar.Tunda gari ya waye muka je muka gaisa da Abba nake cikin dakin har karfe bakwai, lokacin da za mu tafi dan Lagos gidan Imran. Baba Sadiya ta shiga da saurinta.“Wai Muntari hirar mai ku ke haka ta shirya mu tafi.Abba ya mike “Ina kara mata fada ne, Safiya ku je bara na yi wanka sai a kai ta can dorayi wajen Rukayya daga nan sai mu wuce filin jirgi.karfe uku muka sauka a Lagos motoci hudu daga gidan su Imran aka turo da su. Tun da muka taso babu abin da nake sai aikin kuka, su Baba Laure suna rarrashina har sun gaji sun yi shiru. Su Momy daman ba su zauna a kusa da mu ba. Kai tsaye gidansu muka nufa wanda yake cike da yan biki, tunda ita yau take nata bikin.Su Baba na hutawa suka tafi ganin dakin amarya. Hajiya Amina ta shigo fuskarta cike da murmushi ta karaso gabana.“Haba ‘yata me ye abin kuka ko ba kya san zaman Lagos? Na girgiza kaina. Ta kara cewa, “To ba kya san zama da Imran ne?” Na kara girgiza mata kai. To ki yi hakuri ki bar kukan nan kar kanki ya yi ciwo in ba kya so a kai ki can ki gayan sai ki yi zamanki a nan, in kuma kewar gida ki ke? Na daga mata kai. tayi murmushi Ki yi hakuri nan ma kamar gidanku ne duk abin abinda da imran ya yi miki ki zo ki gaya mini, ki kwantar da hankali ki sawa ranki kamar kina tare da iyayenki Na daga mata kai.‘Yauwa Safiyya ki yi shiru duk sati zan zo na ganki, haka Alhaji ma.” Ta mike. “Bara na kawo miki abinci.karfe goma aka sada ni da gidan Imran da yake bictoria Island. gida ne mai kyau madaidaici, plate house mai dauke da yalwar farfajiya, wanda aka kawata da kyawawan shuke-shuke. Daga shigarka kyakkyawan falo ne mai zurfi dan kuwa sai ka taka matattakala kafin ka sauka ciki. A nan ne kuma duk wata mahada take. dakunan barci guda biyu kowanne dauke da toilet da kitchen wanda aka yi mutukar kawata shi da kayan ado. Bayan gidan madaidaicin lambu ne mai mutukar kyau da ban sha’awa.Tun bayan tafiyarsu Momy nake aikin kuka, ga shi gidan abin tsoro unguwar shiru. Tsoro ya cikan zuciya na ci kuka na gaji sai faman sauke ajiyar zuciya nake. Sai karfe goma sha biyu ya shigo gidan, ya shigo dakin tare da sallama. Ya karaso gabana ya zauna kusa da ni, shiru kowa da abin da yake sakawa a ransa.Ya daure muryarshi na rawa ya ce, “Safiyya ki bar kukan nan kar kanki ya yi ciwo.Kamar ya zuga ni na bude wani shafin sabon kukan. Ya yi jugum yana kallona, kwata-kwata tsoron yi mata magana yake don haka ma ya zamewa rakiyar abokan nasa ya taho shi daya do kar ya sha kunya. Ya rasa yaya zai yi da kaunar Saffiya duk abin da take masa baya rage kaunarta a ransa, sai ma karuwa da take a zuciyarsa. Ya dago ya tsura mata ido ya sauke kakkarfar ajiyar zuciya duk da sanyin A.C din da ya sanyaya dakin bai hura shi hada gumi ba. Ya daure karo na biyu ya ce.Don Allah ki yi shiru in ba kya san ganina yanzu zan bar miki dakin. Na shigo na ga lafiyarki ne.” Ya mike tsaye.Ga abinci nan kar ki kwana da yunwa, Allah ya tashe mu lafiya.” Yana fadar haka ya fita daga dakin. Jikina ya yi sanyi da kalaman Imran, tun ranar da ya yi min tsawa na fara shayinsa, musamman in na tuna maganarshi ta karshe da ya ce za ki sha azaba in ki ka shigo hannuna.Na mike da sauri na rufe kofar dakin da nake. Zama na yi a gefen gadon ina kallon kayan da Imran ya zube a gabana, haka barci ya dauke ni daidai da mayafin jikina ban cire ba iya gajiya na gaji. Kusan kwanana uku ban samu cikakken barci ba, don haka mai nauyi ya dauke ni. A hankali na ji ana bubbuga filon da nasa kaina na bu?e idona muka ha?a ido, fuskarshi cike da murmushi ya ce. Ki yi ha?uri na tashe ki gani na yi lokacin sallah yayi Na dan hade fuska ina harararsa. Na mike zaune. Na ce, Shi ne za ka bugar min kai.” Ya zaro ido yana murmushi, “Duka kuma Safiyya akan me zan da ke ki? Ki yi hakuri ba zan kara tashinki ba, su Momy sun zo yi miki sallama kina barci, Hajiyr Momy ta ce kar a tashe ki har sun tafi.Ban san lokacin da na mike tsaye ba, ina kallonsa bakina na rawa na ce, “Sun tafi da gaske? Kalli agogo karfe nawa?’ Na daga kaina da sauri. karfe takwas har da kwata, kuma so Momy karfe bakwai za su tafi. Ji na yi ruwan hawaye yana bin fiiskata. Shi kenan Momy sun tafi bamu yi sallamaba , yaushe zan kara ganin su su tafi sun barni a hannun mutumin da na tsana a rayuwata.‘Me ye abin kuka ne wai ba ki da wuyar kuka? Kina so ruwan hawayenki ya kare da an kwana biyu za mu je Kano, ki je ki yi sallah lokaci yana tafiya.Yana fadar haka ya fita daga dakin.na shiga toilet na yi wanka, sannan na dauro alwala bayan na idar na dauko jakata na debo kayan kwalliya, na mi?e na bude kwabata na dauko wata atamfa mai ruwan ganye wanda aka yi mata dinki mai kyau, bayan na zira na ?arasa gaban mudubi domin daura dankwali, ya bude kofar ya shigo sanye yake da farar T. Shirt mai adon zanen ananun taurari masu ruwan toka tare da sanyi da shudin jeans. Ya fito sosai angon nasa. Muka hada ido ta mudubin na yi saurin dauke kaina ya karaso fuskarshi cike da murmushi. 🅰bbagana hausa novels @ facebook. [12/28/2016, 9:52 PM] 💖Äbbå-Gãñâ💖: 💘WAYE SANADI?💘 9⃣5⃣ 💘💘💘 💘💘💘 💘💘💘 💘💘💘 💘💘 💘💘 💘 💘 💖MUH'D*ABBA*GANA💖 www.MuhdAbbagana.blogspot.com Kin tashi kalau?” Na daure na daga masa kai.Ya dan tsayar da murmurshin fuskarsa ya ce, “Wai Safiyya ciwon baki ki ke?” Na dago muka hada ido.Na yi shiru ya dan daga murya “Ki yi min magana mana sai na dinga yi miki magana sai dai ki dagan kai ko kiyayyar da ki ke min ce ta hana ki magana.Nan da nan idona suka ciko da hawaye.‘Shi kenan kar ki min kuka bana bukatar maganarki taso mu je ki yi break. Na bude baki dakyar na ce, “Ni na koshi.Bai yi magana ba ya juya ya fita ya dawo dauke da kayan breakfast ya dire a gabana.Ki ci abinci ko na yi wa Abba waya na ce tun jiya ki ke kuka na baki minti goma kar na dawo na ga ba ki ci komai ba.” Yana fadar haka ya fita na bi bayansa da kallo. Kamar ina cin madaci haka na dinga tura break fast din, ya shigo yana amsa waya sai dariya yake har ya gama ina kallonsa ta gefen ido ya juyo wajena.Ki taso mu je ki ga yadda gidan naki yake. Yana maganar yana kokarin kama hannuna na mike da sauri (kamar wanda aka tsikarawa allura). Ina kallonsa cikin fushi na ce.Ka fita a rayuwata babu ruwanka da zamana a gidan nan, ina tunanin tun farko ban maka nauyin bakina, to wallahi bara na gaya maka in har ba ka fita daga rayuwata ba za ka rasa ni har abada. In kuma kana ganin ba zan iya ba to don Ailah ka ci gaba da shiga lamarina babu ruwanka da ni, gara tun wuri ka yi harkarka na yi tawa. In kuma kana ganin za ka gayawa Abbana to Bismillah.Wallahi Imran duk ranar da ka hada ni da Abbana sai na gudu na bar ka in ya so ka fadi ka mutu.Ya dago idonsa wanda suka canja launi daga fari zuwa ja. Muryarshi a sarke ya ce, “Na gode Safiyya za kuma ki san Imran dan halak ne.Yana fadar haka ya juya ya fita yana dafa bango na bi bayansa da harara, a zuciyta na ce Allah yasa ka mutu ma karewar ma bakin ciki.Ina cikin dakin har wajen karfe sha biyu, sannan Khadijah ta zo tare da su Khalil. Na fito da sauri ina muma zuwansu na ji duk wata damuwa ta kau daga zuciyata. Khalil ya ce, “Anty ina Yaya? Kan na yi magana ya fito idanuwansa boye cikin siririn bakin glass fuskarshi cike da murmushi yana kallon kannansa.Sister na yi tunanin sai kin kwana biyu kina barci, saboda gajiyar biki.Ta danyi dariya‘Kai yaya Imran dazu ma da su Anty Sadiya suka zo yi maku sallama ina wanka shi yasa ban biyo su ba.Ya zauna kusa da Khalil “Brother ya ka kwana?” Ya jima suna hira da su Khadijah ni kam hankalina yana ga wayar Khadijah.Ya mike, ‘Sister tunda kuna nan bara na je gida in na dawo sai ku tafi.” Ya mike ya yi cikin dakinsa. Bai jima ba ya fita hannunsa rike da key ya tsaya a gabana. Kudi ya doran a cinya na.Ga shi ko za ki bukaci siyan wani abu, zan kai dare akwai komai a kicin.” Yana fadar haka ya fita.Yana fita na sake da su Khadijah tare muka shiga kicin muka yi girki, Salim ya fita ya siyo mana filet-filet din C.D har da na cartoon. Na yi farin ciki da ganin Tom & Jerry. Sai karfe takwas, sannan Imran ya dawo . Na shiga daki na debowa su Khadijah turaruka har da kudin da Imran ya bani, duk na hada na ba su. Har bakin motar Imran na karaso, Khalil ya ce.Anty ki shigo mu tafi tare sai ku dawo.Na danyi murmushi na ce, Zan zo Khalil ka gaida su Momy.Ina shiga ciki na zarce dakina na shiga toilet. Wanka na yi na canja kayan jikina zuwa doguwar riga, na dan gyara fuskata na fito falon na shiga kicin ragowar abincin da muka yi na zubo na dawo falon na saka cartoon din da su Salim suka siyo na dawo na zauna a kujerar ina cin abinci ina kallona. Ina kaunar Tom & Jerry don haka tunda na san nake dariya, kwata-kwata ban ji shigowarsa ba, don hankalina na ga kallo, sai shigewarsa na gani na dan rage dariyar da nake bai fi minti goma da shiga ba ya fito sanye da jallabiya ruwan toka. Hannunsa rike da jarida ya shiga kitchen jim kadan ya dawo. Na ji muryarsa. Safiyya ina abincina? Takarda na yago a jikin memo na yi rubutu kamar haka: banyi girki da kaiba kar kuma kayi tunanin zan dinga girki da kai' Ina gama rubutawa na mika masa ya karba da sauri ya karanta. Yana karantawa ya juya cikin kitchen din ina jin kiciniyarsa da tukunya. Har ya dafa Indomie ya fito duk ya hada gumi. Ajiyewa ya yi kan kafe ya koma ya dauko robar ruwa da silba tare da cup har ya zauna ya mike ya kara karfin A.C, sannan ya dawo ya zauna. Duk abin da yake ina kallonsa ta gefen ido haka shi ma ya fara cin Indomie yana kallon carloon din . Ya gama ya debe kayan ya mayar kitchen ya dawo ya zauna kan kujera yana duba jaridar da ya ajiye.Har wajen karfe goma ina falon, haka shi ma sai da na ji barci ya kama ni sosai sannan na mike na shiga dakina na mayar da kofa na rufe. Na bude durowa na dauko rigar barci na sa na haye dandashen gadona na ja kyakkywan bargona mai tare da laushi na lullube kaina barci mai dadi ya dauke ni.Haka zaman mu ya kasance da Imran har tsawon sati daya babu mai shiga harkar kowa. In zan yi abinci sai dai ' na yi iya cikina, wata rana ma in har na dafa ruwan shayi shi kenan ba zan kara girki ba, sai dai kayan sha na kwanwani. Haka shi ma Imran in ya dawo ya kan shigo ya girka abin da yake so. kullum ya fita sai ya zube min kudi ko zan bukaci wani abu.Yau da yake weekend ne imran yana gida, don tunda na dafa tea na yi shigewa ta daki. Ina karyawa na shiga toilet na yo wanka har na gama shiryawa ina daure da tawul. Ina gama shiryawa na dawo kan gado na yi kwanciyata. Na rufe idona kamar mai yin barci, na ji ma a haka na ji kamar ana min tafiyar tsutsa a tafin kafata na bude idona da sauri na ce.“Me ye haka? Ya dago kansa a firgice yana kallona, na yi saurin jan bargo na rufe jikina. Idona cike da hawaye na ce, “Me ye haka za ka shigo min daki kana taban jiki? Ya mike jikinsa ya yi sanyi, “ki yi hakuri ni kaina ban san na aikata haka ba, kuma ko da na sani ban aikata haramci ba, na shigo na gaya miki anjima Momy za ta zo Yana fadar haka ya fita daga dakin.Na mike na zura. kayana na fito, babu kowa a falon. Na nufi kicin don shiryawa Momy abinci. Har na gama bai fito ba. Ina gamawa na koma daki na kara shiryawa. Ina shirin fitowa na ji sallamar Momy na fito da sauri ina mata sannu da zuwa fuskarta cike da farin cikin ganina ta zauna. Na zauna 'kusa da kafarta ina gaishe ta ta amsa tare da tambayar lafiyata. Na mike na kawo mata ruwa. Mun jima muna zaune ta ce, “Ina Imran din? Na ce, Momy yana daki. Ta ce kira min shi. Na mike kamar kazar da kwai ya fashewa a ciki na nufi dakinsa dan tunda na ke ban taba shiga dakin ba. Na shiga tare da sallama yana zaune ya hada kai da gwiwa ga dukkan alamu ya yi zurfi cikin tunani, na karasa gabansa. Ka zo Momy ta zo.” Na fada har sau biyu, amma bai dago ba. Na kira sunansa ya d’ago da sauri yana kallona cikin mamaki. Na yi saurin kauda idona na juya zan fita na ji ya ruko hannuna, na yi kasa da murya ina harararsa na ce.Me ye haka? Allah zan hada ka da Momy. Bai saki hannuna ba sai ma jana da ya yi har zuwa gefen gadonsa. Na zauna tare da sunkuyar da kaina yasa hannunsa ya dago fuskata muryarshi na rawa ya ce. Gayan Safiyya ba kya sona, yanzu nan zan sake ki ki je ki auri wanda ki ke so. Mu je Kano gaban Abba ki gaya masu ke ce ba kya sona.Na zaro ido kamar zan su fado na ce, Momy na jiranka fa. Ya hade fuska.‘Ba maganar Momy muke ba, ki gayan matsyina in kuma baki gayan ba to wallahi yanzu zan gayawa Momy abin da Ki ke min gara kowa ya ya san irin kiyayyar da ki ke nuna min, zan wa Abba waya yanzu na gaya masa.idona ya ciko da hawaye na ce, Don Allah ka yi hakuri ka bari ta tafi zan gaya maka.Ya mike Mu je. Har na kai bakin kofa ya yi kirana na juyo da sauri ya ce, Haka za ki fita da hawaye a fuskarki? Na yi saurin sa hannu na goge har na juya zan tafi ya kara kiran sunana.Ki tsaya mu fita tare. Tare muka fito ya karasa gabanta yana murmushi.Momy sannu da zuwa.Sai karfe uku.Momy ta tafi yana fita raka ta na shige daki na kulle kaina ina jin shi da ya dawo yana ta buga kofar tawa ya ji ta a rufe.Abu kamar wasa sai da muka yi kwana uku ba mu hadu da Imran ba Kullum ina jin fitarshi zan fito tafasa ruwan shayi na dau duk abin da nake bukata na yi shigewata daki.Yau ina jin fitar Imran na fito don tafasa ruwan tea kamar yadda na saba, daga ni sai rigar barci iya gwiwa don na san babu kowa a gidan sai ni kadai. Na zuba wanda zan sha a cup ragowar na zuba cikin flaks ma tsaya ina firfita wanda zan sha na juyo zan fita. Yana tsaye jikin kofar kitchen din fuskarshi a hade na ji wani irin tsoronsa ya cikan zuciya wanda ya yi SANADIN subucewar kofin shayin daga hannuna, duk ya zube a kan kafafuna. Wani irin azababben zugi ne ya ratsa sassan jikina ban san lokacin da na saka kara ba tare a runtse ido na.. 🅰bbagana hausa novels @ facebook. [12/29/2016, 9:11 PM] 💖Äbbå-Gãñâ💖: 💘WAYE SANADI?💘 9⃣6⃣ 💘💘💘 💘💘💘 💘💘💘 💘💘💘 💘💘 💘💘 💘 💘 💖MUH'D*ABBA*GANA💖 www.MuhdAbbagana.blogspot.com durkushe a wajen. Ya karaso da gudu yana salati, hankalinsa ya yi mutukar tashi. Sannu Safiyya garin yaya ki ka saki shayin a kafarki? Nama kasa magana sai ruwan hawaye da yake bin fuskata kamar an bude famfo. Cak ya dauke ni ya fito da ni daga kicin din, har zuwa dakinsa ya dire ni a kan gadonshi ya jawo kafar yana min addu’a muryarshi kamar zai yikuka ya ce.Ki yi shiru in Allah ya yarda ba za ta tashi ba, ki dinga kula Cikin kuka na ce, Ba kai ne ka tsorata ni ba ka sa na zubar da tea din a kafata, ga shi sai zafi take min.ki yi hakuri ba nufina na tsorata ki ba, na tsaya ne dan na ji daiilin takura kanki da ki ke a daki.Na ce, “To me yasa ba ka min sallama ba, dan na san kana tsaye...,Kukan azabar da kafafuna suke ya ci karfina na kasa karasa maganar. Ya dafe kansa Kin yi shiru don Allah na ji na yi laifi ki yi hakuri don Allah bara na dauko miki kayanki mu je asibiti.Na daga kaina ina kallonsa na ce, “Ni ba za ni asibiti ba, kawai ka kai ni wajen Abbana, tunda kai ba ka kaunata ka tsorata ni na ko ne a kafa, Allah sai na gayawa Dady. Ya zaro ido waje Haba Safiyya me ya kawo rashin kaunarki, kin san ni din mai kaunarki ne tsakani da Ailah ke ce ki ke nunan kiyayya, in kuma ki ka gayawa Dady ya yi min fada to nima zan gayawa Abba abin da ki ke min. Ki yi shiru yawan kuka in mutum ya kone to ko ba ta yi niyar tashi ba in har ana Kuka zai tashi (Amma fa a cewar Imran).Na ce, To kai ni wajen Abbana, in kana so nayi shiru. zaro wayarsa. Bara na yi kiransa na gaya masa in ya ce mu zo to sai mu tafi yanzu kira daya ta shiga, ya daga suka gaisa Imran ya ce, ‘Abba, Safiyya ce ta ke kuka sai na kwo ta Kano shi ne na ce bara na gaya maka in ka ce mu zo sai mu taho yau. Ban san me ya ce masa ba na ga ya mikon wayar. Na karba ina shashshekar kuka na ji muryarsa.Safiyya akan me ki ke kuka sai kin zo kin gan ni?” Na ce, ‘Abba shi ne ya tsorata ni na kone a kafa, yanzu wajen sai zafi yake min.” Na karasa maganar cikin kuka. To ki yi hakuri insha Allahu nan da sati biyu za mu zo tare da Ummanki, ga ta ma ku gaisa duk su Hassan sun yi kewarki suna gaishe ki..Na ce, Ina amsawa. Abba ban Umman.Ya mika mata muna gaisawa na ji tana kokarin mika masa na ce, Umma ba ki yi min sannu ba, yanzu Imran ya kona ni a kafa.Ta ce, ‘To Allah ya kiyaye gaba ki gaida Imran din Tana fadar haka ta mikawa abba wayar. Na mika masa wayar ya karba yana murmushi. kan na yi magana wayar sa ta yi kara ya zaro ya daga, sun jima suna hira da Faisal na mike zan fita ya rike hannuna ina za ki Safiyya? Na ce zan je dakina na shirya. Kin ga ki shiga toilet ki yi wankan sai na debo miki kayan.Na ce, “Ni fa yunwa nake ji. Ya mike da sauri. “Bara na hado miki shayin ki yi zamanki, ba zan ma fita ba jinyarki zan yi.Da kansa ya hado min break fast bayan na yi wanka ya kawo magunguna ya bani. Na mike zan fita.“Ina zuwa? Ban kalle shi ba na ce, Falo za ni.Tare da shi muka fito ya kunna mana kallo. Kowa ne minti sai ya kalli kafata ya ga ko za ta tashi cikin ikon Allah ba ta tashi ba. Muna falon misalin karfe shida wayar Imran ta yi kara bayan ya gama amsawa ya juyo yana kallona. Kin ji gasu Faisal nan da abokanan aikinmu za su zo duba ki Kan na yi magana muka ji muryar Faisal yana cewa, Mu shigo ko mu koma? Imran ya mike da sauri yana dariya ya bude musu suka shigo. Maza biyu ne duk na gane fuskarsu sai kuma ‘yanmata guda uku. Kallo daya za ka yi musu ka san an gogu a duniya. Cikin isa suka shigo suna raba idon inda za su hange ni. Na dago kai muka hada ido ina dan murmushi na ce, Sannunku da zuwa.Jikinsu a sanyaye suka karaso falon ba su tunanin za su gan ni haka ba, dukkansu sai da suka raina kyan da suke ta da shi. Zuciyarsu ta cika da mamakin gani na tare da hassadar kyawun da Allah ya zuban. Imran ya dawo kusa da ni ya zauna yana kallona ya ce, Safiyya wadannan matan abokanan aikinmu ne, ga Fadila, ga Maryam, sannan ga Sakatariyata Aliya.Na dan yi raurmushi na ce, Sannunku ya hanya? Suka amsa, Ahmad ya ce, Amarya ya kafa, ya kamata ki doka cup din a court bai san a kafar Barrister Ya dauka ba har ya sa abokinmu fashin zuwa aiki. Na dan kalli Imran ina murmushi na ce, Ahmad ai ba zan zama cikakkiyar Barrister ba ka bari sai na yi bautar lasa da na gama har case zan maka a court. Muka dan yi dariya.Nafisa ta ce, Amma Imran kanwarka ce ko? Yana murmushi ya ce, “Me ki ka gani Nafisa?Aliya ta ce, “ku na mutukar kama sosai. Fadila ta ce, Wallahi kamar har ta yi yawa, ga shi kun dace da juna. Tana maganar tana kallona Imran ya zage sai faman hira yake da ‘yan matan. Ina ta'satar kallonsa amma kwata-kwata hankalinsa baya kaina sai dariyarsa ka ke ji, na ji duk zaman wajen ya gundire ni kamar na mike na shage Faisal ya mike, Amarya za mu tafi Allah ya kara sauki Na amsa da amin. Duk suka mike Imran ya ce na taso na raka su, ina harararsa na ce, “Kafata Suna fita na yi cikin dakina ina kuka, wanda na rasa dalilinsa. Ya dawo daga rakiyarsu ya ga bana falon don haka ya shigo dakin. Ganin ina kuka ya karaso da saurinsa yana tambayar abin da ya sani kuka. Ina kuka na ce, Allah sai na hada ka da Dady, na ce ka kawo ‘yan matanka gidan nan kun hadu kuna ta yi min dariya, suna hararata tun da za ku fita ka faman ciwona. Cikin mamaki ya tsaya yana kallona sai da ya ga na fito da wayarshi zan kira ya yi saurin rike hannuna ya karbe wayar na ci gaba da kukana. kusa da ni ya zauna ya zuban ido yana kallon ikon Allah ganin ban da niyar daina kukan ya ce. Safiyya ko da ‘yan matana na kawo bai ci ki yi kishina ba.. 🅰bbagana hausa novels @ facebook. [12/31/2016, 9:46 PM] 💖Äbbå-Gãñâ💖: 💘WAYE SANADI?💘 9⃣7⃣ & 9⃣8⃣ 💘💘💘 💘💘💘 💘💘💘 💘💘💘 💘💘 💘💘 💘 💘 💖MUH'D*ABBA*GANA💖 www.MuhdAbbagana.blogspot.com ke da ba kya sona ba kya kaunata. To me ye ruwanki da abin da zan yi, kuma wadannan matan da ki ka gani aiki ne ya hada mu duk cikinsu babu wanda maganar so ta hada mu ko da zan yi soyayya da su ba su yi kalar matan da nake so ba. ke daya ce kala ta burin rayuwata, tunda na mallake ki babu gurbin kowa a zuciyata. ki yi shiru kar kanki yayi ciwo ki sawa zuciyarki ke daya ce matar da imran zai yi har karshen rayuwarsa.Ya kawo hannu zai gogen hawayen fuskata na yi saurin kawar da fuskata.ki je ki yi sallah kin ji kira. Zan fita masaliaci, na ga Safiyya shiri take nema da ni. Ya karasa maganar cikin dariya Na bi bayansa da kallo zuciyata cike da mamakin canjin da na samu a zuciyata. A ciki ta yi matukar, karuwa da kaunar Imran, na yi shiru ina ne marwa kaina mafita. Bayan na yi sallah na fito na tadda Imran a kicin yana kiciniyar dafa Indomie ya juyo yana kallona Har kin idar? Na daga masa kai. Ya dan yi murmushi To kin roki Allah ya sa miki kaunata? Na yi shiru ina kallonsa na karaso falo na zauna.Na tambaye ki kin yi shiru? Na ce ni ban yi ba.Ya girgiza kai Shi kenan ni kuma kullum in na yi sallah ina rokon Ubangiji ya sa'miki kaunata. Za ki ci Indomie na dafa da ke? Kunya ta kama ni ganin ga ni ni a zaune mijina yana kicin zai dafa abin da zai ci har ma yana tambayar ya dafa da ni. A zuciyata na ce shi wai ba ya fushi da mutum Tunanin me ki ke yi, ko kafarce take zafi? Na ce, ‘Ta daina zafin tun dazu. Ya ce, Ai gara ta daina zafin ko dan na fita aiki. Na dafa miki Indomi ko na zo na yi miki take away? Na girgiza masa kai.Wai ke bakin ki yana ciwo ne, ni ba magana nake miki ba ne ke ma ki bude ba ki ki yi min magana Na ce, ‘To na koshi fa.Ya hade fuskarsa me ki ka ci da za ki ce kin koshi ko kina bukatar na yi miki dure ne? Na dan hade fuska ina harararsa na ce, Me ye haka ne? Tun daga ranar na dan sake da lmran in dai muna zaune a falon muna hira sama-sama, amma kusan rabin hirar ta mu fada ne. Duk wata kulawa yana ba ni har tsawon wata uku babu abin da ya shiga tsakaninmu tunda hirar da za mu yi ta minti goma sai mun yi fadan minti takwas hirar minti biyu. Amma imran ya dau laifin. Shi kam kuilum burinsa mu zauna lafiya A wannan lokacin su Baba suka lafi Adamawa gaba dayansu har Alh. Bashir ni da Imran kawai ba mu je ba, babu irin magiyar da ban yi wa Abbanmu ba kan na zo kano mu tafi tare, amma ya ki. Haka na hakura na sauke fushina akan imran wanda har kawo yau da suka dawo fushin nake da shi.Duk wani dan uwanmu da yake Adamawa tare aka taho da shi Kano. Kuma a can aka mayar da auren Momy da Abba har su Dady duk suna Kano. Tun bayan da na yi sallar Asubah ban ji motsin Imran ba, wanda kullum bayan ya dawo daga masallaci sai ya shigo dakina ko in zai tafi amma yau shiru har zuwa lokacin fitarsa ban ji motsinsa ba. Bayan na yi wanka na fito na shiga kicin na hada tea, wayata ta yi kara na fito da sauri na dauka na ji muryar Dadyn lmran na tsugunna kamar yana gabana muka gaisa yake tambayar ina imran ya kira wayarsa ba a daga ba? Na ce ‘Dady ya fita ne kuma ya bar wayar a gida. Ina gama karyawa na dawo falon na kunna kallo na dau wayata na yi kiran Momyta muka yi hira. Har sha biyu Imran bai fito daga dakinsa ba.ina kallon kofar dakin, amma shiru. har karfe takwas na dare hankalina duk ya tashi in na yi kamar in shiga dakin na ga lafiyarsa sai kuma na fasa tunda ni duk zamana a gidan sau biyu na taba shiga dakinsa lokacin da shayi ya zubar min a kafa sai kuma Momy da tasa na yi kiransa.Na mike jikina sanyi kalau na shiga dakina, bandaki na shiga na yo wanka har na yi shirin barci na kwanta na ji na kasa barcin burin zuciyata sanin halin da imran yake ciki. Babu abin da idanuna suke sai gani fuskar imran na mike da sauri na saka hijabina. Ina zuwa bakin kofar dakin na tsaya ina tunanin shiga kan kwakwalwata ta yi tunanin komai na ji muryar imran cikin mawuyacin haii yana kiran sunan Allah. Ai ban san lokacin da na danna kaina cikin dakin ba. Duk da rashin wadatar hasken da yake dakin za ka iya hangen murkususun da yake a kan gadon. Na karasa gadon da sauri na dago kansa, gabaki daya fuskarsa ta canja, ya ma kasa bude idonsa ya kalle ni, sai faman cije baki yake. A rude na ce. imran ba ka da lafiya? Me ye yake damun ka? Ina maganar hawaye yana zuba a fuskata. Bai samu bakin yi min magana ba sai hannuna da ya kama ya dora akan marar shi, na dauke hannuna da sauri sakamakon shokin din da ha ji a jikina. Na ji muryarsa a shake Don Allah Safiyya ki kira min Abbana na mutu a gabansa, ki taimakan zan mutu, ga wayata can don Allah ki yi kiransa. Ina kuka na ce, Ka yi hakuri Imran ba za ka mutu ba, don Allah kar ka mutu ka bar ni, ka yi kiran Faisal mu je asibiti ka san Abba suna Kano.Jin shiru bai yi magana ba na kama girgiza shi ina kiran sunansa amma shiru. Hawayen da yake fuskata ya dauke cak tsabagen razana da tsoro suka ziyarci zuciyata. kar dai Imran ya mutu. Na shiga uku! Yaya zan yi da rayuwata? Hannuna yana karkarwa na dora a kirjinsa kan na dauke na ji muryarshi kamar a mafarki ya kira sunana Na amsa da sauri tare da dago kansa na dora a cinyata, duk da babu haske cikin dakin na san ni yake kallo Muryata na rawa na ce, "Ta daina ciwon? Muryarshi kamar mai rada ya ce, Ba ta daina ba Safiyya zuwanki ma ciwon karuwa ya yi, na daure ne don kar na daga miki hankali ban san kina kuka. Na ce, Imran in har ina ganinka a cikin halin rashin lafiya idanuwana ba za su daina zubar hawaye ba, ka taso mu je asibiti don Ailah kar dare ya yi ciwon ya matsa maka.‘Safiyya na je asibiti sau biyu kuma sun bani iya taimamkon da za su iya bani kiyi min addu’a Allah ya ban lafiya marata ta matsan da yawa Ina kuka na ce, Don Allah mu je asibitin ko Faisal mu kira ya kai mu. Ina maganar ina kokar in daga shi naji ya rike hannuwana ba zan koma asibiti ba safiyya kece maganin ciwona ki tausayan halin dana shiga na rasa wane laifi nayi miki kika tsane ni na rasa me zan miki ki kaunace ni yanzu da nake ciwon nan zan so Allah ya dau raina ko don na huta da kiyayyar da ki ke min Ki daina kuka farin ciki za ki yi zan mutu na bar ki ki huta. Ina so ki rike a ranki Imran mai kaunarki ne, kaunata tsakani da Allah na kaunace ki tun kan na ganki, kuma tun kan na ganki na yi wa kaina alkawarin zama da ke cikin ko wane yanayi, sai na yi rashin dace Safiyya babu wanda ta tsana a rayuwarta kamar Imran. Na rasa wane gagarumin laifi na yi miki da ki Yayi shiru yana sauke numfashi. Na ji ya kara matse min hannu sosai ga dukkan alamu mararce ta motsa masa, na kifa kaina a kirjinsa. Ka yi min afuwa Imran waliahi ina kaunarka, in ka mutu ban san ya zan yi da rayuwata ba, tun ranar da na fara ganinka nake kaunarka don Allah ka yi hakuri kar ka mutu ka bar... Kuka ya ci karfina na kasa karasawa. A hankali ya dago fuskata.Safiyya da gaske kina kaunata Na yi saurin maida kaina kirjinsa Don Allah ki gayan kina kaunata tamkar yadda nake kaunarki? Na yi shiru ina sauke ajiyar zuciya wadda take fal da tunani ‘Wash! Allah na Ya furta a hankali. Da sauri na ce, Ciwon take ko? Kan na rufe baki na ji ya rungume ni a kunnena ya radan 'Safiyya ke ce maganin ciwon marata, ina fatan yau za ki kawo agajin gaggawa don ceto rayuwata. Yana maganar yana kokarin cire hijabin da yake jikina. Muryata na rawa na ce, Imran ka bari Ya dan tsaya daga kiciniyar cire hijabin yana lalubar hannuna ya dora a kan kirjinsa. Shi kenan Safiyya ba kya so na warke na bari ba zan taba neman hakkina ba ba tare da amincewarki ba. Ya dago ni daga kan kirjinsa Na gode da kulawar da ki ka ba ni a yanzu, ki je dakinki ki kwanta Allah ya tashe mu lafiya Na marairace ina rike da hannunsa na ce Ba zan iya tafi na barka ka kwana kai daya ba, kada marar ta tashi No Safij'ya kije dakinki zamanmu tare kamar kara ciwon ki ke, ki tausayan mana ko kina so na mutu? Na girgiza kai. To kin amince mini? Na yi shiru zuciyata cike da tsananin tsoro. Ya dan shafa bayana tsigar jikina ta tashi na yi saurin rintse idona.Kin yi shiru Safiyya kin amince za ki kawon agaji? Idanuwana na rufe na daga masa kai ya sauke wata kakkarfar ajiyar zuciya.Na gode Safiyya tashi mu je mu yi sallah, don neman albarkar wannan daren.Tare muka shiga toilet muka dauro alwala. Bayan mun idar ya mike ya fita, ni dai ina zaune a inda ya bar ni tsoro fal zuciyata ya dawo. Na barki ke daya naje rufe kofa ne.Na daga masa kai Ki zo ki kwanta Safiyya Ban yi masa musu ba na taso. Ya ja bargo har zuwa kanmu. Tun karfe uku Imran bai rintsa ba tsabar farin ciki ne ya cika masa zuciya ya hana shi runtsawa tun bayan daya lallaba Safiyya ta yi barci. Kaunarta tare da tausayin wahalar da ta sha su suke maza zarya cikin zuciyarsa. 🅰bbagana hausa novels @ facebook. [1/1, 5:22 PM] 💖Äbbå-Gãñâ💖: 💘WAYE SANADI?💘 9⃣9⃣ 💘💘💘 💘💘💘 💘💘💘 💘💘💘 💘💘 💘💘 💘 💘 💖MUH'D*ABBA*GANA💖 www.MuhdAbbagana.blogspot.com Safiyya ta bar mishi tarihin daren da ba zai taba gogewa cikin zuciyarshi ba. A hankali ya zare ta daga jikinsa ya jera matasai kamar jaririya ya shiga toilet ya tsarkake jikinsa ya haye kan sallaya don nuna godiya ga Ubangijinsa. Har aka yi sallar Asubah bayan ya idar ya mike a hankali ya shiga toilet ruwan zafi ya hada mata sannan ya dawo ya dauke ta cak sai cikin bahon wanka. Na saki wata wahalalliyar kara ina kokarin mikewa ya yi saurin rike ni. Ki zauna Safiyya za ki ji dadin jikinki. Na yi shiru idanuwana yana zubar da hawaye saboda azaba, sai da ruwan ya fara sanyi sannan ya sake ni ya kara hada min wani dan tsarkake jikina ya fito. Zanin gadon ya canja, ya shiga dakina ya daukon farar doguwar riga. Lokacin na fito ya karaso da sauri fuskarshi dauke da murmushi. Na dauke kaina na mika masa hannu cak ya dauke ni ya dire a gefen gadonsa. Safiyya fushi ki ke da ni? Na girgiza kai. To me yasa ki ka dauke kai da na shigo ba kya son ganina ko? Na ce, Ka ban rigar nasa ina san na yi sallah Da kansa ya sa min rigar. A zaune na yi sallar. Bayan na idar na juyo wajensa yana zaune a gefen gadon ya zuba tagumi ya ji muryata ina gaishe shi, da sauri ya amsa yana murmushi na ce ya jikin? Safiyya ciwon naki ne tunda kuma kin kawo min agaji na riga na warke Na kwantar da kaina kan kafet ya taso da sauri ya dauke ni har kan gadon. Na runtse idanuwana tare da takure jikina ya kwanta a bayana cikin taushin murya ya ce. Ki saki jikinki Safiyya babu abin da zan miki Na girgiza masa kai idanuna suna fitar da hawaye, na ce, Ni dai ka raka ni dakina ba zan kara kwana a nan ba. Ya juyo da fuskarsa hannu yasa yake gogen hawayen fuskata. Ya jima yana lallaba ni kamar yarinya har sai da barci ya dauke ni. Karfe bakwai Imran ya farka kai tsaye kicin ya nufa ina jin fitarsa na mike na yi cikin dakina ba tare da ya ji motsina ba. Yinin ranar Imran ko gate bai je ba yana like da ni duk wani motsi da zan yi idonsa yana kai. Daidai da sallah ranar a gida ya dinga yin ta. Bini-bini ya tambaye ni lafiya ta. Kyakkyawar rayuwa mai cike da dandasheshiyar soyayya muka shiga shimfidawa tsakaninmu da Imran, bana tunanin zan kaunaci wnai abu kamar yadda nake kaunar dan uwana kuma mijina Imran, wanda duk wata kulawa ya dauke ta ya dora a kaina. In yana office ba ma minti goma ba tare da mun ji muryar juna ba, bare kuma weekend. Har ya yi hutunsa ya gama bai zama lallai ya leka gate ba, in har ba lambun gidan za mu shiga ba. Daidai da girki tare muke yi har raba girki muka yi. Za mu hada break tare da rana na yi ni kakai da daddare ya girka. Har shara da gyaran dakunanmu tare muke yi A cewarsa baya san ‘yar aiki Zamanmu mu biyu ya fi dadi. Wanki ne kawai ake fita dashi. Rayuwarmu cikin farin ciki Har tsawon wata shida lokacin muka yi bautar kasarmu ba tare da wata matsala ba, Imran ya shiga nema aiki, kuma a lokacin aka tsaida bikin Rukkayya (Momyna) da Yusuf, Sadiya da Salim. Na yi mutukar farin ciki. An tsaida lokacin bikin wata shida masu zuwa. A lokacin cikina yana wata uku babu wanda ya san ina da ciki da gani sai Imran har muka yi laulayinmu muka gama. Duk wata kauna yanzu Imran ya dankawa cikin da yake jikina. Duk wanda ya kalle ni ya san na canja, na yi kyau iya kyau na gani a fada ta ko ina na fita haka Imran. Tun karfe bakwai muka shiga kicin ni da Imran domin tarar bakin Kano wanda tun jiya da yamma suka sauka babu irin lallabawar da ban ma Imran ba kan ya bar ni na je na musu sannu da zuwa ya ki. Karshe ma sai da ya lallaba ni na yi barci ya fice ya yi musu barka da zuwa sai farkawa na yi na gan ni rungume da filo.tunda na yi sallar Asubah ban koma ba, nake kicin nake shirin tarar su Abbana burina na ga Ummata da kannena. Ganin na zage ina aiki Imran sai tsokana ta yake. Sai karfe sha biyu muka gama komai. Na shiga toilet don shiryawa, haka shi ma Imran ya fito sanye cikin lallausan yadi ruwan toka wanda ya dace da kalar fatarsa. Ya shigo muka hada ido ta mirrow ya sakar min tsadadden murmushinsa. Ban yi kasa a gwiwa ba wajen mayar masa da murmushin da yake dimauta shi Ya karaso ya tsaya a bayana muna kallon juna ta mudubi ya dan yi murmushi yana shafa bayana, cikin shagwaba na ce, Ka yi min wayo ka shirya shi ne ka zo ka takuran kasa na kasa shiryawa ko? A yi min afuwa ranki ya dade Maman Safiyya ina jiranki a falo. Yana fadan haka ya juya da baya ya fita. Sai da na gama shirina tsaf na fito yana zaune ya zubawa kofar dakin ido na fito sanye cikin shadda ruwan kasa. Ya mike da sauri Barka da fitowa. Zuwa na yi na zaunar da shi, sannan na zauna a kan cinyarsa na sarkafo wuyansa da hannu daya dayan kuma ina shafa kyakkyawan sajensa da yi wa wadatarciyar fuskarsa kawanya. Ya lumshe ido yana murmushi na ce, Don Allah mu je tare taho da su. Kan ya yi magana muka hangi motar Abba ta shigo gate din gidanmu, na mike da sauri zan fita ya rike hannuna, mikewa yayi ya dan kama kunnena cikin wasa ya ce, Bana hana ki gudu ba kina so ki dinga wahalar min da Safiyyata ko? To zan miki hukunci na karshe Na ce, Don Allah ka sake ni kar su shigo su gan mu Yana dariya ya ce, Me ye dan sun gan mu? Ai yana da kyau su ganmu dan su ga shaidar kaunar da mukewa juna. Yana kiciniyar goya ni Baba ta fara shigowa na yi saurin zillewa na karasa gabanta cikin kunya Bava barka da zuwa Ina maganar ina kokarin kama hannunta. Tana dariya ta ce, Lallai amarcin yayi karfi haka kika kara girma ga dukkan alamu an kusa sauka Daidai nan su Ummata suka shigo tare da Abba da sauri na saki hannun Baba na dau Hassan ina dariya, imran kuma ya dau Hussaini su Malam mado suka shigo na rasa ina zan saka kaina dan farin ciki Yini suka yi a gidanmu har sai karfe biyar muka fito tare da su har gidan su Imran, sannan muka dawo. Satinsu Umma daya, sannan suka koma nan ma na yi nacin Abba ya yarda na bi su amma ya ce sai bikinsu Momy haka na yi hakuri, amma kullum cikin zuciyata burin lokacin nake. Zamanmu ya dora cikin kyakkyawar fahimtar juna da zaman lafiya. Haka iyayensa tunda suka fiiskanci ina da ciki Momy kullum cikin aikon da kayan da mai cike take bukata, duk kuma kwana uku sai ta zo ta ga lafiyata har gida Doctor take zuwa ta yi min awo.Lokacin da cikina ya yi wata takwas kullum muna tare da su Momy ta waya muna shirin-shiryen biki. Cikin lokacin duk wani shiri ya riga ya gama kankama, wata kawai muke jira ya kama mu sha biki. Wanda watan bikin ya yi daidai da watan haihuwata. Tun cikina yana wata takwas Baba take san na taho gida. 🅰bbagana hausa novels @ facebook.
Share:

Tallata Kayanka

Guide Tricks Blog

Be With Me Technology

Popular Posts

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).