shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wanda aka fi sani da hausa novel wanda ni Muhammad abba gana nake rubutawa dan wayar tare da fadakarwa ga mutane a yanayin da muke ciki.

Tuesday 21 February 2017

KUKAN KURCIYA 11-16


[2/14, 5:57 PM] mrs bilkisu: 🐾KUKAN KIRCIYA........🐾 NA MUH'D ABBA GANA✍🏻 & BILKISA IBRAHIM✍🏻 {☆Bilyn Abdul☆} Page1⃣1⃣&1⃣2⃣ Babu daďe tadawo hannunta ri'ke da ledar indome, sanda tadawo iya abu ta tashi dan haka tashige ďakinta itama, tana tunane2 yanda iya abu ta ruďe lallai awai wata magana a'kasa,, amma zatayi 'ko'kari tonota insha ALLAHU. Hakadai tacigaba da tura indomi ďin badan tana mata daďiba, bayan tagama ci tafita wanko hannunta,, harta kai gab da 'kofa zata shige saitayi saurin jan birki danjin ana magana 'kasa2 a ďakin iya abu, ta matsa ahankali gefen 'kofar baba taji yana magana cikin ruďewa. Abu!! data tanbayeki mikika cemata??. Why malam bance mata komaiba saboda matu'kar razana da maganar ta sakani, iya abuce ke magana cikin rawar murya. Baba ya ce, "lallai wannan magana takai arazana, to wai ya akayima wananan yariyar harta iya wanan magana??, kodai Nasuru ne ya kitsa mata hakan??. Kai malam kaima kasan nasuru bazai faďaba, dan yanama abuja, nasan Nasuru bazaiyi irin wannan kato6ararba. Baba ya sauke numfashi tareda yarce gumin daya wanke masa fuska, ahankali ya furta lallai idan mukayi sakaki tofa allura zata tono garma..........da sauri iya abu ta katseshi haba malam daina yimana wanan fatan mana, ai har abada babu mai tono mana daďaďďen sirrinmu, wanda dagamu sai ALLAH saikuma hajiya. Baba ya jinjina kai, to ALLAH ya tabbatar mana zainabu. Tunda Ameeda ta'iso wajen tsaye take kamar gunki, zuface keta ambaliya adukkan sassan jikinta, maganganun su iya abu sun rikita mata kwakwalwa, tarasa yanda zata fassara zancen nasu dan ta fahimta. Da sauri tashige ďaki danjin motsin babanta zai fito, ta faďa saman katifarta tana fidda numfashi, afili ta furta wanne irin 6oyayyen sirrine su baba basa son nasani, minene ma'anar allura zata tono garma idan sukayi sakaki???, miyasa suke zargin kuma Nas shiyya sakata wanana tambayar???? Shin wai miya haďa Nas ma da sirrinsu??, kodai Nas yasan wani abu gameda family ďinsu ne???,, tadafekai tana jijjigashi kamar mai shirin hawa bori, hawaye suka fara silalowa akumatunta, itakam tana kallon rayuwa a baibai, lallai akwai mayan 'kalubale dake bibiyar rayuwarta ta baďini data zahiri,, yanzu tawace hanya yakamata tabi domin binciko boyayyen sirrin iyayen natane dasuke 6oye mata akan aslinsu da tushensu???, da sauri kanta yake sarawa kamar zai faďo 'kasa. Jakkarta ta raruma tafara zazzagewa amma bataga abinda take nemaba, ta koma cikin kayanta, cikin sa'a tayi tozali da kwalbar sirob guda uku, da hanzari take 6alle murafan ta juye maganin abakinta, ta yarda kwalaben gefe dan bai ishetaba, kwalaben ďazu ta đauka tana 'kara kalacewa anan barci yay gaba da ita. WASHE GARI. Da'kyar taiya tashi tayi sallah tayi wanka tana cikin shafa mai kiran falmata yashigo ta ďauka murya aďashe tana faďin falmata ykk??. Lfy lao Ameeda kema ykk?, ina lfya, dama sonake kizo kirakani wani waje dan ALLAH, okey babu damuwa dama shirin zuwa gidanki nakeyi,, to shikenan ina saurarenki. Bayan wani ďan lokaci tafito saye cikin atanfa zani da riga ta yafa mayafi, atsakar gida taga iya ta gaisheta sanan ta ce, "zanje gidan falmata saina dawo. Cikin rawar jiki iya tace to saikin dawo Ameedan baba, batabi takantaba tafice daga gidan. Koda taje sai suka nufi inda zasu, gidan wata 'kawarsu sukaje sukai mata ALLAH yasanya Alkairi, dan tayi aurene itamadai irinsu ce ALLAH ne yay mata gyaďar dogo tasamu miji tayi aure. Daga nan asibiti suka nufa domin yin dubiya, bayan sungama dubiya suka fito, arikice Ameeda taďago domin ji tayi karo da mutum lokaci ďaya suka ďago suna kallon juna, ahankali tafurta yi ha'kuri dan ALLAH. Ko motsi baiyiba saboda shiga wani matsanancin ruďani, kallonta yakeyi ko 'kyafta ido bayayi, falmata taja hannunta suka bar gurin................✍🏻 Ku biyomu. ©2017 Hikayarmu!!!!!!. 💖abba gana💖 & 💝bilyn Abdul💝 [2/14, 5:57 PM] mrs bilkisu: 🐾KUKAN KURCIYA......🐾 NA MUH'D ABBA GANA✍🏻 & BILKISA IBRAHIM✍🏻 Page1⃣3⃣&1⃣4⃣ ........har suka tsaida adai2ta sahu suka shiga yana kallonsu, da hanzari ya tsaida wata shima ya hau, ya ce, "mai adai2ta wancan matan zamubi, to mai babur yafaďa, haka sukaita binsu Ameeda lungu da sa'ko har 'kofar gidan falmata, daga ďan nesa dasu suka tsaya, saida yaga inda suka shiga sannan yace mu juya kawai, mai adai2ta ya juya kan babur ďinsa suka koma. Koda suka koma asibitin bai iya shigaba sai kawai ya shiga motarsa ya fice, wani ďan matsaicin gida yayo fakin cikin hanzari yashiga, agurguje ya haďa kayansa akwati guda ya kinkimo zuwa mota, komawa yayi ya kulle gidan sannan yadawo yayma motar key yafice daga angiwar,, babban titi yahau yarin'ka sharara gudu(araina na ce, "waishi wanan mike damunsane). Hanyar kaduna yanufa daga kaduna yaďau hanyar abuja, 'karfe uku a abuja tayi masa saboda uban gudun dayayta shararawa ahanya, wata haďaďďiyar anguwa yashiga woow!! Nafaďa azuciyata lallai anguwar tahaďu masu karatu, hon yayi a'kofar wani 'katon gate, dagudu mai gadi yabuďe masa ya danna hancin motar ciki yana ďgawa mai gadi hannu, a yalwatacciyar harabar gidan yayi fakin ya sakko daga motar yana mi'ka dafaďin Alhmdullh, ya lankwasa yatsunsa sukayi 'kara sannan ya shiga cikin ainhin gida. Da sallama yasbiga 'katon falon daya tsaru da kayan more rayu babu kowa sai ac daketa faman aikinsa tv falonma tanata 6a6atu, ya wuce abinsa zuwa ciki,, nanma wani falinne ysararre annan ya tarar da mutanen gifan, dagu wasu yara 'kyawawa kansu ďaya sukazo suna faďin unvle oyoyo,, yataresu cikin farinciki tareda ďagasu ďai2 yana sumbatar kumatinsu, suma yabasu nashi suka sumbata, gaban wata matsakaiciyar dattijuwa yaje ya tsugunna yana gaisheta, ta amsa fuskarta ďauke da murmushi Muzzafar ďina lafiya kuwa naganka agida kuma yau ba weekend ba??. Kansa yashafa yana murmushi, wlhy kuwa momy hakanan naji ina marmarin ganinku shiyyasa nataho,, kumani wlhy zaman kano ďinnan ya isheni sonake adawo dani nan kusadaku. Murmushi dattijuwar tayi tana tashi zaune daga kishingiďar datayi karka damu Muzzaffar insha ALLAHU kwanannan zaka dawo abuja da aiki, dan har nayima kawunka maganama, yauuwa momcyna yafaďa yana kwantar da kansa gefen kafaďarsa,, momy ta shafa kansa to kaga tashi kaje ďakinka kayi wanka saikazo kaci abinci ko??, dama kamar nasani nasaka hama ta gyara maka ďakinka,, fuska yaďan yatsine kai momy banace 'kazamar yarinyarnan tadaina shigar mini ďaki bane??, da'kuwa momy tayi masa kaci gidanku muzaffar bana haka wanan halinbane??, yaďan shagwa6e fuska tareda hađe hannayensa biyu yana faďin sorry momy bazan sakeba. Yauwa ďan albarka jekayi wankan kaji. Ďakinsa yanufa wanda ya tsaru shima komai na ďakin farine tas, na ce, "lallai kanada tsafta malam,, dan 'kazami baya maida komai nasa fari haka, ďakin sai tashin 'kamshi yakeyi, ya vire kayan jikinsa ya ďaura farin tawul yanufi bayi,, komai na bayinma farine tasa masha ALLAH, babu 6ata lokaci ya salla wankansa yafito ya shirya cikin wando fari iya gwuywa da pink ďin riga 'karama, ya gyara sumarsa tareda feshe jikinsa da turare sanan yadawo falon. Dinning yanufa wanda aka cika taf da kayan abinci saikace zasuvi su goma, 'yan yaran ďazu sukazo suka haye saman kujerun dinning ďin suna faďin uncle muma zamuci, murmushi yayi musu tareda jan hanvinsu to my dota's, dakansa yazuba musu sukaci suka 'koshi bayan sun kammala suka dawo falon kusada momy suka zauna, suna nan zaune suna 'yar hira har aka kira sallar la'asar, tashi yayi yanufi masallavi suma su momy suka nufi ďaki domin gabatar da tasu sallar. Bayan yadawo kai 'tsaye ďakin momy yanufa tana zaune saman sallaya tana lazumi yawuce bakin gadonta ya kwanta saida ta idar sanan ya ce, "momy ina yini?, lafiya lao muzzaffar ya gajiyar tafiya??, to Alhamdllh momy,, to masha ALLAH ai haka akesonji. Ya ce, "momy nifa wani abun mamaki nagano akano yau, da sauri momy ta ce, "wane iri muzzaffar?, kasa yasakko ya zauna kusada ita, wlhy momy natafi zan shiga asibiti sainayi gamo dawata budurwa mai tsananin kama dake kamar antsaga kara an karya. Arazane momy ta ce, "muzzaffar da gsk kakeyi kokuwa wasa??, yaďan jinjina kai wlhy momy da gsk kinsandai ban ta6a kawo miki makaman ciyar wanan maganarba, ta mayso kusadashi cikin zumuďi ta ce,, "kasan daga ina take??, kai ya sake girgizawa A'a momy amma fai naga inda suka shiga itada 'kawarta,, masha ALLAHU yarona kayi "kan kai, gobe idan ALLAH yakaimu zamu juya kano. Da sauri ya ce, "A'a momy bama saikinjeba kibari nagama biniyar yarinyar, idan naďan gani wani abu gameda sirrinta saimuje harda dady, kinga babu dađi kiyi tafiya yanzu dady bai saniba ko, shikenan muzzaffar kaima kakawo hanzari maikyau momy tafaďa cikin taunin murya. Labarai masu daďi yayta kwakwaloma momy danta saki jikinta, yansan yanzu saita burkice musu, dama kwanan suka samo kanta da'kyar akan wannan matsalar, saida yaga tasaki jikinta sanan yatashi yafice daga ďaki, daga nana addu mamy tacigaba dayi ALLAH yatabbar musu da farincikin dasuka rasa na shekar masu yawa,, ALLAH yakawo musu'karshen wannan damuwa tasu. (Muka ce, "amin momy, dukda bamusan wacce irin damuwace ta dabai2 bayekuba). Itako Ameeda tunda suka loma gidan falmata tafaďa duniyar tunani kokađan fuskar saurayin dasukayi karo takasa 6ace mata, duk wani motsinta yana kan tuna fuskarshi,, har falmata saida talura da damuwarta, kusada ita tazo tazauna, cikin sigar lallashi ta ce, "haba Ameeda wai saiyaushe zakibar sakama kanki damuwa akan abinda bake kika ďorama kankiba,, yakamatafa ki zubar dakomai agefe kiji daďin rayuwarki, dagafa duniya sai kaduna,, watarana bazamuyi abinda mukeyi yanzuba. Murmushi Ameeda tayi tana mai kallon fuskar falmata ta ce, "falmata ai bazamuyima ALLAH wayauba,, nida ke duk bamusan ranar da mala"ikan mutuwa zaizo kanmuba, wlhy ina matu'kar shiga cikin damuwa da halin danake ciki. Sai kuma wani SaBON AL'AMAREE (littafin bilyn Abdul) dayake shin faruwa agidanmu, amma bansan taya zan fassara shiba, ayau kuma na'kara gamo dawani abinda ya tsayamin zuviya acikin asibiti. Falmata ta gyara zamanta sosai,Ameeda miye yake shirin faruwa agidan naku?, miye kuma kikayi gamo dashi a asibitin, shiru Ameeda tayi saikuma zuwa can ta nisa hannun falmata takama tana faďin karki damu zan sanar miki amma bayanzuba,, a asibiti kuwa mutumin damukayi karo da junane ďazu yaketa yimini gizo a idani, bansan miyasaba nakasa mantawa da fuskarsa da kuma irin kallon kurillar dayake mini. Dariya sosai falmata tashigayi har Ameeda tafara jin haushi ta ce, "k kuma miya baki dariya daga cikin maganganuna. Falmata ta tsagaita da dariyar tana bama Ameeda ha'kuri, wlhy 'kawata ganinayi kamar kin kamu da soyayyane?, tsaki Ameeda tayi ta ce, "kefa falmata watasa'in kanki a cunkushe yake wlhy,, wlhy abinda nakeji gameda mutumin ďazu yafi 'karfin soyayya, wani abu daban nakeji gameda shi, kinsan ban ta6a soyayyaba kuma har yanzu baga wanda zanyi soyayya dashiba. Falmata ta langa6e kai gefe kenan yaudarar Nas kikeyi??, tskai sosai Ameeda tayi, "o, da ke atunaninki son Nas nakeyi?, to idanma kina tunanin haka kibari wlhy banta6a jin onason Nas azuciyataba,, k ahalin yanzuma jinake na 'kara tsanarsa da duk wasu halayensa. To shikenan Ameeda ALLAH yajishemu al'kairi, Ameeda ta ce, "amin 'yar uwa. Gaba ďaya yinin yau haka tayishi sukuku kuma cikin ikon ALKAH batasha komaiba har dare, agidan falmata takwana dan kwata2 bata sha'awar komawa gidan,, koda sukaje clop da daddare batasha komaiba, bakuma tayi rawaba, gefe tasamu ta zauna abinta, kowa yasan budurwar Nas ce dan haka babu wanda ya matsa mata, dan sunsan halinsa sarai, kuma yana dawowa labari zai kai masa, ba'karamin aikinsa bane yakashe mutum. Haka rayuwar tacigaba da gudu da sauri,, babu abinda yacanja daga rayuwar ameeda saima kara ta6ar6arewa da yakeyi,, dan Nas yadawo mata dawani sabon salon na shaye2, gidansu kuwa ji ake da'ita yanzu su iya basa mata faďa bare duka, duk abinda takeso shi ake mata, ita lamarin nasu har mamaki yake bata matu'ka. Yauma haka taci kwalliya cikin doguwar riga ba'ka saidai daka ganta kasan abinda tasha bai gama sakintaba, haka tafito tana ďan dafe bango ayayin dataji zata faďi, cikin ikon ALLAH harta iso titi, tana tsaye domin jiran babur ko mota saiga wata dalleliyar mota tadawo da baya har zuwa gabanta dan da harya wuce. Ahankali aka zahe gilas ďin motar 'kya'ky'kywan saurayin ranarne ya bayyana, atsorace Ameeda taja baya tana tangaďi, yabuďe motar dasauri yafito, sorry yafaďa yana matsowa kusada ita, ta ce, "malam lafiya kuwa??, murmushi yasaki mai 'kayatarwa ya ce, "lafiya 'kalao 'yammata, ina zuwa haka??. Tai saurin dafe bangon wani shago danjin tana niyyar faďuwa, ina ruwanka da inda zani nikam banason yawan shishshigi gsky,, amamakinta saitaga yayi murmushi tareda haďe hannuwansa a waje guda yana faďin sorry madam, amin afuwa natsaya ne narage miki hanya naga kina bu'katar hakan,, hararar sa tayi tana wani lumshe idanu irinna 'yan maye, to idan banasofa?, sai incigaba da ro'konki harki amince kishiga motata beauty. Murmushi tayi saboda jindaďin sunan daya kirata dashi, ta ce, "to muje ALLAH dai yasa karka sayar mini dakai,, buďe mata motar yay tashiga yana faďin ai ki sayar da kai nakeyi bazan saida na beauty ba irinki, dariya tayi tana faďin maza akwai daďin baki. Tada motar yay sukabar titin batareda yayi maganaba. Yajuyo yaďan kalleta yayinda sukayi nisa, beauty ina muka nufane??, taďan gyara zamanta ta ce, "muje zan rin'ka nuna maka hanya, okey yafaďa yana murmushi,, lafiya lau ta nuna masa hanya harzuwa gidan falmata yayi mamaki kwarai da gsk, azatonsa yanda take abigennan bazata iya komaiba, tafito tana masa godiya, ya ce, "yanzu nan haka zamu rabu ko number bazaki baniba??, taďan ta6e baki haba malam daga haďuwa yau saina ďauki no ďina nabaka??, ya murmusa A'a beauty kindai manta yauce haďuwarmu ta biyu, kinga idan kinbani number ki duk sanda kika bu'kaci zuwa wani waje sainazo nakaiki, kinga kinsamu direba daga sama kenan. Dariya sosai tayi yareda mi'ka masa wayarta tana faďin sarkin wayo gashi kaďauka, yauwa ngd sosai yafaďa yana kar6ar wayar tata mai 'kyawun gsk, number sa yasaka sanan yakira tata yay save ďin tasa atata sanan yayitata atashi,, sallama sukayi yaja motar yatafi suna ďagama juna hannu, itama saita shige gidan falmata tana murmushi, jinta take cikin wani farinciki mara musaltuwa.............✍🏻 Ku biyomu. ©2017 Hikayarmu!!!!!!. 💖abba gana💖 & 💖bilyn Abdul💝 [2/19, 2:39 PM] mrs bilkisu: 🐾KUKAN KURCIYA........🐾 NA MUH'D ABBA GANA✍🏻 & BILKISA IBRAHIM✍🏻 (☆bilyn Abdul☆) Page1⃣5⃣&1⃣6⃣ .......Tunda tashiga falmata ke binta da kallo dan ganin wata fara'a mara kangado datakeyi, ta zube saman kujera tana lumshe idanu dan barcin bai gama isartaba, falmata data kasa ha'kuri ta ce, "Ameeda wai miye sirrin farin cikinki ne???. Murmushi Ameeda tayi tana kallonta hummm 'yar uwa yaumafa sake haďuwa da guy ďinnan nayi, shimane ya kawoni har 'kofar gidanan. Falmata ta saki baki tana kallonta, kai haba??, ALLAH kuwa, zama falmata tayi kusada ita tana faďin to ya akayi yasan gidanku??, k ahanya ya ďakkoni yayin zuwana nan gidan, kai kawai falmata ta jinjina ta na faďin to ALLAH ya jishemu alkairi. Haka rayuwar tacigaba da gungurawa yayinda da Muzzaffar yashiga rayuwar Ameeda sosai, koda yaushe suna ma'kale da waya, ko kuma su haďu awani wajen dan bata so Nas yagane tana tare da wani, cikin hikima yake janye ra'ayinta daga barin shaye2, idanma tasan zasu haďu bata shan komai kwata2, yauma tana zaune aďakinta sai wayarta tafara ruri, takai hannu ta ďauka dan ganin sunan Muzzaffar, cikin muryarsa mai daďi ya ce, "assalamu alaiki beauty, saida tayi murmushi sannan ta ce, "wa'alaikassalam yayana, ykk?, ya aiki??. Alhmdllh wlhy, yanzuma gani ina shiri tashi daga aikin, kefa kina inane??, gabanta ne yafaďin dan batasan yazata cemasaba, tunda suka haďu baisan inane gidansuba kullum a hanya suke haďuwa ko gidan falmata, shi azatonsama nanne gidansu, yaďan yi gyaran murya yana faďin yadai beauty??? koba'kya gidane??. Ajiyar zuciya taja ta ce, "ina gida zakazo ne??, eh indai kina bu'katar ganina sainazo??, sassanyar dariya tayi aini kozaka kasance dani koda yaushe zanso haka, amma yanzu kaga kayi aiki kagaji dan haka kaje gida kayi wanka kaci abinci ka kwanta ka huta. Murmushi yayi tamkar yana gabanta, murya 'kasa2 ya ce, "ina gwauro yaga duk wanan gatan beauty!!?, dariya Ameeda tayi sosai, wlhy kanada abin dariya, yanzu dakanka kake kiran kakanka gwauro??. Shima dariyar yayi, to aii gsky ce beauty, kinga da inada mata da yanzu kafin na isa gida an haďamin ruwan wanka, idan nayi kuma ga abinci yana jirana, kilama saboda gata abani abaki, to amma yanzufa?, dole duk abinda nalissafo nizanma kaina. Ameeda ta gyara kwanciyarta to yayana kadage kayi auren mana musha biki, kaga idan kayi aure to koda yaushefa ina gidanka ina taya aunty na aiki da hira kafinkadawo. Tofa yafaďa yana murmushi, beauty to idan kuma kece kika zama matar tawafa???, ido tazaro da sauri kamar tana gabansa, tabďija yayana bar wananan zance kaji yanzu dai bari nabarka sai anjima,, kafin ya farga ta kashe wayar gaba ďaya, yayita kira amma akashe, daga baya saiya ha'kura yanufo gidan falmata kawai. A 'kofar gidan falmata yay fakin yasamu yaro ya ayka dan akira masa Ameeda, shigar yaron babu daďewa suka fito da falmata, saida ta gaisheshi sanan ta ce, "ai tana gida yauma batazo nan gidanba kwata2, cikin mamaki yake kallonta ya ce, "dama tanada wani gida bayan wannan??. Lah bata ta6a gaya makabane, ainan gidanane nikuma 'kawartace, kai ya girgiza to shikenan, dan ALLAH kozaki iya yimin kwatacen gidanne??, babu damuwa ai bawani nesa baneba, kwatance tashiga yimasa, ta ce, "damma inada ba'ko dana rakaka kawai. Babu damuwa yafaďa yana tada motar, bankwana yay mata yatafi. Yazo gaf dazai fita layin ya haďu da motar Nas, bin motar yayi da kallo harta shige wanan ai Naseer ne mikuma yakeyi anan anguwar??, kardai ďan isakan yaronnan yazo yayta 6ata 'ya'yan jama'a a garinnan??. Da yayi tunanin yabi bayansa saikuma yafasa ya hau babban titi yanufi gida, yama fasa zuwa gidansu Ameedan kenan. Bayan kamar kwana biyu da faruwar hakan saisuka sake haďuwa da Naseer a anguwar, amma shi Nas baiga Muzzaffar ba, Muzzaffar ya ce, "Beauty dan ALLAH kinsan wancan guy ďinne??, cikin damuwa ta kalleshi ta ce, "miyasa kamini wanan tambayar ne??, saboda naga kina ganin shigowar motarsa kika kwantar da kujerar baya, kuma kin matu'kar shiga ruďani. Ajiyar zuciya taja tareda zubo da hawaye daga idanunta, ta ce, "karka damu dashi, a'a beauty dolene nadamu dashi dominkuwa nasansa nasan koshi waye, irikice take kallonsa cikin tsoro kuma, a ina kasansa dan ALLAH????. kansa ya maida ga titi yana faďin kifara sanar dani ala'karku sanan saina sanar dake nima,, cikin rawar baki tace shinefa saurayina danake gaya maka ďinnan, hazbinallahu wani'imar wakil yashiga ambata, arikice ya ce, "Ameeda yau inaso ki kaini ainahin gidanku. Nanma cikin tsoro take kallonsa ta ce, "badaga gidan namu mukeba yanzu,, kansa ya girgiza tareda yin fakin agefen titi, juyowa yayi sosai yana kallonta, Ameeda banan bane ainahin gidanku, nan gidan 'kawarkine falmata, amma idan kin bani dama yanzunnan zan kaiki ainahin gidanku inda mom & dad naki suke, yana gama faďa yatada motar. Gaba ďaya zufa ta wanke jikin Ameeda, tanajin kunyar 'karyar datayi masa gsky,, amma ba laifinta bane rayuwace tamaida ita haka. Tiryan2 yaringa bin hanya kamar yata6a zuwa babu indà ya tsaya sai'a 'kofar gidansu Ameeda, yajuyo yana kallonta beauty ga gidanku nan👉🏻🏚.................✍🏻 Ku biyomu. ©2017 Hikayarmu!!!!!. 💖abba gana💖 & 💝bilyn Abdul💝.
Share:

KUKAN KURCIYA 7-10



 🐾KUKAN KURUCIYA....🐾 NA MUH'D ABBA GANA✍🏻 & BILKISA IBRAHIM {Bily}✍🏻 (Mrs Abdus'salam) Page7⃣&8⃣ Sai yamma can Ameeda ta tashi daga nannauyan barcin daya d'auketa, takai dubanta ga agogon dake manne a d'akin falmata, 5:56pm ta zaro idanu tareda fad'in nashiga uku ni Ameeda ko sallar azahar banyiba, ta zabura daga gadon tana maida numfashi, bandaki tashige tayi wanka tareda yin alwala. D'akin tadawo tafara ramuwar sallah. Bata bar wajenba har saida tayi sallar isha'i, tun tana kabbaran farko takeji ana buga k'ofa bayan ta kammala ta saka kayan falmata sannan ta bud'e d'akin tafito. Tayi turus dan ganin Naseer zaune, shima ayatsine yake kallonta yanata wani mazurai. Ta daure ta ce, "sannu da zuwa. Harara ya watsa mata taredajan tsaki, ya ce, " 'yar rainin hankali, shine kika wani kulle d'aki, anata bugawa kinyi banza da mutane. Ameeda tad'an tab'e baki kayi hakuri ina sallah ne. A'a d'awafi kikeyi, tun karfe 1 narana nake zarya agidannan falmata ta ce, "mini kina d'aki kwance, dan iskanci inata buga miki kinki ki bud'e. Lah wlhy barci nakeyi, kwata-kwata banjikaba, kaima kasan danaji zan bud'e aii. Harara ya zabga mata, yau kika fara shiga d'aki ki kulle ayita bugawa kiki bud'ewa, zaki kawomin wani tsarin banza. ka yi hak'uri, yanzu mike tafe dakai?? Saida ya kurb'i giya sannan ya ce, "nazone dama nafad'a miki gobenefa zuwa abuja d'innan, dan haka ki kwana da shiri, dan kinada matuk'ar muhimmanci awajen faty d'inanan, kinsan dai yanda nake da ANAS, baikuma dace ace babu baby na awajen birthday d'insaba. Ameeda tad'an murgud'a baki, nidai tun ranar nagaya maka bazan jeba, dan haka kabar zancennan kawai, banaso yakawo mana b'acin rai, tafad'a tana mik'ewa, ni bari na wuce gida dare yanayi. ke k'aramar 'yar iska har kin isa nabaki umurni ki bijire? kodan kinga ina lallabakine??. Ameeda tayi masa kallon sama da k'asa ta ce, "To Nas kai ubanane dabazan bijirema umar ninkaba, kaima kasan idan har na ce, "bazanyi abu ba, to bazanyi d'inba", dan haka ka saurara mini, ina sauran 'yammatan naka kad'auki d'aya acikinsu mana ta rakaka. Nas ya finciko Ameeda cikin xafin nama ya had'eta da bango, cizo ta galla masa ahannu, da sauri ya saketa, ta nunashi da hannu kai Nas kasan nasha fad'a maka, duk iskancinka kadaina gigin tab'amin jiki, wlhy kashiga hankalinka, idan har bazaka iya fad'a min magana daga nesaba to ka saurara, niba 'yar iska bace kajiko!!. tana gama fad'a ta fice, atsakar gida ta tarar da falmata itada bad suna hira, kallo d'aya tamusu ta d'auke kai tana tsaki, daga nesa ta ce, "falmata nawuce gida saida safe. Falmata ta ce, "kai Ameeda bazaki kwanan anan bane??, ko yau bazakije club bane?. Ameeda ta yatsine fuska tana fad'in bazanjeba, inaso naje gida dan nafad'ama iya cewa zan dawo dawuri. To shikenan saida safe, falmata tafad'a. Bad ya ce, "Ameeda abin ko gaisuwa?,. "O, sorry ban kula dakai bane ykk?". Ya ce, "lfy lau, ya garin. Gaba tayi abinta ba tare da ta amsashiba. Bad yamaida kallonsa ga falmata, wai ita wannan k'awar taki miye damuwarta, kodai Nas ne ya b'ata mata rai??. Falmata ta ce, "k'ila hakane amma dama tun d'azu ranta ab'ace yake, shine dalilin dayasama ta d'au caji. Bad ya ce, "wlhy dani nakeson yarinyar can datuni na shak'ama shegiya koken, nayi abinda zanyi, narasa mike damun Nas da har yarinyarnan tafi k'arfinsa. Hummm kajika dawata magana, tunda bataso yazaiyi, wlhy nakula Ameeda bata buk'atar wannan harkar, dan ALLAH ku barta, indai dan ALLAH yakesonta to ya aureta kawai, amma indai ta wannan hanyarne bazai tab'a samun Ameeda yanda yakesoba. Habawa falmata bakisan Nas bane kawai, na tabbata wataran sai yakaiga samun nasara, kedai kisa idanu kisha kallo kawai. Dariya kawai falmata tayi dan tasan hakan bamai yuwuwa bane, tasan tasha cin kud'in Nas akan yanaso ta shawo masa kan Ameeda ta yarda dashi, amma takasa. Aban garen Ameeda kuwa tana fita ta samu adaidaita ta hau, sai gida, sallama tayi tare da shiga cikin gidan babu kowa a tsakar gida, d'akin iya tanufa, amma babu kowa, saita wuce d'akinta kaiwai. Tacire kaya ta kwanta, babu dad'ewa ta fada duniyar tunani, tabbas indai tana tareda Nas bata tunanin zata shiryu, lokaci yayi dazata nisanta kanta dasu Nas, to amma iyayentama suna taka rawar gani wajen lalacewarta, kenan suma dolene ta nisancesu?, to inta bijire musu ta tafi ina zata?, a kano tatashi tayi wayo harta mallaki hankalin kanta, itadai batasan wasu 'yan uwansu dasuke nesaba, to miye mafita??. Zata cigaba da zama dasune?, kokuwa zata kama gabanta domin daidaita rayuwarta?, kullum shekarunta k'ara ja suke, tanaso tayi aure ta haifi yara, amma bata fata Nas yazama mijinta uban 'ya'yanta, wace hanya yakamata tabi domin gujewa auren Naseer??. Tajuya kwanciyarta zuwa rubda ciki, wayarta tad'anyi k'ara alamar shigowar sak'o, ahankali takai hannu ta d'auka, Nas ne yaturo mata sak'o. Ta ajiye wayar batareda sha'awar duba sak'onba, sai kuma ta d'auka ta duba. Ga abinda ke ciki.... Hy babyna Plz kiyi hak'uri da abinda nayi miki, nayi miki alk'awarin bazan sakeba, amma dan ALLAH kiyi hak'uri ki halarci birthday party d'inan, dan wlhy duk cikin 'yammatan kece mai kala, kin fisu aji, kuma kece nake burin ki zama uwar 'ya'yana, dan nasan zasuyi alfahari dake a matsayin uwarsu. Saina jiki. I luv u my dear. Naki NAS!!!. Tsaki tayi tana fad'in shasha sha ai wlhy duk dad'in bakinka babu inda zanje, kuma ni bana fatan kazama mijina, dan 'ya'yana bazasuyi alfahari dakaiba a matsayin ubansu. Taja tsaki tareda wurgar da wayar saman katifar ta. Iya talek'o tana fad'in Ameeda sai yanzu??. Ameeda ta tashi zaune wlhy kuwa iya, amma nad'an dad'e da dawowa na lek'a d'akinki bak'ya nan. Eh naje gidan malam D'anladi, matarsace ta haihu d'azu. Ayya ALLAH yaraya, mi'aka samu. Mace ta haifa tanana sarga d'ed'iya, iya tafad'a tana washe baki. Ameeda ta ce, "masha ALLAH. Kinci abinci ko, iya ta tambayi Ameeda??. Eh, kawai Ameeda ta ce, "mata. To aii shikenan, kinga bari naje nacinye wanda na ajiye miki dama wlhy bai isheniba. Ameeda ta girgiza kai kawai, danjin furicin iya abu, ta shafa cikinta tare da fadin a cikin ranta wlhy yuwa nakeji ba k'aramaba, dan tun safe rabonta da abinci. Kud'i ta d'auka tafice, wajen wani mai shayi taje tasiyo soyayyar indome da kwai, da shayi, tazo taci takoshi, sannan tasamu sa'ida. WASHE GARI tunda safe tashirya tabar gidan, dan tasan Nas zai iya zuwa yasa su iya su tursasata zuwa Abuja. Itako wlhy bazata jeba, gidan wata aunty ta tatafi, tawuni acan sai dare tadawo. ko hutawa batayiba iya abu ta shaida mata zuwan Nas, wai haryabasu kud'i, amma ransa ya b'aci daya tarar bata nan. Baki Ameeda ta tab'e ta ce, "matsalarsa ce kuma wannan, nidai tunda nace bazaniba ai dole a sauraramini. Tamik'e tashige d'aki tana mita...................✍🏻 Ku biyomu!!. ©2017 Hikayarmu!!!. 💖abba gana💖 & 💞Bilyn Abdul💞 🐾KUKAN KURCIYA......🐾 NA MUH'D ABBA GANA✍🏻 & BILKISA IBRAHIM✍🏻 {☆bilyn Abdul☆} Page9⃣&🔟 Ameeda ta juya ta sake juyawa akan 'yar yololiyar katifarta, gaba ďaya kanta akulle yake tama rasa irin tunanin dazatayi, da sauri ta mi'ke zaune tajawo jakarta ta hannu, kwalaben sirob taďakko guda uku taďan rintse ido tana mai ba'kin cikin yanda rayuwa da sakacin iyaye ya jefata, afusace tashiga 6alle marafan kwalaben kamar wadda ta tuna wani abu, jiki na rawa tashiga tuttula maganin abakinta kamar mai shan ruwa, kafin mu farga ta shanye kwalabenan ukku gaba ďaya,, abba ya girgiza kai yana jan numfashi da sauri,, tabbas yanajin tausayin halin da ameeda take ciki,, nikam kunsan mace da rauni saida nayi kuka. Tana gama sha ta 6ingire awajen tahau barci,, muma sai muka fito guywa a sanyaye. Ameeda bata farkaba sai bayan magriba, ta mi'ke zumbur tana kallon kanta kamar wadda aka sake, takai dubanta ga agogo, ido ta zaro dan ganin yanda lokaci yatafi idan zata iya tunawa tun 'karfe tara na safe take barcinnan, ta furta na shiga uku babu azahar bare la'asar, da hanzari tafice daga ďakin iya abu ce kawai atsakar gidan take tatar koko, ta shiga washe baki yauwa ameedan baba kin tashi??, kinga zoki 'karasa min tatar nan dama nagaji wlhy, ďan 'karamin tsaki ameeda taja ta wuce batarda tabi takan iya abu ba bareta tanka mata, iya abu ta ta6e baki 'yar kwaya tanaji ina magana tamin shiru kai ALLAH yawadaranki Ameeda, kai kawai na girgiza ina faďin ohni abba wanan wace irin rayuwace akeyi agidanan???, naďanja tsaki domin babu mai bani amsa tunda bily yau bata nan nikaďai nazo ďaukar muku rahoto. Ina nan zaune saiga ameeda tafito daga bayi da'alama wanka tayi, ruwa ta ďiba abuta tayi alwala, ďaki tanufa batareda takula habaicin da iya abu take mataba,, sallolin da'ake binta tashiga ramawa, tadaďe tana addu'a da ro'kon ALLAH ya shiryata tadena mugayen halayen datake aikatawa, dakuma ro'kon ALLAH yabata miji nagari mai sonta da gsky, ta shafa sanan tafito waje. Zuwa sanan iya abu tagama tatar kokon tana zaune tana walfar tuwo abinta, ameeda taja kujera 'yar tsugunno ta zauna agefen iya abu,, tana kallonta amma ta share tacigaba da cin tuwonta, ameeda taďan murmusa dan tasan tana fushine akan abunda tayi mata ďazu, cikin taushin murya ta ce, "iya ina nawa tuwon??, saida iya abu ta haďiye laumar tuwonta jikake kutttttt sanan ta harari ameeda cikin masifa ta ce, "ban dafa dakeba,, murmushi ameeda tayi ta ce, "babu damuwa iya, taďanyi shiru zuwa wani lokaci saikuma taja numfashi tareda faďin iya dan ALLAH inada tambaya??, iya tai mata banza bata tankaba. Ameeda tacigaba da faďin iya wai ina 'yan uwanmu ne??, gaban iya abu yafaďi duuuuum arikice taďago tana kallon ameeda data tsura mata idanu, sai fidda numfashi take da'kyar ga gumi yafara bin sassan jikinta kamar wadda tahaďi kwaďo,, Ameeda ta ce, "iya yayadai ko tambayata ta 6ata miki raine??, da sauri iya abu take girgiza kai saikace 'kadangaruwa, tashiga kame2 A'a ameeda babu komai tambayarki bata 6atamin raiba, miye abin 6acin rai awanan tambayar kawaidai naji xancen nakine abazata shiyyasa...... ameeda tayi saurin 'katseta to iya kibani amasa mana ina danginmu suke?, kuma mu 'yan asalin wane garine??, inane tushenmu na asali??, cikin sar'kewar harshe ta ce, "kibari ba yanzuba watarana zan faďa miki, to waima miye dalilin wanan tambayar???. Ameeda tagyara zama tana faďin babu komai iya,, kawaidai ina son sanine, ina kuma mamakin tunda nataso bamu ta6a zuwa wani gari danufin ziyarar danginmuba, sai nan kano kawai nasani,, ahankali kuma nafara fahimtar bawata dagantaka mai 'karfi tsakaninmu da 'yan uwanmu nan kano, musamman idan nayi la'akari da irin halin danake ciki basu ta6a nuna damuwarsuba bare su tsawatar mini. Jikin iya abu sai rawa yakeyi kamar mai jin sanyi, Ameeda tana kula da'ita, tana mamakin yanda iya abu tashiga wani hali daga tambaya. Lalai akwai alamomin tambayoyi akan iyayen nata,, akwai wani 6oyayyan abu gameda tarihinta,, lokaci yayi dazatasan mi iyayenta suke 6oye mata, lokaci yayi dazatasan inda danginsu suke, lokaci yayi dazata nisanta kanta ga iyayennata, tasan duk tsiya bazata rasa wanda zai ri'keta acikin dangin nasuba harta samu mijin aure,, tayi al'kawarin koda a'kauye dangin iyayenta suke zata zauna dasu kuma tasamu miji acikinsu tayi aure,, tagaji da wanan tam6elen datakeyi, tasan kuma indai tana gaban iyayenta bazata ta6a daidaita rayuwartaba,, ta mi'ke batareda ta tanka irin lallashin da iya abu take mataba akan taci tuwon data zubo mata,, gyale taja akan igiya tafice abinta......................✍🏻 Ku biyomu!! ©2017 Hikayarmu!!!!!!! 💖abba gana💖 & 💝bilyn Abdul💝
Share:

KUKAN KURCIYA 1-6




 🐾KUKAN KURCIYA...🐾 NA MUH'MD ABBA GANA✍🏻 & BILKISA IBRAHIM {Bily}✍🏻 (Mrs Abdus'salam) Assalamu alaikum yaku 'yan uwa, muna farin cikin kasancewa daku a wannan d'an littafi namu, ALLAH yabar k'auna. Idan kin karanta ko ka karanta wannan littafi namu kaga abinda yay kama da rayuwarka, ba haushi zakujiba bakuma marubutan littafin zaku zagaba, A'a, kamata yayi ku bibiyi littafin domin magance taku matsalar ko gyara taku rayuwar, fatanmu masu kuskure irin wannan su daina, masu sha'awar yi karsu fara, shiyyasa muka kira littafin da suna "KUKAN KURUCIYA, MAI HANKALI NE KAD'AI YAKE GANEWA, to ALLAH yaganar damu ayayinda b'ata ya riskemu.🙏🏻🙏🏻 Page 1⃣&2⃣ Tafiya take tana had'a hanya, kai da kaganta kasan ba,a hankalinta take ba, dan kariyar ALLAH ce kad'ai ke tareda ita a bisa titin, takalmanta rik'e ahannunta, gata dai k'yak'yk'yawar mace dirarriya kuma fuskarta tana nuna alamun hak'uri, wani ihu datayi yasa muka maida kallonmu gareta, tacika hannu dak'asa ta watsa jikinta, tasake kwala ihu saini Ameeda, d'iyar malam dauda da iya Abu, d'iya d'aya tilo agurin iyayenna, nice tafari nice auta, yarinya mai farin jinin tallah. Bansan sanda hawaye suka zubo bisa kumatunaba, takuma kaikaicewa ta rabga ihu, na girgiza kai dan tabani tausayi matuk'a. Mai adaidaita sahu ta tare, cikin muryar 'yan maye ta ce, "gidanmu zaka kaini. Mai adaidaita ya yatsine fuska, toni nasan gidan kunne? kifad'i anguwar dazaki malama. Tayi shiru🤔 alamar tunani, can tađ'ago tana kallonsa da rinannun idanunta, ta ce, "kaga namanta sunan anguwarmu amma muje zan dinga nuna maka hanya. Mai adaidaita yaja dogon tsaki yana fad'in saboda nima makakkene irinki ko??, yaja adaidaitarsa yayi gaba. Ta tuntsure da dariya tana nuna babur d'in tasa, kaga mahaukacin mutum, amfad'a maka dan ina a bige kwakwalwata bata aiki ne?, jiri ya jata kamar zata fad'i, tayi saurin dafe wata mota dake bayanta. Indai tak'aice muku ta tsaida adaidaita kusan uku amma basu d'auketaba dan jin tamance sunan anguwarsu, da k'yar wani yad'auketa, tako ringa nuna masa hanya dalla dalla har kofan gida, ta zaro d'ari biyu acikin d'ankwalin ta tamik'a masa, yakarb'a yana fad'in toga canjin malama. Ta juyo tana kallonsa dan harta fara tafiya, ta ce, " sunana ba malamaba, kuma canji kaje nabar maka duka, tafad'a dad'an k'arfi. Mai adaidaita ya jinjina kai yana godiya ya ce, "ya ALLAH yashiryeki kinji. Muda muka biyosu abaya mukace amin ya RABBI. Cikin gidan tashiga tana tangad'i, iya Abu dake a tsakar gida tana aiki tabita da kallo cikin bacin rai. Ameeda tazube agabanta tana fad'in iya taimaka mini da abinci wallahi cikina kamar b'arayin duniya sunmin sata. Iya abu ta balla mata harara ke tsinanniya kada ki bata min rai in abinci kikeso ki koma ki ciwo daga inda kika fito , idan kuma kinje kibar tunawa dani, inkuma bahakaba wlhy yanzu jikinki zaya gaya miki. ameeda ta tuntsure da dariya harda bugun k'asa ta ce, "iya aii tsinannun nada yawa dankema tsinanniyarce, na tabbata kafin iyayenki su mutu saida suka tsitstsine miki albarka.. Kafin ta k'arasa iya abu tashiga jibgar ta tamkar ALLAH ya aikota, itako sai ihu take da kururuwa harda zagi, makwafta suna jinsu, babu wanda ya leko balle a shigo ceto, dan idan da sabo sun saba, babu wayewan gari dabaza'a daki ameeda ba, saidai idan bata kwana a gidanba, dan wata sa'in bata kwana agida, duka sosai iya abu tayi mata, saida taga ko yatsun hannunta baya motsi sannan tabarta tana cigaba da kalaman tsinuwa da d'ebe albarka ga d'iyar tata. Ahaka malam dauda yashigo yasamesu, azatonmu za'a samu rangwame daga garesa, amma saimukaji yana ambatar wannan shegiyar sai yanzu tadawo gida??. iya abu dake cin rai ta huro hanci ta ce, "yanzu tadawo zatamin iskanci nazane shegiya. Yayi dai dai,yasa k'afa ya shuri ameeda dake kwance A kasa matsiyaciya tashi kibawa mutane wuri, sai kaurin taba kikeyi asararriyan yarinya. Na rintse ido nabud'e danjin irin munanan kalami da iyaye ke yima d'iyarsu, lallai dole ameeda ta lalace indai har haka iyayenta suke mata tun tana karama. Itako ameeda tana kwance ko motsi batayiba bare ta amsa kalaman baban nata kota bi umarnin sa, ruwa ya d'ebo ya watsa mata, tabud'e idanunta dak'yar, ya ce, "bacewa nayi kitashi anan ba me kika tsaya kina kallona, ameeda ta mika masa hannu tana fad'in taimaka ka kaini d'aki baba wlhy duk jikina yayi tsami, waccan tsohuwar ta dakeni sosai, kafa yasa ya shureta da karfi yana zagi da tsine mata, ta maida hannunta tana fad'in bakaso natashi kenan, dan nikam bazan iya tashiba, duk cikin yanayin maganar bugaggu take maganar. Banza sukai mata suka cigaba da harkokinsu, saida taji rana tafara dukanta taja jikinta da k'yar tashiga dakinta a kofar dakin ta kwanta abinta.................✍🏻 Ku biyomu. Hikayarmu!!! 💖Abba gana💖 & 💞Bily💞 www.muhdabbagana.blogspot.com [2/10, 8:06 PM] 💖Äbbå-Gãñâ💖: 🐾KUKAN KURCIYA.......🐾 NA MUH'D ABBA GANA✍🏻 & BILKISA IBRAHIM {Bily} (Mrs Abdus'salam) Page3⃣&4⃣ WACECE AMEEDA???. Ameeda diyace ga malam Dauda, iya Abu itace mahaifiyarta, ita kad'ai Allah ya mallaka musu, sun dade suna neman haifuwa a kwana a tashi Allah ya albarkacesu da Ameeda, sun nuna mata so da kauna da ya wuce misali wanda hakan ya jawo ta tashi a sangarce, tayi karatu har zuwa secondary kuma tanada kokari, ta samu tarbiyya dai dai gwargwado a wajen iyayen nata. Ameeda tun tana 'yar karama take talla, saboda tsantsan son kudi irin na mahaifiyarta tun mahaifinta malam dauda baya jin dadin tallar da ake d'oramata har ya zamana baya iya cewa komai dan iya abu ta mallakeshi sai abinda tace. AMEEDA k'yak'yk'yawace sosai, ga dogon hanci, tanada hak'uri sosai, dakuma tsoro. Duk da gatan da iyayenta suke mata wannan baihana mahaifiyarta duka da aibanta d'iyar ta taba, abu kadan ameeda zatayi sai mahaifiyarta ta hauta da duka da zagi, balle taje bata sayar mata da kayan sana'ar taba, aii ranar ta banu. K'yawun ameeda yasa takasance mai farin jini awajen samari, talakawa damasu kud'i, idan kaga motoci na layi a k'ofar gidansu saika d'auka wani taro akeyi, duk wanda yazo kuma dole taje balle idan yanada mota, inko tak'i zuwa mahaifiyarta tafara tsinemata kenan dayi mata gori, wai babanta talaka itama taje ta auri talaka, saisu dawwama a talauci. Wannan maganganu suna k'ona zuciyar ameeda, amma babu yanda zatayi tunda mahaifiyarta ce. Akwana a tashi wani saurayi mai suna Naseer yashigo rayuwar ameeda, Naseer d'an mai kud'ine sosai, gashi shima an sangartashi, dan shikadaine awajen iyayensa, kwata-kwata bashida tarbiyya ko kad'an, ya kware a fagen shaye-shaye da neman mata, tunda ya k'yalla ido akan Ameeda yaji yana buk'atar yayi tarayya da ita, amma saidai ameeda tak'i bashi had'in kai, yaja ra'ayinta da kud'i, amma ta bijirewa buk'atarsa. wani abokinsa Badaru shiyya bashi shawarar yakama k'afa da mahaifiyarta mana, yasan dole tasa ta kulashi , yakoji dad'in wannan shawarar tasa, dan haka sukayi shiga ta mutunci sukaje har gidansu ameeda, yanemi izinin zuwa wajenta zance, dafarko mahaifiyarta tak'i amincewa, dan ta ce, "baza'a kashewa d'iyarta kasuwaba tana tashenta, amma da Naseer ya ajiye mata d'aurin kud'i saita amince da sauri, harda alk'awarin mallaka masa ameeda. Tun daga nan Naseer yasamu damar zuwa wajen Ameeda, saidai tak'i bashi hadin kai, ganin wannan yasa yafara zuba mata benelyn acikin lemo, tun bata sha harta fara saboda tana ganin nan gaba shi zai kasance mijinta, Ahankali lemon dayake kawomata yafara tasiri a rayuwarta, har takanji idan bata shaba bata jin dad'i. Da Naseer ya kula tazo hannu, saiya koma kawo mata zallar benelyn, da sauran kayan saka maye, akwana atashi harta fishi kwarewa wajen iya shaye-shaye, ya kuma koya mata zuwa club, takanje ta kwana acan, ba tare da wani fargaba ba, Ameeda tayi suna a club saboda iya rawa, da d'ibar kayan maye, idan tana rawa dolene abata fili a club. Saidai abin sha'awa ga rayuwar ameeda, duk iskancin nata bata tab'a aikata zina ba, babu lallab'ar da Naseer bai mataba amma tak'i, bayanshi wasu dayawa su kan sha kawo mata hari amma tak'i, duk buguwar datayi baka isa kaja ra'ayin taba, bare kace zaka nuna mata k'arfi. Wasu samarin kuma suna tsoron Naseer ne saboda zarransa, yanzu Ameeda tazama cikakkiyar 'yar maye. Gashi iyayen nata sun tsaneta, suna kuma tofin ala tsine da k'addarar rayuwar data da baibaye d'iyar tasu. Yauma kamar yanda ta saba ta tashi tayi wankanta, tad'au kwalliya cikin wando da riga na fakistan, tayi matukar kyau, tafito tana goge takalmi, iya abu tafito daga kicin hannunta rikeda kwarya da gari, Ameeda ta ce, "iya yau babu abincine??. Iya abu ta watsa mata harara, tana fad'in tunda kin bani kud'in yi abinci basai ki danne ni ki kwataba. Ameeda tayi murmushi tareda jawo jakkarta, tazaro 'yan dubu dubu guda biyar ta mik"a mata, ga wannan kuyi cefane kafin nadawo. Jikin iya abu na rawa takarb'a tana washe baki, yauwa 'yar albarka, idan kina bada irin wannan mai zai sa muringa fada, kedai ALLAH yabaki miji nagari mai kud'i da mota. Ameeda tayi murmushi domin jin furucin mahaifiyar nata, tana mamakin kwadayi irin na mahaifiyarta, itadai indai kanada kud'i to komai mugun halinka zata zauna dakai, ahankali ta furta ya ALLAH ka shirye iyayena, kakawo mini canjin rayuwa mai albarka....... Ku biyomu. ©2017 Hikayarmu!!!. 💖Abba gana💖 & 💞Bily💞 [2/10, 8:09 PM] 💖Äbbå-Gãñâ💖: 🐾KUKAN KURCIYA..........🐾 NA MUH'MD ABBA GANA✍🏻 & BILKISA IBRAHIM {Bily}✍🏻 (Mrs Abdus'salam) Page5⃣&6⃣ AMEEDA tamik'e tana fad'in iya bari naje saina dawo, iya tajuyo tana kallonta ta ce, "to Yau kuma sai ina??. AMEEDA tad'an gyara tsayuwarta ta ce, "iya zanje wajen falmata ne, amma zuwa yamma zan dawo, zanbawa hashimu sako yakawo muku yanzu idan nafita. Iya ta washe baki tana fad'in to madallah, Ameedan baba, amma dan ALLAH yau kar a dawo a buge d'innan. Ameeda ta fice tana fad'in to inna, a zaure ta tsaya tana share hawaye, da alamun tana cikin damuwa, tad'an dad'e tana zubar da hawaye, daga baya tagyara fuskarta sannan ta fice. Gidan wata k'awarta taje falmata, itama dai falmata irinta ce, dan a club suka had'u, saidai falmata tana zaman kantane, wannan halinne ya banbantata da Ameeda, a hankali suka shaku har suka zama k'awaye mafi kusanci. sallama tayi ta shige ciki, Suka rungume juna cikin farin ciki, falmata tace kai Ameeda wlhy yau kinyi k'yau, ga idanunki yau dai-dai suke. Ameeda tayi dariya ta ajiye jakar ta a saman kujere, ta warware gyalen data nad'e akanta shima ta ajiye, ta kwanta. Falmata ta ce, "badai barciba Ameeda??, Ameeda tad'an yatsine fuska, ta ce, "barci tsiya nakeji, ga yunwa ya takurani yakamata abani abinci. Falmata ta ce, "to mizakici? Asiyo miki, kinsandai ni ba girki nakeyiba. Ameeda ta harari falmata tana fad'in ai ba abin kirki kikayiba. Falmata tayi dariya kawai, dan kullum Ameeda tana bata shawara akan tadage ta iya girki, saboda wataran dole subar shashancin nan suyi aure. Babu dad'ewa aka kawo musu abinci, suka zauna sukaci suka k'oshi, Ameeda ta kalli falmata ta ce, "wai babu komai yau agidan ne??. Falmata ta harareta, dan tasan kayan maye take nufi, ta ce, "plz Ameeda karki sha komai, ke wai bakya zama sai abuge, yakamata yau d ki dan huta, gashima zanyi bak'i daga abuja, shi yasama na ce, "kizo da wuri, danki tayani gyaran gida. Ameeda ta ce, kice dai kawai kin maidani 'yar aiki, amma wane irin bak'ine maza ko mata, idan mazane kema kinsan bazan zau....... Falmata tayi saurin katseta sannu ustaziya, nibansan randa zaki wayeba Ameeda, kishigo harka sosai dan ki wuce wajen, kifita daga tarkon talauci, ki fidda iyayenki. Ameeda ta had'e fuska tareda d'agawa falmata hannu, "kinsan nasha gargadinki akan wannan maganar, wallahi dana tara dukiya da kudin banza gwara na mutu acikin talauci, tamik'e a fusace taja gyalenta da jakka. Da sauri falmata ta tareta tana bata hak'uri, akan bazata sakeba, dak'yar tashawo kan Ameeda ta hak'ura ta zauna. Ameeda taje ma'ajiyar kayan mayensu takwaso kwalabe uku tadawo tazauna, dan sune kad'ai zasu gusar mata da b'acin ran da falmata tasakata, ta tsani kace mata tayi tarayya dana miji, haka tadinga korawa harsuka kare, tamik'e zata k'aro wasu, falmata tayi saurin tareta tana fad'in ya isa haka. Ameeda ta ce, "d'aya kawai zan k'ara, falmata ta ce, "A'a, bazaki k'araba wlhy uku fa kika sha, nan dai falmata tayita lallab'ar ta, harta hak'ura tashige bedroom ta kwanta. Falmata tabita da kallo tana girgiza kai, tana mamakin yanda Ameeda take caja kanta da kayan maye, amma bata yadda ta aikata wani fasikanci ba, zata iya cewa bata tab'a had'uwa da mutum irin Ameeda ba, dan sunsha yin fad'a akan hakan, koda yake tasan tunda Naseer ya gagara tursasa Ameeda dole kowama ya kasa. Dan idan har Naseer yasaka ido a kan mace tofa dolene tashiga tarkonsa, amma Ameeda ta gagareshi, yayi dai nasarar koya mata shaye-shaye, da zuwa club, amma sauran bad'ala ya gagara. WACECE FALMATA??? Falmata 'yar asalin barno ce, ita cikakkiyar babarbariya ce. Falmata yarinyar kirkice mai ilimi da addini, mahaifiyarta ta rasu wajen haihuwarta, daganan kakarta ta reneta tsawon shekara bakwai daga baya Allah ya karbi abunsa. Bayan rasuwar kakarta sai aka dawo da ita gidan mahaifinta, daga nan falmata tashiga tsananin rayuwa, dan matar babanta tana gallaza mata, bata sonta ko kad'an, amma agaban mahaifinta ta kan nuna mata tsantsar so da tausayawa. Wannan yasa mahaifinta yakasa fahimtar halin da falmata take ciki, gallazawar tayi yawa, dan har takai abinci yana gagarar ta agidan, wannan yayi matuk'ar tasiri wajen lalace warta, daga baya ta gudu zuwa garin kano, anan tahad'u da badaru abokin Naseer. Shiya siya mata gida, yake mata komai data buk'ata kamar matarsa. takaitaccen labarinta ....................✍🏻 Ku biyomu. ©2017 Hikayarmu!!!. 💖Abba gana💖 & 💞Bily💞
Share:

Tuesday 7 February 2017

ADNAN COMPLETE


[10/11, 2:38 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 *ADNAN* _Na maman shaheed_ & _Aysher maleek_💃🏼 ( 1_5 ) _Bismillahi rahamanu raheem_ _Dukan yabo da godiya sun tabata ga Allah mamalakin samai da kassai mai kowa mai komai_ _Wanda ya halici shugaban Mu annabi muhammad sallalahu Allaihiwasallam_🙏🏻🙏🏻 *Note* wanan novel din ba ayishi Dan wani ko wata ba ,anyishi ne domin *Fad'akarwa* da *Nishadantarwa* dafatan Allah ya bamu ikon fadan daidai aciki,inmunyi kuskure Allah ya yafe mana🙏🏻🙏🏻🙏🏻 ************** Wani hadaden matashi mai kwarjini da haiba ga cikar kamala ,fari ne ba sosai ba kuma mai matsakaicin tsayi mai fafadan kirji "Wanda matasan mata kema lakabi da Dan bana bakwai" kwance Na hangoshi akan shimfideden gado cikin wani katafaren daki fasalta dakin ma bata lokaci ne, rike da waya ahannun shi yana dailing wata number ,har 2× ba a peaking ba ,yayi tsaki ,ya jefar da wayan ,yana cije lebe yana fadin banzan abokina naso kadaga wayanan muyi lbr,Amman kaki peaking kodayake nasan bakasan ni bane. ya tashi zai shiga toilet ,sai yaji phone nashi yana ringing har ya murda handle din toilet din ,kawai sai ya basar ya fada toilet yadan sakarma kansa shower bayan fitowar Sa ne ,ya taking phone nasa ya duba miscall din yaga har 2× aka kira,sai ya sake readily call din wants again ,ba a Dade ba aka peaking yayi shiru Dan soyake ya surprising friend din nashi Dan sending mai number akayi , yayi shiru yaki magana ,can cikin phone din ma ba ayi mgn ba ,kawai sai yace .......... *hellow* Abdul ? da dayan bangaren yaji ance......... *Assalamu Allaikum*? wani swt voice yaji yana mai sallama... atake yaji wani Abu ya ziyarci zuciyan shi ,amman besan ya ze fasara abun ba (nidai nace ma Aysher maleek zakayi bayani ne) sai da ya dadage ya iya mayar mata da.... *Amin wa'allaiki salam* yace plsss Abdul fa? daya bangaren tace ,Abdul? yace eh. tace gaskia ba wani Abdul don wanan number nane kuma Na dade ina amfani dashi. yace ni kuma wani nake nema Abdulwahab Abdullah jiya aka sending min number nashi ,shine dailing yanzu. tace gaskia mallam wrong number kayi ,tace bye ,ka checking nmb kagani . ya sake cewa kodai ke sis dinshi ne? tace nop ba wani Abdulwahab da Na sani kuma nacema wanan nmb kuma wanan nmb Na Dade ina tare da ita . shiko *Adnan* swt voice nata ne yake kwasan shi jiyake kamar kar Su dena wayan (Aysher tace mmn shaheed kijimin daga maraba sarkin fawa sai miya tayi tsaki? nace mata jeki dai daukomana rahoto) can naga Adnan baki bude ga phone rike a hanun Sa ,daga dayan bangaren kuma an katse wayan shine yayi sakatoto ,yana mai jeroma kansa some questions Dan shi Sam mace bata gaban shi Dan ayanzuma haka a "America " ( Washington) yake yana degree dinshi mahaifan shi kuma suna Nigeria ,kano ta dabo tunbin giwa kodame kazo anfika,lol. Adnan ya tade yana rewarding hiran shi da macen da sukayi waya a cikin kwakwalwan shi ,wayan da aka kira ne ya katse nashi tunanin. da sauri y daga yace kabir A.A kaje kaba mutane wrong number kawai dallah can ,yace haba abokina ko amsa salamar tawa ma baza ayiba sai fada ,Adnan yace toh ai Kaine ......kafin ya karasa ya katse shi yace ,Adnan nima kiran da namaka kenan yanzu Dan munyi waya da Abdul nake tmby shi ka kirashi yace aa ,har yace Na bashi number ka yanzu k kwantar da hankalinka zema kiraka Dan bandade da sending mai phone number kaba . Adnan yace kasa mutane sunje sunkira wata *kwaisa* kawai Kabir A.A yace Dan Allah fa ? Adnan yace wllh ,har tana kashe min waya batasan inba tsautsayi ba ba abin da zesa Na kirata. kabir A.A yace fadi gaskia abokina Kodak....? ka yaba ne,Allah ya kusa nuna mana tym din da zakafara kula mace ? Adnan yace haba kawai ita awa? Kabir A.A yace aa fa abokina "dare daya Allah kanyi bature" inji hausawa. kar kayi Saudi da kar Abu yazo kuma .... Adnan ya kaste shi da cewa tab me? din? kaima kasan it can't b impossible .yace mumabar wanan mgn Dan ni matar da zan aurama ,mum nata ko auren batayi ba bare ta samu cikin haihuwanta, ( nida Aysher mukace ba girin girin ba dai tayi mai) kabin A.A yace dankari makari nidai sai anjima naji ka tafi wata duniyar .........sukayi Salama ya ajiye phone don ya samama cikin shi hakin shi ,ya nufi kitchen. bayan 2wks Adnan yana bacci mai nauyi yayi mafarkin swt voice din da ya taba kira bisa kuskure ,wai yanata waya da ita sunata raya filawa (luv birds) ta cikin waya kamar suna ganin human Su ,da sallati ya farka daga baccin tare da tariyo mafarkin da yayi ,yanamai yima kanshi tambayoyi barkate ............ *wisdom* *Extreme* *Clever* *writer's* ✌🏻sisters *Maman shaheed*😘 & *Aysher maleek*💃🏼 [10/11, 2:38 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓. 🍓🍓🍓 *ADNAN* ```Maman shaheed``` & ``` Aysher Maleek``` (15_20) ***************** Mum nagani da dad a Aminu kano airport ,da Na sake waigawa kuma naga wanan gayen hadaden matashin nan Wanda shekarun shi basu haura 34 ba wato Dan bana 7 *Adnan* yana sakowa daga matatakalan jirgi cike da haiba da nutsuwa da murmushi dauke a face din shi. ko da ya hango mahaifan nasa da sasarfa yaje ya hogging mum nashi daga bisani ya rungume mahaifin shi Alh shu'abu Abubakar, Dad ne ya kamo kafadan Dan nasa yace hop ka iso lpy ? uba nagari,dake suna mahaifin Alh shu 'Abu aka sama *Adnan* din wato ```ABUBAKAR```Shine ainahin sunan Adnan wato yaci sunan kakan shi Na wajen uba ,shine suke cemai *Adnan* Dan asaya . bayan isowar shi gd direct part dinshi ya sauka ,mum kuma taje hadamai kayan abinci da duk wani Abu da ze bukata. shiko yana isa yaga ko ina very neat ga wani gamshi da yake dukan hancin shi ,yana rage kayan jikin shi ya fada toilet Dan ya taking bath yana sakarma shower ya Dan jima aciki daga bisani ya sabe kanshi ya fito. bayan ya gama shiryawa cikin kananan kaya ret shirt yasa wit black 3qauter yayi kyau sosai ya dako perfume _chairman_ ya feshe jikin shi ya kara da _smart collection_ ya nufi part din Su mum. bayan ya gama kwasan girkin mum Dan da kanta ta shiga kitchen da taimakon lami Yar aikin Su ,Amman duk mum CE kar fin girkin Dan tana jida tilon Dan nasu ```dan Aysher cewa tayi wanan zata barshi yayi aure kuwa Dan taga kamar tana kishin Dan nata``` Dan ko mgn budurwa bataso yayi Dan acewar ta ita zata zabamai maccen da ta dace dashi "kuji karfin hali" . bayan sun gama ya dauko tsaraba ya dirma mum yaba dad jakan shi daban sauran kuma yaje mum taba duk Wanda ya dacce taba ,har masu aikin gd ,mum bataso haka ba Amman tunda ya furta hakan za ayi Amman badan ranta yaso ba ,Dan tace akwai tazara mai nisa tsakanin talaka da mai kudi. bayan kwana 2 da dawo wanshi ya ziyarci avokan shi da 'yan uwan Hajiyan shi ake Su duk akano Duke. Yau ma dai *Adnan* yaji swt voice din *kwaisan shi* cikin dream din shi ya kuma ji yadda bai tabaji ba ajikin shi Dan yau abin da yaji daban ne Dan muryar ta sakar mai kasala sosai ........ *Adnan* nagani yanata laliben _history_din wayan shi yana duba _outgoing call_da _miscall_ yana Neman number da ya taba jin swt voice din nan acewar shi........................ *Wisdom* *Extreme* *Clever* *Hausa* *Writer's* 📚📚✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻 *Maman shaheed*😘 & *Aysher maleek*😘 [10/11, 2:38 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 *ADNAN* _Na maman shaheed_ & _Aysher maleek_ (5_10) ~*ASALIN LABARIN*~ Alhaji shu'aibu Abubakar shine mahaifin *Adnan* yana zaune a cikin garin kano unguwan gadon kaya, yanada kani a garin Bauchi a unguwan muda lawan mai suna ,Alhaji ibraheeh Abubakar ,mahaifansu 'yan Bauchi ne. Hajiya Hasana itace mahaifiya ga *Adnan*itama Su biyu ne a wajen mahaifan Su da hussainata akano iyayen ta suke sunada kani namiji Amman tun yana Dan 5yrs ya rasu sakamakon rashi lpy da yayi suka zama sai Su kadai tagwayen junnah,takasance mai budaden ido ga son avin duniya ga ra ayi. sabani Alhaji shu'aibu shi namiji ne mai datako ga son talakwa dan da talaka da mai kudi duk daya ya daukesu ,kuma suma sunyi zaman "Washington" din daga baya y dawo gd 9ja ,kuma *Adnan* ne kadai yaron da Allah ya basu Dan haka duk wani planing dinsu da duk wani burin Su akan shi yake Dan ko *so daya tak* sukema yaron nasu (novel din mmn minat) kuma yaro ne me biyaya ga kamala ka ilimi but 'f arabi da boko ya bin iyaye ,ga nutsuwa uwa uba baida kulakulan mata irin Na wasu samarin zamani. Dan shi acewar Sa "luv with out marriage is useless, rubbish, westhing d tym.Dan shi betaba ganin wata yarinyar da yace yanaso ba afadar shima "babe din da ze aura ko mum nata ma batayi aurn ba bale,lol" Dan shi be yadda yaje wajen yarinya ba indai ba aurenta zeyi ba,ammafa yai burin kwankwadar da beb din da ze aura zallar madarar soyayya Dan (luv Bird's) zasu zama zebata zumar kauna hade da soyyaya mai tsafta,tun kafin auren Su ma uwa uba in sun zama together ze shayar da ita giyar kaunar Sa Dan Su tabbata 4ever & 4ever . *Adnan*yayi karatun primary nasa a 9ja yana gamawa mum da dad nasa suka samu transfer to Washington inda accan yayi ol secondary school nashi but now yana degree nashi a "mechanical engginering" a Washington write now. *CI GABAN LABARI* after 2wks again Adnan ya sake mafarkin wanan swt voice din "kwaisa" kamar yadda ("nida Aysher mukaji yace") ya tashi yayi nafila dake midnight ne ya sake komawa bacin shi . After 1mnt again cikin dreams nashi yaji swt voice Na *kwaisan* shi Na dukan mishi dodon kunne yana jin sautin voice din kamar sarewa kamar waka take rera mai,ko da ya farka yaita ta thinking about dat special swt voice. Adnan yace wats wrong wit me, luv? ya tmby kanshi da sauri yace No! No!! No!!! ............ ......... ni maman shaheed da Aysher maleek mukace sai ka fada mana............ *Wisdom* *Extreme* *Clever* *Writer's* ✌🏻💃🏼💃🏼sisters *Maman shaheed*😘 & *Aysher maleek*💃🏼 [10/11, 2:38 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 *ADNAN* ``` Maman shaheed``` & ```Aysher maleek``` (10_15) _August 2016_ *ADNAN*dai yana tafiyar da karatunsa yadda ya kamata,Dan kuwa shi yasa a gaba ,bangaren gd 9ja kuwa ko da yaushe yakanyi waya dasu yaji lpyr Su ,suma suji lpy shi da kuma yanayi karatun shi,kuma duk wasu abokai da 'yan uwama yakanyi waya da wasu ,wasu kuma suyi chart,through WhatsApp, instagram,IMO,inbuzzu,face book,Twitter, e.t.c sukan hadu das y hankalin Sa kwance yake rayuwan shi a Washington ,kasancewa baya kulakulen mata da zai dinga fita holewa,which is not good,(Allah ka tsare mana samarin Mu da 'yan matan Mu,Amin) abangaren heart din shi kuwa ko tunawa yayi da swt voice din da yaji sai ya Dan tsinci kanshi a wani irin condition Dan yanaji wani iri atare dashi,"zuciyar shi da friend nashi kabir sunce ya fada kogin lobayya yace be yadda ba,hhh(nida Aysher madai munsan an.....) After 1mnt *Adnan*Na shirin exam Na first semester a final year din shi ,de more yake karatun exam sai ya dinga tsintan kanshi bad condition Na bangaren zuciyan shi wani tym din ma sai ya tunani tukunna yake samun daman cigaba da Al'amuran shi Na karatun. yau *Adnan*yafito daga final paper shi sun gama jarabawan Su ,Dan by dis tym around yace shifa saiyaje 9ja yaga mum nd dad Dan ya missing ```special country ```dinshi .Dan ya sanarma dasu mum and dad ma ,kuma sunyi farinciki da hakan kuma suna son gani tilon Dan nasu Wanda suka dorama son duniya ,Dan duk wani hope nasu akanshi yake. ```NIGERIA``` mum wato mahaifiyar *Adnan* tanata murna hrda fadama wasu daga cikin 'yan uwa Dan nata ze zo Hutu ,Amman fa masu hannu da shuni ba kowa ne yasan zuwan nashi ba ,yaku bayi basu da labarin *Adnan* ze dawo "hop mau karatu sun gane what I mean?" ........... Dan hjy Hassana ba dakowa take harka ba ,sai wane da wane,Dan tanason harkan nan ta (```ban gishiri in baka manda```) tasa an gama gyara mai part din shi Dan yayi kura Dan ba mai zama aciki,rabon wani da ya shiga part din tun wani last zuwa da yayi. *ADNAN* nagani ya gama hada Yar jakar da ze tafi dashi Dan a can ma akwai kayan shi sosai ,sai tsaraba da ya musu ,Dan ko sun sha tsaraba ,Dan karatu yake Amman baida matsalan kudi Dan ko gidan da yake zaune a Washington nasu ne na Kansu Dan anan suka taba zama da mahaifan nashi ba wani mansion madaidai ci dai komai yaji a gd. yau yakeda flight around 6:30am ...... bayan mun sake komwa airport din ni da Aysher mukaga jirginsu ya daga, mukamai _safe flight muka rigashi isowa nija,ta yanar gizogizo Mu mukazo,lol_ *Wisdom* *Extreme* *Clever* *Hausa* *Writer's* *maman shaheed*😘 & *Aysher maleek*💃🏼 [10/11, 2:38 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 *ADNAN* BY ```Maman shaheed``` & ```Aysher Maleek``` (20_25) *********** ko da ya kama dubawa duk be samu number ba yayi tsaki yana shirin ajiye phone din ya tuna ai ya saving phone number yana contact dinshi be gogeba tun time din wani farin ciki ne ya ziyarci zuciyan shi ya lalubo number yayi wani kayatacen murmushi . ya kai 5mnts yana tunanin kiranta wani bangare Na zuciyan shi yana hanashi yanace mai ,toh me zaka cemata ? yana tsaka da tunanin kawai yaga har ya calling nmb batare da ya gama yanke shawara ba kawai yace shi kenan. sai da yayi 4misscalls Amman ba a peaking ba ,yayi uban tsaka ya jefar da phone din . sai can daga baya har ya fara barci ma kawai yaji phone din shi yana ringing da kamar baze peaking ba kuma kawai sai ya peaking acikin magagin bacci,da sauri naga ya zabura kamar an mai Alura ,kawai wani murmushi ya ziyarci face din shi ,naji yace , ```sorry plss``````leme call u``` be kira ta katse call din bama ya katse ya redailing call din ya da ```Assalamu Allaiki a dayan ban garen naji ance, ```Amin wa allaikasallam``` da sasanyar miryata da ta sakar mai kasala ,tace ```plss da wa nake magana? ``` dakar Adnan yayi ta maza yace ADNAN ne``` ```nasan bazaki gane niba in shot dai nine Wanda ya taba kiranki lokacin baya ,akan ina nema friend dina at oll dai Na kiraki ne ,Apologizing din ki about wt I did ,so ki yi hakuri``` ``` da sauri tace laa no! no!! no!!! don't mind ,kar karka damu da tatausan lafuzanta Wanda yake Dada fuzgar Adnan Dan beki sukwana suna waya ba yadda yake ji tace ba komai kar ka damu, bye```! ``` kafin ta katse wayan Adnan yayi gyaran murya yace Dan Allah I want 2 aks u only 2 questions , if u agree plssssssss,``` ```tace ba matsala ina sauraron ka,yayi Dan murmushi Na jin dadi yace plsss kinada aure ne? ya kara da cewa sorry 4my question plss, tace ,never mind, l'm single ,banda sure. wani dadine ya kumshi yace toh ,d last question , plsssss ur name? sunan ki fa?``` ```sai da ta nisa tace Dan Allah mallam lpy? Adnan yayi murmushi mai sauti yace wllh lpy plss ki gaya min , tace uhummm tunda lpy toh sai anjima, Adnan da sauri yace pls kar kimin haka just tell me plss ? yace wllhy kina fadamin ki katse wayan ma . tace promise ? yace year!......... Ta yi mgn cikin tatausan lafazi ta nutsuwa ga sasanyar murya tace my name is AFNAN bata jira me zece ba ta kashe wayan``` ``` Adnan kam mutuwar kwance yayi Dan dadi ne ya kashe shi ```yama rasa me zai sai cewa yayi wow special name so snice💋ya manama phone din 💋yana bin phone din da kallo kamar ze ganta ,farin ciki wajen Adnan ko ba a mgn . ```Amman fa still wai be yadda he fall in luv ba (nida Ayshe maleek mukace uhumm waifa irin abin nanne Na maza kinsan Su da jin kai) nan muka bar shi yana ta motsa baki``` 😘😘ku biyo Mu Dan jin ya zata kasace💃🏼💃🏼 luv u oll maafans💋💋 ✌🏻sisters 💃🏼💃🏼 *Wisdom*....... *Extreme*...… *Clever*........ *Hausa*...... *Writers*.... *Maman shaheed*😘 & *Aysher maleek*💃🏼 [10/11, 2:38 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 *ADNAN* ```Maman shaheed``` & ```Aysher Abdulmalik``` (25_30) ************* ko da Adnan ya ajiye phone din shi ,ya tsinci kan shi ckin farin ciki sosai ,gashi akwai tmbyy da yake so ya mata da yawa ,Amman saboda wai kar ta raina shi bari ya share sai after 2dys "toh bari muga ko zai iya sharewan".......... mom kullin tunda tilon Dan nasu ya dawo take cikin hidima da shi ,kuma tasa shi duk yabi gidajen 'yan uwa Wanda ya Dade be gansu ba ,Su gaisa Amman fa masu hannu da shuni ,mynus yaku bayi . a bangaren Afnan kuwa tayi tunanin ko me wanan bawan Allah yake nufi da tmbayata sunan ta ....ohoo ....kawai tace shi ya sani . *WACE AFNAN*? ************ mallam Adamu shine mahaifin Afnan kuma shi datijo ne mai datako da yakana da sanin ya kamata ga mutunci duk unguwan an San shi Dan a unguwan ```mazaunar tanko``` suke zaune ,rashin sani Dan ba wani nisane tsakanin unguwan Su afnan da Adnan ba . mallam Adamu yanada yara 3 Afnan itace baba asalin sunan ta Aysher ,taci sunan mahaifiyar Baban tane shine suke mata lakabi da Afnan ,daga ita sai yazeed,sai ammar Dan autan Su . Hajiya maryam itace mahaifiyar afnan ,ita ta taba zuwa saudiya ya sauke farali tun kafin auren Su da mallam Adamu dake iyayen ta masu Dan haline ne adacan yanzu ko sai dai acce masu rufin asiri . shi ko mallam Adamu be taba zuwa ba yade taba zuwa ummarah Amman be sauke farali ba ,ummarar ma sanadiyar musabaka yaje ,kuma ba wani hali ne dashi ba Amman akwai rufin asiri Dan yafi karfin komai a gdn ga uwa uba sanin ya kamata da jajircewa akan halak din shi Dan kasuwar kwari yake zuwa yana Dan sanan' ar sai da atamfofi jarin ma ba nashi bane bashi ake ya siyar se ya Dora ribar shi ,kuma ahakan yana samun Na rufin asiri Dan akwai rikon gaskia da amana. Hajiya maryam mahaifiyar afnan itama datijuwar mace CE mai yakana da sanin ya kamata ga iya zama da mutane ,bata dau duniya da zafi ba abun ta shiyasa zaman Nash yake tqfiya yadda ya kamata da mijin nata mallam kamar yadda take kiran shi ,da yan yaran ta 3 mace 1 maza 2. Afnan yarinya CE mai hankali nutsatsiya mai wayewar addini islama har da wayewar boko Amman ba sosai irin Wanda ya wuce tunanin mai karatu ba ,kuma twnada kyau dai dai da ita chocolate beauty CE ga hanci masha Allah ga xesy eyes dinta bakin ta daidai shan lollipop, lol, tanada tsayi dai2 misali tanada gashin ta dai2 zaman parlour ga ilimi arabi da book,Dan tana zuwa islamiyoyi ga school yanzu tana ss2 . Afnan bata da kula samari Dan itama ra ayin Su daya da Adnan wai bazata kula saurayi ba sai ta shirya yin sure(nidai nace afnan to ai idan kin kulasu anan zaki fitar da tsayaye ,Aysher ma tace ato dai ta haka ya za ayi ta gane mai sonta da aure) Dan ko tare ta samari sukayi sai tace wai anmata miji..... luv u more mah fans😘😘😘😘😘😘 *Wisdom*........ *Extreme*........ *Clever*........ *Hausa*....... *Writer's*.... by *maman shaheed*😘 & *Aysher Abdulmalik*💃🏼 [10/11, 2:38 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 *ADNAN* ```Maman Shaheed ``` & ```Aysher Abdulmaleek``` (30_35) ************* Adnan dai ya kasa kara kira afnan ,cute baby shi acewar shi "ohhh ko a ina ya taba ganin ta oho". Adnan ya gama hutun shi a ```Nigeria``` ya fara shirin komawa ji yake kamar kar yabar mum and dad din nashi saboda tsananin kulawan da suke ba shi gashi shima yana jin dadin country din nashi (lol waze ce bayaso kasa Sa) Dan ya ze koma har ya buking flight around 11:30am jirgin Su ze tashi . Su mum ma sunata kewar Dan nasu Dan run safe ta kama mai komai Na break fast din shi ta jere mai a dener area ,taje da kanta ta taso shi bata aiki wani daga cikin masu aiki taba,ko da ta nocking door din da kanshi ya bude mata hade da rungumo ta ya duka ya gaishe ta ,dama ya gama taking bath nashi yana feshe jikin shi da kamsasun turaruka ne ta shigo ,ta amfa cikin fara a da sakin fuska,tace tana jiran shi ,be taking time ba yabi bayan ta suka tafi . yana isa yaga dad ya rungumeshi ya gaishe shi ,shima ya amsa cikin walwala da sakin fuska ,ya fara mai kirarin nashi ko waka zance ```kai ne Na fari``````kai ne auta ``````dan dady kuma Baban dady```. mum se daria take musu ,nan tai saving tilon Dan nata ,sai da yayi kat sanan ya koma side din shi Dan y gama parking komai Na bukatan shi . mum & Dad Na gani sunama Adnan bye bye nd safe flight good son,ya kara rugumar Su y basu peak cike da kauna junnan Su oll,sanan ya stairs din jirgin ya shiga , aka closing door Na jirgin sai ```America``` ``` Washington``` ........................ ```Washington``` bayan ya sauka lpy har ya kira Su dad ya fada musu isar Sa lpy wit full f happiness ,sunyi mai fatan Alkhairi da samu kyakyawan karatu da sakamako. bayan ya danyi bacci ya farka ya shaga toilet y taking bath y fito y kunna TV Amman hankaling baya wajen kalon ,muradin shi ya kara jin swt voice din afnan a karo na3 ,da yayi kamar ze share dai kuma yaga baze iyaba kawai y .......... a yauma kusan 2 misscall ya mata bata peaking ba ,har yayi tsaki yace kai beab din nan da gani zatayi jin kai ,wani bangaren zuciyan shi kuma yace toh ni zata nunama jin kai ? to ai ina gabanta indai a jin kai ne,nan dai ya solution y mata 1 call in bata peaking ba again sai y ba banza ajiyar ta hofi ta dauka (ni da maman shaheed mukace ai baza ka iyaba lol). yana kara kira ta receiving call din wani ajiyan zuciya yayi ya fadada murmushin shi . yaji ance ```Assalamu Allaikum```? da sauri ya amsa da ```amin wa'alaiki salam``` ``` ya sake cewa Allah yasa ban dame ki ba?``` ``` tace aa Amman kadai kusa damun nawa``` remained small. ``` yace toh Another question ne dani ?``` ```Afnan ta wani shagwabe tace again```? ```yap sorry plss ``` ``` tace to ina sauraro Amman kar aimin wace za'a kurre ni``` ``` dariya mai tsada yace ba za 'a kureba nake tunani ``` ``` yace ga tmby nawa hop kina sauraro Na ko```? kafin ta amsa ya wurga mata tmby cikin kunnen ta ```plss a ina kike yanzu haka country or state??``` ```ta nisa tace wanan questions din fa?``` harda tmby kasa ta? ```yayi dariya mai sama 'yan mata kasala Dan ta bashi dariya sosai ,yace nop kar kiyi wani tunani kiyi zero mind dinki ,abun da yasa Na tmby naji voice din ki ne kamar Na larabawan misrah ``` ```Afnan tayi saurin turbune fuska kamar yana ganin ta ,tace au harda bakar mgn ````? ``````tace bye ta kashe wayan ta switch up din phone din gaba dayatana ta tunani to me gayen nan take nufi wanan voice din nawa irin Na masu sha koko da kosai zai had a Dana masu shan shayi da Zuma da shan Almaraimilik? inbanda ma ya raina voice din nawa```ta tafi taya Hajiyan ta aiki. ```bangaren Adnan kuwa ji yayi da be mata wanan tby ba shi bayaso y Nuna mata yana Washington ne soyake ya farajin a ina take kuma akwai abin da yasa yayi haka ,yanso yamata wani exam ne kafin ya ra soyayya da ita ,shi yasa ma yake boye number idan ze kirata Dan da zataga country cord nashi ,toh Amman yanzu ya zeyi ? gashi ta kashe wayan gaba daya```? ........... .........abin duniya yama Adnan zafi saboda luv........ *Wisdom*........... *Extreme*......... *Clever*........ *Hausa*....... *Writers*....... 📚📚📚✍🏻✍🏻✍🏻 ✌🏻sisters ,writers *maman shaheed*😘 & *Aysher Abdulmaleek*😘 [10/11, 2:38 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 *ADNAN* ```Maman shaheed``` & ```Aysher Abdulmaleek``` (35_40) Adnan dai yanata try yaga ya samu cute Afnan dinshi a waya Amman indai ya kira sai yaji switch up .... har ya gaji ya hakura,ya fara mamakin kan shi ,wai meyake faruwa da shi ne ? shin yayi nutso ne a kogin soyayya? .... wani bangaren zuciyan shi yace mai no!!! wani bangaren kuma akace mai yap luv is really , yace lokaci yayi da zaka gina soyayyar ka da gindshiki mai karko tare da Neman zabi da yarda a wajen mai kowa mai komai ,mahalicin Mu ,ta hanyar yin addu'a da Neman zabi mafi Alkhairi a wajen Sa.yayi na 'am da wanan zancen Na zuciyar Sa don kuwa ba karya ya fada masa ba . Atake ya solution akan ya test massage kawai ``` Assallam``` ```kaina bisa wuyana idan abin da nayi ya taba wanan tsarkakakiyar zuciyar taki ya ma'abociya kwarjini da tatasaun lafizi ,ina Neman afuwa banyi Dan wani abuba ,dafan zanji gamsa shiyar amsa,ya baiwar Allah Afnan,Adnan Na Neman afuwa agareki``` ya ajiye phone din yaje yaci abinci ,ya kira kabir abokinsa yanason bashi lbr Amman yasan sai ya mai iskanci kaiwai ya fasa gaya mai ,suka gama gaisawa ya kashe wayan. ```NIGERIA``` Afnan bayan ta gama aikin ta tayi sallah ta danyi karatun kur'ani dake ba islamiya kasan cewar Alhamis ne ,ta koma gado ta dau phone din ta zata yi game ,kawai taganta a kashe ,atake ta tuna da dalinlin kashewan ,tayi Yar shewa tace ayya har ka Dan ban tausayi Duk da dai banma San da wanayi mgn ba,atake ta kuna wayan. tana kunawa test massage ya shigo da har ta share zata fara game dinta subway sup Dan atunanin ta ko company layikanta ne.sai kuma ta bude da murmushi a fuskar ta ,bayan ta gama karantawa sai taji ya bata tausayi gashi sunan shi ya tsaya mata acikin zuciyan ta atake ta fara mai reply Dan taga number shi kuma tasan cewan bama a nija yake ba Dan taga code outside . ```Wa'alaikasallam``````Adnan bawan Allah bakamin laifi ba ,Dan zuciyata ta jima da yafema, Dan wllh namanta wayana akashe ma yake,nima nagode``` ta turama number da taga y turo mata sako mai +plus daga farko ....... Adnan najin kara alamar sako yashigo wayan Sa ,a gagauce ya dauka yace Allah yasa my afnan ce("Su Adnan waya baka da har tazama afnan din ka? inji mmn shaheed da Aysher") Aiko da ya bude yaga ita,harda kwancita a shimfidedan gadon shi ya gama karantawa dadi ya kume shi Dan yayi farin ciki da ganin sakon,daga baya kuma yayi Dana sanin turamata sskon Dan ba haka yaso ya fara nuna mata baya Nigeria ba ,so yayi ya gwada karfin imanin ta da tawakalin ta. ta hanyar yi mata bayanin shi ba wani bane ,kuma a kyauye yake azaune ,kuma beyi karatun boko ba ,kuma ya nuna mata cewa da aure yake son ta ko zata iya auren shi? Dan wanan yaso ya gwada imanin ta Dan ya gwada tawakalin ta,kash! Amman azarbabin shi ya Sa ya file, lol Adnan. yace Amman ba komai so daya ne ,ai danko ayanzu yanajin ta kamar wani bangare Na jikin shi duk da besan komai akanta ba,amman shi yanaji ajikin shi yafa sami matar aure....... tab! mum zata yadda da wanan lbr naka kuwa Adnan?......... 💋💋💋oll *Wisdom*......... *Extreme*......... *Clever*......... *Hausa*.......... *Writer's*....... ✌🏻sisters💃🏼💃🏼 *Maman shaheed*😘 & *Aysher Abdulmaleek*💃🏼 [10/11, 2:38 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 *ADNAN* ```Maman shaheed``` & ```Aysher Abdulmaleek``` (40_45) ***************** tsakanin *ADNAN* D *AFNAN* dai soyayya ta kullu kuma mai tsafta Dan Adnan ya ma Afnan tmby kuma duk ya sami amsoshin Su kama daga addini suwa kan garin da take da unguwan Su da komai nata ,da kuma gwada imanin ta da takawata ,Duk kuma yaga ta can2 da ta zama matar Sa da yake fata ta har Abada . bangaren afnan ma tana jin soyayyar Adnan din nata Dan raya filawa sike yadda ya kama ga shi koda yaushe suna makale a waya ko chart ,luv birds, (wanan Na katsina wanan Na daura) Nigeria & Washington......... *************** A yau ne Adnan ya kamala karatun Sa Na degree din shi ........... Wanda har Su mum sai da suka kaimai ziyara ,Dan daman sun kwana biyu basu jeba ,Alhmd yafito da first class Dan yasamu yadda yake do Dan sunason rikeshi a can ma yayi aiki ,Dan akwai abokan dad din shi accan sosai kuma kokarin zumunci dasu. ```NIGERIA``` a bangaren Su afnan ma afnan ta shiga ss3 kuma tana da kokari but of arabi da boko ,haka ma kannen ta guda biyu yazeeed da ammar ga wata shakuwa da take a tsakanin Su . Hajiya maryam CE ta kira Afnan take mata mgn akan Wanda take yawan jin Su ,suna waya kusan ko da yaushe ,shine take cemata dawa take waya haka? afnan ta zauna akasa kusa da Hajiya dake Hajiya suke kiranta duka yaran nata har mallam adamu ,shi kuma suke cemai Abbah. ta nisa tace ,Hajiya wani ne waishi Adnan,dake akwai kyakyawar fahimta atsakanin Su duna shawara da junan Su sosai ita Hajiyan da afnan din (sanabin wasu iyaye da yaran Su ,uwa inbaki Ja 'Yar ki ajikin ki ba ai balalai kisan matsalolin ta da sbin da ya shafeta ba). hjy tace waye kuma *ADNAN*? Afnan ta mata bayanin komai Na haduwan Su bata boyemata komai ba . hjy ta nisa tace toh ,abin da zance daga farko,Allah ya mana zabi mafi Alkhari,sanan kisan me kike yi kisan abin da ya kama ceki Dan je ba yarinya bace ,ina fatan kin fahimce ni ,ki kuma San inda ya dosa ,insan ki yake da aure yakamata kifi kowa sani ,banason Na katse miki hanzari kiga kamar Na shiga rayuwar ki ,ki tsanata addu'a da bama Allah zabi akan lamuran ki ,kinji ko afnan ,mmn baba? Allah ya muku Albarka dake da kannen ki...... Afnan taji dadin kalaman hjy tata ,ta amsa da amin ,kuma ta mata godiya da tunatarwa tace mata Allah ya kara girma ,hjy l'm proud of u da kika zama uwa agaremu. ta rungumi hjy ,sai ga yazin ma ya jigo da kudu ya biyo ammar ,shi ko amar da gudu ya fada kan hjy ,sai Afnan CE ta dakatar da yazeed din ,ta raba fadan ,suka saka dariya gaba dayan Su . ```Washington ``| mum tace ma Adnan ko zeyi aiki a kssar to dole Su koma nija bayan yayi aure sai ya dawo,kuma yanzu ma tare zasu koma Nigeria. A bangaren Adnan mq kuwa hakan yamai dadi Dan ba abin da yafi muradi da son yayi tozali dadhi irin Afnan dinshi ,shiyasa suka tatarq suka komo gd Nigeria. Aban gare mum kuwa tana ta lalube da binciken yarinyar da zaman Su zaiyi daidai da tilon Dan nata ,Dan tace ba macen d ta isa ta makake mata danta shiyasa ta shiga fafutikar nemomai matar da zata iya sarafata ,ta dinga juyata sonranta ,( tab ni da Aysher mukace mum da kokari ) shiko gogan Adnan bemasan wainar da mum take toyamai ba har dad Na besan kudirin mstar tashi ba . kubiyo mu Dan jin wanan aika2 da mum ke shirin ``` ............ *Wisdom*............. *Extreme*.......... *Clever*......... *Hausa*......… *Writer's*..... 📚📚📚✍🏻✍🏻✍🏻 ✌🏻sisters💃🏼💃🏼 *Maman shaheed*😘 & *Aysher Abdulmaleek*💃🏼 [10/11, 2:38 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 *ADNAN* ```Maman shaheed``` & ```Aysher Abdulmaleek``` (50_55) ********** *ADNAN* Na hango cikin motar *Camry 2014* white colour ta dau wanka Dan yau wankan Na tabanne, y d'ora kanshi akan car stirring yana tunanin *Afnan*din shi yanzu yau baze ssmu damar ganin abar da ya dad'e yana mafarkin gani ba? da wanan tunane2 y solution d ya calling dinta y Apologizing d'in ta kar taga kamar y dis a pointing d'inta ne .y fada mata resoing din shi ...... atake ya dailing number ta ,ringing 2 aka peaking da swt voice d'inta mai samai kasala ,yaji tace .... ```Assalamu Allaika````ya habiby da'iman```. baisan San da y kara lumshe sexy eyes d'in shi ban Dan jin zakin muryar da mai narkar mai da zuciya ya amsa da ```Amin Wa'allaiki salam````ya habybatty ya rehanah```....... itama dadi taji Mara more saltuwa Dan har cikin birnin zuciyatta taji sasanyan kalaman Adnan d'in nata . yace first of oll ,l want to Apologized u about..............kafin ya karasa aman kalaman shi tayi saurin katse shi da cewe ..........tace kar kace min ruhi biyu bazasu samu aduwa ba ,hakan rashin Na iya zama rashin adalci ga ruhinan 2 ...... Habiby d'nt tell me....... Adnan ya katseta Dan batasan yadda yakeji a nashi ruhin bane,yace wllhy mum CE ta aikeni kuma kinga ai kamata yayi nayi mata biyayya ko ? Amman in kince baki amince ba gimbiyar cuty Afnan sai Na fasa!...... da sauri tace , waa!!!! niiiii? rufamin asiri Na mutu maza Su kaini ba mata ba ,tab! ai sahun giwa ya take Na rakumi ........Dan yadda nake tunani wani uzuri zakabani Wanda bazan iya amincewa ba inajin wanan wllhy har cikin birnin zucitata ba komai inamaka fatan Alkhairi kuma wllh ka kwntar da hankalin ka Allah ne be nufa zamu had'u ba .kar ka damu plss . Adnan yana sane yace mata haka yasan bazatace "eh" ba shiyasa Dan saboda irin haka yake karajin guguwar sonta da k'aunar ta Na k'ara d'iban shi ,Dan akwai ta da sanin darajar ba gaba da ita ya gama karantar da Dan yakan gwada ta in suna chart ko waya,tanan yake k'ara gane hakan. da murmushi mai sauti yace banda bakin godi awaken ki ,Allah ya barmu tare ,Urs Adnan 4ever.....y manamata kiss ta cikin phone din . ji tayi har cikin bargon jikin ta ,tayi farin cikin samun shi amatsayin saurayi kafin ya zama mijin ta in Allah ya yarda. tace ba komai ai girman kane ,kafi haka a wajena. yace kar ki fasa min kai ,tace tab da nawa nima ya fashe kaga sai ayi 50 _ 50 kenan,atare suka saka dariya ta cikin wayar . ya tsokane ta yace ,ko zakimin rakiya Na biyo ? tace rufamin asiri inbaso kake nasha bulala ba awajen abbah Na . yayi daria yace nima fada dai nayi ,Amman kuma ai nima abbah nane ,Dan ankusa ayi canji ma ,Na kusa zama d'an abbah , ke kuma ki koma 'Yar dady koh,da murmushi mai sauti ,tace insha Allah ,wit time ai,Allah dai ya tabatar mana da Alkhairi ,suka CE amin ,atare,yace bari Na tafi aimin addu'a . Afnan tace Allah ya kaika lpy y dawo mana dakai lpy, yace amin ,bye...,............. *wisdom*.......... *Extreme*......... *clever*...... *Hausa*...... *writers*..... 📚📚📚✍🏻✍🏻✍🏻 ina tare daku nima oll my fans💋💋💋💋 ✌🏻sisters 💃🏼💃🏼 *Maman shaheed*😘 & *Aysher Abdulmaleek*💃🏼 [10/11, 2:38 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 *ADNAN* ```Maman shaheed``` & ```Aysher Abdulmaleek``` (40_45) ***************** tsakanin *ADNAN* D *AFNAN* dai soyayya ta kullu kuma mai tsafta Dan Adnan ya ma Afnan tmby kuma duk ya sami amsoshin Su kama daga addini suwa kan garin da take da unguwan Su da komai nata ,da kuma gwada imanin ta da takawata ,Duk kuma yaga ta can2 da ta zama matar Sa da yake fata ta har Abada . bangaren afnan ma tana jin soyayyar Adnan din nata Dan raya filawa sike yadda ya kama ga shi koda yaushe suna makale a waya ko chart ,luv birds, (wanan Na katsina wanan Na daura) Nigeria & Washington......... *************** A yau ne Adnan ya kamala karatun Sa Na degree din shi ........... Wanda har Su mum sai da suka kaimai ziyara ,Dan daman sun kwana biyu basu jeba ,Alhmd yafito da first class Dan yasamu yadda yake do Dan sunason rikeshi a can ma yayi aiki ,Dan akwai abokan dad din shi accan sosai kuma kokarin zumunci dasu. ```NIGERIA``` a bangaren Su afnan ma afnan ta shiga ss3 kuma tana da kokari but of arabi da boko ,haka ma kannen ta guda biyu yazeeed da ammar ga wata shakuwa da take a tsakanin Su . Hajiya maryam CE ta kira Afnan take mata mgn akan Wanda take yawan jin Su ,suna waya kusan ko da yaushe ,shine take cemata dawa take waya haka? afnan ta zauna akasa kusa da Hajiya dake Hajiya suke kiranta duka yaran nata har mallam adamu ,shi kuma suke cemai Abbah. ta nisa tace ,Hajiya wani ne waishi Adnan,dake akwai kyakyawar fahimta atsakanin Su duna shawara da junan Su sosai ita Hajiyan da afnan din (sanabin wasu iyaye da yaran Su ,uwa inbaki Ja 'Yar ki ajikin ki ba ai balalai kisan matsalolin ta da sbin da ya shafeta ba). hjy tace waye kuma *ADNAN*? Afnan ta mata bayanin komai Na haduwan Su bata boyemata komai ba . hjy ta nisa tace toh ,abin da zance daga farko,Allah ya mana zabi mafi Alkhari,sanan kisan me kike yi kisan abin da ya kama ceki Dan je ba yarinya bace ,ina fatan kin fahimce ni ,ki kuma San inda ya dosa ,insan ki yake da aure yakamata kifi kowa sani ,banason Na katse miki hanzari kiga kamar Na shiga rayuwar ki ,ki tsanata addu'a da bama Allah zabi akan lamuran ki ,kinji ko afnan ,mmn baba? Allah ya muku Albarka dake da kannen ki...... Afnan taji dadin kalaman hjy tata ,ta amsa da amin ,kuma ta mata godiya da tunatarwa tace mata Allah ya kara girma ,hjy l'm proud of u da kika zama uwa agaremu. ta rungumi hjy ,sai ga yazin ma ya jigo da kudu ya biyo ammar ,shi ko amar da gudu ya fada kan hjy ,sai Afnan CE ta dakatar da yazeed din ,ta raba fadan ,suka saka dariya gaba dayan Su . ```Washington ``| mum tace ma Adnan ko zeyi aiki a kssar to dole Su koma nija bayan yayi aure sai ya dawo,kuma yanzu ma tare zasu koma Nigeria. A bangaren Adnan mq kuwa hakan yamai dadi Dan ba abin da yafi muradi da son yayi tozali dadhi irin Afnan dinshi ,shiyasa suka tatarq suka komo gd Nigeria. Aban gare mum kuwa tana ta lalube da binciken yarinyar da zaman Su zaiyi daidai da tilon Dan nata ,Dan tace ba macen d ta isa ta makake mata danta shiyasa ta shiga fafutikar nemomai matar da zata iya sarafata ,ta dinga juyata sonranta ,( tab ni da Aysher mukace mum da kokari ) shiko gogan Adnan bemasan wainar da mum take toyamai ba har dad Na besan kudirin mstar tashi ba . kubiyo mu Dan jin wanan aika2 da mum ke shirin ``` ............ *Wisdom*............. *Extreme*.......... *Clever*......... *Hausa*......… *Writer's*..... 📚📚📚✍🏻✍🏻✍🏻 ✌🏻sisters💃🏼💃🏼 *Maman shaheed*😘 & *Aysher Abdulmaleek*💃🏼 [10/11, 2:38 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 *ADNAN* _maman Shaheed_ & _Aysher Abdulmaleek_ (55-60) ************ motar Sa ya tayar se gidan su *haseena* horn yayi batare da bata lokaci ba me gadi ya bude yana daga mai hannu, parking yayi a inda ake parking din mota, fito wayayi ya dauki hangar da xata sadar da shi cikin gidan... sallama yafara yi hajiya balkisu tafito dauke da murmushi a fuskar ta.. sannu da xuwa tundaxu kanwar ka ke xaman jiran ka wai seka kai ta shopping.. murmushi yayi tare da gaisar da ita yana mamakin maganar da tayi, batare da bata lokaciba sega ta tafito tana matse matsen ido kamar wadda tai kuka.... batare da yayi magana ba yaji tace tashi muje mana... wayar hannun sa tai ringing yaduba *Swt mom* yaga ni akan wayar batare da bata lokaciba ya dauki wayar... _hello momy_ jin yayi tace _kabiyo ka anshi kudi gasunan nabawa me gadi Dan gar nabata muku lokaci_ kawai ta yanke wayar nan tamike tanacewa muje, mike wa yayi jikin shi babu kuzari yayi ma hajiya balkisu se anjima ya fita... motar sa ya nufa shida haseena ya bude suka shiga yaja motar yabar harabar gidan yanufi gida, suna cikin haka bawan da ya tanka ma daya se kawai tace haba motar babu music kawai ta dan na play se kawai karaun qurani yafara, ranta bace tace motar ba waka adai dai lokacin yayi horn be ba ta ansa sa yafice. yafita kenan se ga megadi yafito yayi masa sannu da xuwa yana mika mashi sakon shi ansa yayi rai abace ya koma mota ya yi reverse yabar kofar gida.. maimokon yayi yanyar cikin gari kawai se ya koma hanyar gidan su haneesa yana parking ta kalleshi rai abace tace yanaga munxo nan, yajiwo yana kallon ta se alokacin ma yaga kayan da take saye dasu rigace pink tamatse jikin ta se kuma sket se wani dan mayafi karami tsaki yaja yace kina tunanin nafita dake ahaka bani da hankali to bari makiji maxa kifita kafin insaba maki kawai ya wurga mata kudi,taba alamun babu wasa a fuskarshi yasa tatattara kudin tafita daga motar..... ranshi abate yabi hanyar gida nan take se yaji ranshi yana mashi sanyi dayatu no da '''cut babyn sa afnan nantake ya Ciro wayar Wa domin ya kirata..... *wisdom*................ *extreme*.............. *clever*................. *Hausa*.............. *writer's*............ 📚📚📚✍✍✍ ✌sisters💃💃 _maman shaheed_😘 _Aysher Abdulmaleek_💃 [10/11, 2:38 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 *ADNAN* _maman shaheed_ & _Aysher Abdulmaleek_ (60_65) ***************** wayar sa yaciro tare ta kiran afnan, ringing biyu tayi ta daga... ```sakon momy fa ko har kaje, nunfasa wa yayi tare da cewa eh naje nakiraki ne infada maki gobe insha Allah xanshigo yau ma akasi akayi amma gobe ko momy xata aikeni to xan fada mata cewa xanxo gun diyar ta,numfasa wa tayi tare dafadin Allah ya kaimu atare suka ce ameen```(nima ni da maman shareef muka ce Allah ya kaimun muga ni din) lol ya isa gida bangaran shi yawu ce direct yafa da toilet yayi wanka tare da doro alwalar magrib kawai yasaka jallabiya yaje masallaci anan seda yayi isha'i sannan ya dawo nan ne yawuce side din su momy.. yasamu dadyn shi a falo yana kallon *aljazeerah* yaduka har kasa ya gaida shi sannan ya wuce dinning table yaci abinci yakara komawa side dinshi................. aban garen haseena kuma tunda taje gida take tafan kuka wai yayi mata wulakanci nan hajiya balkisu ke lallashin ta har tamata alkawari cewa ADNAN natane ita kadai farin ciki yasameta nan hajiya balkisu ta dau waya tana kiran Momyn adnan, nan ne ta fada mata ya sukayi da adnan da haseena, momy matuka taji haushi nan take tace barni dashi kawai ta katse wayar tane mo number adnan din takira seji tayi anace mata _de number ur trying to call is busy pls try again letter thnk u_ haushi ya kule ta har so 5 takirashi a haka nan tayanke shawara xuwa dakin shi taji da Wa yake waya ...... tana tafiya abubu wa nafado mata rai taba share wa har ta is a kofar adnan ta murda mukullin kofar tashiga se taji yana fadin _my afnan wallahi kinsani bana San wata diya macce bayan ke_ *I love u afnan* fada wa dakin tayi Dan haushi tana fadin wacece wannan afnan din.......... 🤔 tooo masu karatu kubiyomu domin jin wannan darga......... *wisdom*............... *extreme*.............. *clever*............... *Hausa*.............. *writer's*.......... 📚📚📚✍✍✍ ✌sisters💃💃 _maman Shaheed_😘 & _Aysher Abdulmaleek_💃 [10/11, 2:38 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 💔💔💔ASY KHALEEL..!💔💔 *{TAWA CE}* _(TRUEE LIFE STORY_) *Writer* ☆Ikkraam A Yusuf☆ ~One To end~ ```Dedicated to``` _(Asy khaleel)_ ❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤ Ikram.! Ikram.! Ikram.! Salma ce keta faman rangado ma sistanta ikram Kira tundaga parlou iya qarfinta yayinda ikram ke garqame a toilet tana watsa ruwa! Cikeda hanzari ta wanke kumfar dake mamaye bisa fuskarta ta daga murya itama ta yadda zata jiyota, "Ya akai ne sisto, ko tasamu ne? "Ina kikene Zozo dan Allah da sauri, "Wohoho! Ikram ta furta, Gani nan zuwa Ina toilet ne fa,Meyake faruwane wai? Daidai lokacin salmat tafado dakin dasauri, yayinda ikram keta faman gaggawar gamawa ta fito! KO towel bata gama daurawa ba Dan tsabar gulma tabude qofa futt tafito😂, Salmaf Ta kalleta cikeda tsokana tace "Uhm amfun kashi, kice kashi kike yasa naketa kiranki kikamin banza! "Mtsw! Taja tsuki, kashin nayi saime, ni fadamun abinda yasa kiketa qwalamin irin wannan kiran, "Lolx! Ta saki dariyar tsokana, Dan tana sane sarai wankan tashiga ba kashi ba, hannun ikram takamo "zo zauna kiji abin takaicin danayi.! Gaba daya suka nufi bakin gado suka rashe iky na wuqi wuqi da idon jiran jin gulma (lolx😜) Kafin tace wani abu harta qosa, "Sisto Meyene abin haushin? "Uhm! Salmat Tadan 6atarai tareda kallon iky seriously tafara magana! "Ina Wannan Asyn Dana baki labari? "Wace kenan? Na tambaya cikeda Neman qarin bayani! "Wannan da nace miki tana burgeni sosai ta cikin group Dina (KASAITATTUN MATA) kintuna? "E! E! E! Natina, ikram tafaďa tana jijjiga Kai, *Asy khaleel* KO? "Yauwwa to ita, "Meya faru da ita? Iky tai saurin qara tambaya, "Uhm! Kedai Bari, walh yanxu na hau online Ina Dan dudduba no din daban saniba dn nayi delete sbd yau nadan samu chance groups basu cikamu da surutu ba, kawai sainaga Ashe *Asy khaleel* tayimin magana kusan 3dayx kenan tace inyi adding din sisternta a group din Kasaita, Banyi mata replying ba kuma bansa sistern nata a group ba, shi ne fa sai yanxu nake gani walh Banji dadiba zatace nai mata wulaqanci, narasa ma yanxu mezance mata! Taqarashe maganar Fuskarta cikeda alamun damuwa dason jin mafita! Tsabar qulewa da haushi iky takasa furta komai, hancinta harwani motsi² yake, daqyar tasamu tadoka wata uwar tsuki, afadace ta kalli salmat tana gyara zamar towel dinta, "Mtsw..! Yanxu Dan girman Allah sbd wannan shirmen kika dinga rafkomin Kira kamar Allah ya aikoki, kikasa nafito daga toilet ko wankan kirki bantsaya nayiba?, Fuuu! Tajuya zata tashi tabar wajen, salmat tai saurin ruqo towel din, "Walh baki isaba dawo kizauna, dadina dake kenan sai an kawo miki maganar arziki kiwani tashi waike shirme, to ba inda zaki tunda nafada miki ai kinsan shawara nake nema saikin fadamun yaxanyi! Murmushin yaqe tasaki, kana tadawo tazauna tana kallon salmat cikeda haushi, saidai kuma yanayin da ya bayyana bisa fuskar ýar uwartata yasakar Mata da zuciya, tatabbata abin yayi matuqar damunta ne tunda har tasameta da zancen, Amma itadai bataga abin damuwa ba akan wata yar group dan batai Mata replayed ba kuma ma ba da gangan tayiba, uhm, lallai ta yarda salmat tanason *Asy Khaleel* dinnan! "Uhmm! Ai kece kikaja nayi masifar, yanxu Dan Allah sisto meye abin damuwa anan? Tayi tambayar cikin sanyin murya tana qarema salma kallo, Salmat tadan murmusa, "Uhm, kece dai bakiga abin damuwar ba, amma walh ni nadamu, nasha gaya miki Asy tanada cika ido, gashi batada wulaqanci kowa nata ne, dukda dai ba hira muke da itaba bt Ina ganin hirarrakinta a groups dadama, karkiso kiga yadda take mutunta jama'a ga fara'a kamarni anan, Bakiga yadda suka Saba da ummulkhairi a group din musan kanmu ba, hirarsu na matuqar burgeni, musamman yadda suke bawa marubuta goyan baya 100by100, Kinga kuwa dole nadamu, wacce nake ganinma bankai tamin maganaba gashi hartanamin Ina shareta, walh banji dadin hakanba KO kadan, Iky tasaki dariya sosai hartana kwanciya, kana tadago tana magana cikin daria, "Wai me kirki na maganar wata Nada kirki, ai kirkin ki shine yajawo har wannan ďan abin yadameki, dan walh in nine ko akwalana, kuma kirkin naki shiyaja kike ganin harma bakikai matsayinda za'ai miki magana kiqi amsawaba, amma wollah kindade da wucewa ma, kinxo kin damu kanki akan wacce inaga ko hotonta ma baki ta6a ganiba ko kinta6a? asanyaye ta girgiza Kai! "Uhmm! Banta6aba, amma akwai picture din danake yawan gani a dp dinta inada yaqinin cewa itace! Ni yanxu ba dogon zanceba mezance matane plzz? "Muga abinda tace miki! Dasauri tamiqawa iky wayar! Iky nagama karantawa tadanyi dariya, "Abuma me sauqi,Kawai kiyi adding din number data turomikin, itakuma saikice Mata OK alamun kingani, Salmat tadoka tsuki tace,. "Dalllah ban wayana, bawata yar magana me dadi sai wata OK aigarama nayi shiru danace Mata OK, Ikram tamiqa mata wayar tana dariyar mugunta, "Aina rigama nace Mata OK, yanxu adding kawai yarage miki, Tamiqe aguje tafada toilet tadatse kofar tana dariya, Salmat tataka aguje tabita tana masifa, saidai kafin ta isa iky tarufe qofar, Haka tawuce tana faman takaici, gaba daya ranar adagule tayishi, *BAYAN WASU LOKUTA MASU TSAYI* Salmat hartayi Aure Tana da jaririn ciki, yau ciwo gobe lapia, lokaci² intadan hau online sukanyi hira da ikram ta WhatsApp, Iky harta Saba da labaran *Asy khaleel* da salma kebata, tama daina jin haushi wata lokacin takan tayata ma suyi tare, Itama yanxu tayima *Asy Khaleel* kyakkyawan sani, Dan tana ganin hirarrakinta sosai a group! Saidai harzuwa yanxu cikin su babu Wanda yake hira da Asy ta pchart, Amma suna sonta kamar me, Wanda ita batamasan sunayi ba, Kamar koyaushe, Salmat intadanji dama² xakaganta online, Yauma tunda tahau suketa Dan hirarrakinsu a (KASAITATTUN MATA) Gameda novels, Dan ayanxu haka tanakan rubuta wasu littafai guda2, (SHURAYM KO SUDAIS) AND (DOCTOR SHUHUDA) Wanda har ila yau laulayi yahanata cigaba da typing, dukda bakowane ma yasan itace writer dinba, kasancewar ampani datake da sunan Yar Uwar tata Wato(ikkraam) Kasancewar Dr Shuhuda shine fest novel data Fara sanya sunanta, yasa jama'a yimata qwaurafi akan taqi ci musu gaba da typing tana jamusu rai, wannan dalilin yasa aketa Cece kuce a group! Kwatsam saiga Asy tafado, inda tashiga kare ma salma dama sauran marubuta, akan ai suna qoqari typing ba qaramar aiki bane, Dan haka sai Ana mana azuri, Can saiga Mrs jawaheer tabaxo posting din zainab😜 itama sukashiga Mata qwaurafi akan batayi kullum🤔 Ýar khaleel dai bata barsuba saida taga bakinsu duk yamutu👍🏻😅 Azahiri kuwa farin ciki ne yamamaye zuciyar salma, ganin cewa member dinta kuma jarumar data Dade cikin ranta tatsaya tsayin daka tana kar6ar musu ýancinsu, wannan yaqara dasa Mata ganin kimar *Asy khaleel* fiyeda da, Acikin hirar ne Asy take gayama Salmat da jawaheer ita tana matuqar sha'awar rubuta novel, amma tana ganin kamar bazata iyaba, Cikin wasa tacema jawaheer "KO zaki koyamun?😜 Jawaheer tace "Wane ni?🙄 Gadai Queen nan da ikkraam sune shahararru ki maqalemusu🏃🏼🏃🏼😂, Queen salmat dake cikeda fatar Allah yasa Asy taza6eta cikin wasa itama ta falle, "Ni asuwa?😱 Aisaidai ikkraam🏃🏼😂 Nandai duk suka tserewa Asy khaleel, ganin haka itama tamaida abin wasa har aka watse hirar, Tuni salma taruga tabi iky prvt, taci sa'a kuwa tana online, "Ke Albishirinki💃🏼 Cikin zumudi iky tace "Goro💃🏼💃🏼💃🏼 Dama dayake gwanar son jin gulma ce😜 "Bakiga hirarmu da Asy ta group ba? "Mtsww! Kefa dama baki iya bada albishir ba,Nama dauka wani mahimmin abune har ina doka tsalle😡 To bangani ba me Asyn tayi yau kuma?☹ "Heheh, kekuma baki iya sauraron labari ba ba, To Asy tanaso tafada Harkar Rubutu, kuma Ina hasashen buk nata tafarko tare zamuyishi insha Allah👯! "Chaiii😂 Yanxu wannan shine abin murna? Waike yaushe zaki fita harkar Asy khaleel dinnan ne, wacce ma batasan kinayi ba, nadauka ma abin yamiki sauqi ai, "Uhmm, Babu Rana kam, indai nafita harkarta ne, Nasha gayamiki ai *ASY KHALEEL TAWA CE*! Feeling din danake akanta ba banxa ba, Inaji ajikina wani babban alaqa zata qullu tsakaninmu, ni Ina ganin ma indai nahaifi mace sunanta( *Asiya* )😝 "HHHHH, lallai abin naki yagirma,🏃🏼 "Eh din😚 Yanxu kinsan Matsalar?, batasan cewa nice ikkraam ba yazanyi kenan😒? "Hahah, daga ganin hadari harzaki Kama wanka da kashi? Ni sai yanxuma nakaranta hirar taku, ashema bata nemi kikoya mataba harkike wani murna😂! "Eh naji din aizata nema inajin hakan ajikina😝 Kinga shikenan nahuta dayin buk ba turanci ita zanba tadinga sakamin,, dan n@ga akwaita da ilimi sosai boko Dana addini, Natabbata buk dinmu tafarko baqaramar haduwa zeyi ba harnayimishi laqabi da *(SALMA DA ASY HADIN ALLAH)* anan zansamu damar bayyana Mata abubuwanda ita kanta batasan dasuba! Wannan Karon baqaramin daria ikram Tasha ba, bayan tayi me isarta sannan tace.! "Wayyo cikina! Yanxu ke Saikice Mata bakyajin Turanci? Aiko dakin gama damu walh, kina ganinma zata yarda ne? Ai walh bakowane zaiga rubutunki yayarda baki makaranta ba, cewa zeyi kawai raina mishi hankali kike😆! Kokin manta Zahra,b,b, mutuniyata, Dan kawai nace Mata banajin turanci tayi zuciya wai zaginta nake, duk irin shaquwarmu saida tawargaje nayi² nafahimtar da ita akan tayarda dani amma tanuna ita inaa! Zaginta kawai nake dannaga bata iya sosaiba, To kema qila hakan za'ai inkika fada Mata, dako nasha rengyam😂👯 Salma tadan murmusa! Sai yanxu tatuna haka Mrs jawaheer suka ta6ayi dawata dantace Mata batajin turanci, Shiyasa yanxu take qaryar dole, KO anyimata batacewa bataji, Salmat Tashiga baiwa iky amsa.! " *(Asy Khaleel)* bahaka takeba, tanada sauqin Kai, dannace Mata banjin turanci nasan bazata daukeshi tawata manufa ba, Suma sauran rashin tunani ne dasu, tunda basusan rayuwarka ba, basusan abinda har yahanaka yin bokon ba, yanada kyau sudinga yima azuri suyarda dakai, tunda kaima yarda dasu yasa harkake fada musu gaskiyar rayuwarka! abinda kuma yake qarasa basa yarda, ganin Dan Rubutun hausan damukeyine, harma mukan Dan hada da turancin, Dalilin Dan lesson din da yaya yasa Akai mana, mukuma muka zamo masu kaifin baseeerar riqewa, gashi yanxu abinda ba'a koya manaba ma mun iya, To kinga dole zasuna shakka, Amma banasa *Asy khaleel* cikinsu👌🏻 Iky tai daria, "Lallai nayarda *ASY KHALEEL TAKI CE*🤓 Komai saikin kareta, to nidai karki kuskura kice Mata nima banajin turancin😁! "Hhh, inkikai wasama gaba daya fans zangaya mawa😂😜 Hakadai suka qaraci hiran tasu duk akan *Asy khaleel*! Bayan kwana biyu! Yau takama juma'a iky na gidan Salmat, Zaune suke sunata hirar su yayinda iky kedan Danna wayarta, karaf tadago takalli salma, fuskarta daukeda mamaki! "Yaushe Asy Tafara novel bakiban labariba? Kodan badake din tayiba😜 Tafada tana dariyar tsokana! Salmat dake shingide bisan kujera tadago da Sauri, "Kikace me? Yaushe Asyn tafara novel kuma ya sunan buk in? Tai maganar tareda jawo wayarta karaf takunna data! "Iky, kardai kicemin baki saniba, Gashinan yanxu tanata posting a groups, bt coming soon ne bawani me yawaba, sunan buk din (AKAINA YAFARU) Tuni salmat harta shige group, tana ganin post din asanyaye takalli iky tace. "ai kuwa, nibanma San tafaraba ai, Me ikram zatayi inba daria ba, saida tayi me isarta, tadago takalli salma data cika tai maqil! Cikin daria tace "Walh Asy taimin dai2, dama kece ai yar karankada miya, harda wani za6en sunan novel din dazakuyi, ai ga irinta nan😝😜 Salma tamurguda baki, "Naji din Ina ruwanki, ai ko yanxu ma bata baci b....kan tagama rufe baki taga post din Asy ta pchart, "Allah sarki mutuniyar gashinan ma taturomin tace tafara novel itada Maman khaleel inkaranta naji koyayi dadi! Nn² salma taji wasai aranta, tashiga karantawa, littafin yai matuqar burgeta dagaji zai dadi, nn take tashiga jinjina wa *Asy khaleel* Kana Ta juyo tadubi iky, "To ýar baqin stomach, bagashi ba sbd mahimmancina agunta dukda bamu chart a prvt,bt taturomin naji koyayi dadi, daman nagaya miki koki yadda ko karki yarda *(ASY KHALEEL TAWA CE)* kuma zaki gani saimunyi novel da ita fitacce wanda za'a soshi za'a riritashi tamkar kwai acokali, Gaba daya suka sa daria tareda tafawa, " *(SALMA DA ASY HADIN ALLAH)* Cewar ikram cikin daria, "Qwarai kuwa, babu ko sakka👍🏻🤓 Salma ta gasgatata, Tundaga wannan Rana wata alaqa me qarfi tashiga qulluwa tsakanin salma da Asy, domin har waya sukeyi, Sannan duk Asy tayi typing zata turoma salma taduba mata, salma ba qaramin qoqari takeba wajen ganin littafin Asy ya qayatar, So tari takan aje typing dinta danta dubama Asy, ga matsalar rashin chargy data dinga fuskanta, hakan behanata qoqartawa ba, dukda bawani gyara take mataba kasancewar Asy tana iya qoqarinta wajen ganin ta qawata littafinta, BT ita tana ganin kamar bata qoqari, Saidai aduk lokacinda take fadin hakan, salmat na qara Mata qwarin gwuiwa, takan nunar da ita ba qaramin qoqari take ba, hakan na matuqar yiwa Asy dadi, Su iky kam yanxu baki yayi muqus🤐😝 Dan tariga tasan komai gameda babbar alaqar tasu, So tari takanga sunan salma aqarshen rubutun *Asy khaleel* hakan yasa tasoma kiran Salma (Salma ta Asy) Kamar KO yaushe salma da Asy sukan Dan tattuna kan novel din, Haduwarsu kenan yanxu ma a online, inda salma tacimma saqonnin Asy daban² Ga yadda hirar tasu takasance👇🏻 "Haba my Queen, inakika shige tun jiya nakesa ran ganinki shiru? Salmat tadanyi murmushi, azahiri ta furta, Allah sarki my Asy, "Walh Ina nan my Asy, kwana² chilling kawai nakeji shiyasa kikaga ban cika hawaba zama nake naita game bakiga ko typing nadainayi ba😜 "Kai my Queen, amma ai ko Danni kya hau, Da kinfi taimakamin danayi typing kike dubamin amma yanxu kinfara ja baya Dana turo saikice yayi qilama bakya karantawa😝 "Haba dai my Asy, walh Ina karantawa, kawaidai kwana2 din wata qyuya kedamuna gashi nasamu Takardar miemie bee tana tare Dani nafara karantawa shiya qara daukemin hankali😅! "Najifa anata zancenshi, wai miye aciki ne? "Wooo dadi😍 "Lolx, nidai yanxu gashinan Dan Allah kidubamin banaso inyi kofsi, "Kai my asy, ai kina qoqari ba kadanba a novel dinnan walh👍🏻 "Dxy na maqale maki har hannuna yai qwari nima nafara rubutawa ni kadai, "Asy kenan😊Nipa gani nake ko yanxu bakiyi niyya bane, amma dakinsa kanki ayanayin baserarki basai an tayaki ba, keda kikai boko kinada ilimi sosai addini da boko, muda bamuyi bokon bama munyi na farko yakar6u bare ke😅 Kawai kinsa tsorone, "Uhm! Zagi na fa kikayi😡😡😡 "Waneni?😱😱 Wlh Banyi xpctn haka daga gunki ba 😡😡😡 "Laaaah meyai zafi my asy🤔 Dannace kinada ilimi sama Dani kome☹ *Some hour's later...!* Shiru ba amsa daga Asy khaleel🙄 Gaba daya salma ta tsure sai zufa take sharcewa a qoshi, tuni tamiqe daga kishin gidan datayi akujera tashiga xancen zuci, Me *Asy khaleel* tadauki wannan magana nata? ita kam bata fadi wannan magana dawata manufaba, bata fadi haka Dan cin fuskaba, amma ya Asy takauki action haka? Sai faman preview din chat din take tana qara karantawa! Ganin hakan bazai fishshetaba, yasa ta dannawa iky Kira, Ikram nadauka tagane siston nata ba dai2 takeba, "Lapia sis najiki kamar arude? "Uhm, kedai bari, walh nayiwa Asyta laifi, yanxu hakama taqimin magana, "Topa, keda asyn taki kuma meya faru? "Walh kidai bari, abinda kike gayamin shine yakusan faruwa, amma dai hau online ba maganar waya bane, kit! Takatse kiran, Ba jimawa saiga iky a online, tuni salmat ta kwashe hirarsu da Asy tawatsa Mata, Saida iky taci dariyarta sosai, kana taturo "Bana gaya mikiba, duk Wanda zakicema haka zaizata kincimai fuskane, amma kinqiji, nikam daman jiran wannan ranar nake inci rangyams😂💃🏼👯 "Hegiya, ai saikici rangyam din, Nida Asy kuma Hadin Allah ne ba rabuwa👊🏿😏 Hakadai iky taqaraci tsokanarta tanashan daria! Wasa² anshafe kwanakai Asy batama salma magana kwata², yayinda salma kuwa tsoro yahanata sake Mata magana, Dan gani take kamar intayi magana zaginta ma Asy zatayi, Kusan kullum saita dami ikram da zancen, iky taita jin haushi tana cewa tashareta kawai, tunda Allah yaga zuciyarta bata fada dawata manufaba, amma inaa salma kamar qara tunxura take, Dan gani take duk laifintane, kuma itace bata kyautaba, Gashi taga Asy kwata² tadaina typing littafin, sannan kuma tana typing wasu sababbi, meyasa bazata idasa wancen ba? Sai tafara ganin dalilinta ne yasa Asy tatsani littafin hartaqi idasa shi, Mesa tazama silar hanata? Gaskia bataji dadiba, abin kullum yana damunta, Hkan yasa tafara qoqarin tsara wani littafi,Wanda yashafi labarinta da Asy tun fil'azal, KO Allah zaisa asanadiyyarshi Asy ta fahimceta, tagane bacin fuska taimata ba, tuni takama typing ba Kama hannun yaro, inda taimishi laqabi da *(ASY KHALEEL TAWA CE)* ,bt bata posting so take saita kammala gaba daya, domin littafine me yawa takesonyi, dukda cewar Batagama littafan datake kan rubutawa ba, amma duk ta ajesu gefe, Saida Tayi nisa cikin typing, aqalla Rabin littafin, Dan arana takanyi 1or2pages, kwatsam ranar basai WhatsApp dinta yarufe ba, ma'ana dai yatsufa saita canja sabo🙄 Koda tayi updating sabon WhatsApp mezata gani? Kaf typing dinta Sun 6ace komai yadawo sabo😭😭 Takaici basai nagaya muku irin Wanda salma Tasha ba, duk Wanda yasan typing yasan wahalar maimaitashi😰😪 Muguwas iky kam saidai daria tayi😉 Dole tasa salmat ta rage tsayin littafin, tahanyar mayar dashi 1 to end, Dama ga tsohon ciki tana fama☹! Ranar haka tayini tana typing, Dan aranar takeson gamawa, tarage abubuwa dadama, akan yadda tatsarashi dah, Dan typing akwaishi da cin rai, Sauri take ta idasa taje tadaurawa me house dinta girki, ga wayar takusa daukewa sbd rashin chargy, amma tanace saita gama sai Sauri take, bata Ankara ba taji ďif🙄 Wayar tadauke🙆🏼, gaba daya tarikice Dan batayi sending ba bata tunanin zata ganshi, Haka taita aiki cikin fargaba, saida suka kwana suka yini sannan aka kawo wuta, tai maza ta rangada wayar a chargy, kana ta kunna da hanxari tashiga duba typing dinta, Amma me? Gaba daya yagoge😡 dama tayi tunanin hakan,😭 Akaro na biyu kamar tazauce taji, wannan abu dame yai kama😪 qiladai rubutunnan dole tahaqura, tagaji dawannan fitina, "Mtswww, taja tsuki, Barin hau online konaji sanyi², Hawanta keda wuya taga group's sai wishing Asy HBD ake, "Omg! Yau Asy ke birthday? So ni yazanyi inmata HBD? Barin kiran ikram, kai inaaa! Wannan kona kirata ma banda ta qular Dani ba abinda ta iya, Wata shawarar ce tafado Mata, cikin zumudi ta lalubo num din yaya aliyu ta Danna mai Kira, yana dauka "Hello yaya gadanga, "Naam sweet sis ya kike ya megidanki? "Lapia lau yaya gadanga ya skul in? "Skul ba dadi kanwata, inadai mana addu'a ko? "Yes yaya, daman wata qawatace take birthday yau,kuma inaso nai wishing dinta, shine nace Dan Allah kadan tsaramin kalamai masu dadi saika turomin ta WhatsApp kaji? "Lolx, kanwata kenan, kedai kinason turanci, gaskia yakamata habeeb yasa manake a boko, "Uhm, zaisani, bt yace saina haihu🙈 "Hhh, don't worry qanwata Allah yasauke mana ke lapia, yanxu Zan tura miki kinji! "Ameen yayana Ina jiranka, Qit! Takatse kiran zuciyarta cikeda murna😅😍💃🏼 Ba jimawa ya aliyu yaturo Mata, abin yamatuqar qayatar da ita, dukda ba dika tasan me akace ba, Babu 6ata lokaci tashiga turawa group group, Kana tashiga zura ido ko Zataga Asy tace wani abu, amma shiru kakeji☹ Iky dindai dabatason tasani dole tanufeta, "Kinga Asy na birthday nayimata hbd batace komaiba😟 "Hhhh, maganinki kenan, waya aikeki, ainace kifita harkarta kinqi, wai yama labarin littafin dakike mata😜 "Nama kusa gamawa😏, Tasan halin iky tana bata labarin abinda yafaru daria zatai ta Mata, dole tayi qum da bakinta😷 Tunda salma tasauka online aranar bata sake hawaba, taqudiri niyyar fara wani rubutun kuma saita gama zatahau online, Dan haka ta duqufa ba sassauci, dukda cewar ayanxu ma saida taqara rage abubuwa dadama, Amma ahakan ma rubutun yayi yawa! *Yaudai Allah yayi ta kammala Dan gajeran littafin* Wanda tayishi domin *Asy khaleel*😘 Dan haka tashiga posting dinshi a groups ba Kama hannun yaro! *ANAN NAKAWO QARSHEN LABARIN* ( ~ASY DA SALMA~) ```MASU KARATU YA KUKA DAUKI WANNAN LAMARI?``` *Shin kun kar6i azurina kuma kun yarda (ASY KHALEEL TAWA CE*) Kokuwa? Sainaji comments dinku👌🏻😊 _A madadin Mrs JH nd my sugar ikram dasuka taka rawar gani wajen tsokana_ ```Nake cewa Saimun hadu a ~Asy khaleel~ kashi na2👐🏻``` Dedicated to ~Myself Asy~ PLZZ! KUSANI A ADDU'A MURA DA ZAZZA6I SUN TASANI GABA😤 ♛Queen Salma 👄Cute Serlhert👄 [10/12, 3:57 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 *ADNAN* ```Maman shaheed``` & ```Aysher Abdulmaleek``` (65_70) ************* *Tashin hankali Wanda ba'a samasa Rana*😳 *ADNAN*Katse wayan yayi ba tare da yayi ma Afnan sallama ba ,yayi matukar mamakin jin muryar mum a room d'in Sa kamar saukar *Aradu* Dan bata saba hakan ba . mum ce ta sake cefo mai tmby ,son nace maka ,wace *AFNAN*? ```A lna take```? ```'Yar waye```? ```waye mamanta waye babanta a fadin duniya nan```??? mum tana ta jero tmby nan ne ba tare da ta ba Adnan kofar bata amsa ba ,Dan ko ji take kamar taga Afnan d'in agaban ta. shi ko Adnan ji yayi kalaman mum sun mai tsauri ga firgicin in ya mata bayani besan hukuncin da zata dauka ba ,Dan yadda yakeji bazai iya rabuwa da Afnan ba ,kuma yasan kad'an daga cikin aikin mum ta raba shi da abin muradin Sa kuma Abar Alfaharin Sa akoda yaushe . da kyar dai ya iya bud'e baki yace mum cikin raunananiyar murya ,kafin ya furta komai ta dakatar dashi ,tace kawai ka same ni a parlour yanzunan ,kafin taji me zece tayi fucewar ta kamar "kububuwa". ,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,, ba afi 5mnts ba ya amsa kiran mum. jiki a sanyaye zuciya cikin zulumi da sak'e2 ya yi sallama ya shiga,yana shiga yaga mum tana ta kumburi (kamar filawa tajyeast😛inji Aysher ba inji mmn shaheed ba😝). aiko nan danan ya 'Dan ji sanyi kad'an Aransa saboda tozali da yayi da dad a zaune ,a parlour kusa da mum, ita ko mum ganin dad ne ta k'ara hawa "kamar farashi" Dan tasan sai katse mata hanzari ,shine duk ta garajin ba dadi. yazo ya zauna kusa da dad ya kara gaishe shi ya ,dad ya amsa cikin sskin fuska da fara'a yace son Ashe baka fita ba kadan ksra ganin garin da ka dad'e baka gani ba ,Adnan yace eh dad daman inason Na fitan yau ,mum CE keson ganina yanzu shine nazo...... kafin ya k'arasa fad'a mum ta katse shi da cewa ba wanan nakeson ji ba ,amso shin tmbyoyin da Na maka zakabani ........ dad ne ya fara mgn yace ,wani Abu ne take faruwa? naga kinata kumfar baki kamar bada son kike mgn ba ... da sauri mum ta katse dad da cewa ```Alhaji Na zabar ma son matar aure``` shine yake Neman bijirema mgn tawa. arazane Dad yace *What*? wt d u mean hajiya? kina nufin d'an namu guda d'aya Wanda duk wani hope namu akansa yake Amman zaki zabar ma mata? but Amman bansan ko kai ka bats zabi ba son? Adnan dai ya kasa cewa komai ,Amman duk da yana jin dadin kalaman dad din .. dad ne ya jefo ma Adnan tmby ,da sauri Adnan yace dad a.......a .......da.....man ....inada .......yana inda inda yaji mgn mum . tace baka isa ba son dsman nasan tun da kaki amsa question's dina nasan ba wata bace face dangin talakawa diyar matsiyata ,ubanta ba kowa bane a kasar nan . da sauri dad y katseta da cewa hajiya wai yaushe zaki gane cewa"babu wani wanda yafi wani awajen Allah ne ? toh barin gaya miki babu wani Wanda yafi wani awajen Allah sai Wanda yaje ma da Allah da zuciya tsarkakakiya" hajiya kuma ki sani da talaka da mai kudi duk Allah ne ya yisu. a fusce hajiya ta tashi ta diba zuwa room d'in ta ,tabar dad baki bude ........ shiko Adnan ya ma rasa meke mai dadi,kuma yaci Alwashin ayau indai dad ya amince ba abin da ze hana shi zuwa ganin *Afnan* d'in shi ruhin ran shi kuma bargon jikin shi........ ```to ana wata ga wata ..ko dad ze amince``` Ku biyo mmn shaheed da Aysher don jin ya zata kaya.......... *Wisdom*......... *Extreme*......... *Clever*....... *Hsusa*...... *Writer's*..... ✌🏻sisters. 💃🏼💃🏼 *maman shaheed*😘 & *Aysher Abdulmaleek*💃🏼 [10/12, 3:57 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 *ADNAN* ```Maman shaheed``` & ```Aysher Abdulmaleek``` (70-75) Dady ne ya kalleshi yace son meke faruwa ne?.........kasan matar da Momyn ka tayi mama ?..... adnan ya dukar da kansa cikin girmamawa yana fadin wlh dad bansan taba nasan dai jiya tace naje nagaida hajiya balkisu daganan kuma takirani taban kudin domin indauki haseena diyar hajiya balkisu xuwa shopping..... dady ne ya nun fasa yace shikenan son tashi kaje har dad yamike se adnan ya kirashi yana sosa kai _daman dad ina ne man izini domin zuwa gidan su afnan_... dad ne yajiwo tare dacewa kaje son Allah yayi maka albarka yana karasa maganar yashige... adnan kuma nan murna ta isai yaje daki yafada salon gadon sa yakira afnan yana sheda mata xuwan shi tare da bats hakurin katse wayar daxu, haka sukai tayin firar su cikin so da kauna........... ,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,, misalin karfe 11am adnan yabaro side dinshi domin Karin kumallo,, sanye yake cikin riga fara da wandon fari daga gani kasan nagan shan iskane ajikin sa ya iso nan dining yatada babu kowa nan yaxau na yadebo abinci yanaci, harya kammmala .momy bata fito ba abunda bata tabayi mai ba,yayaenke shawarar xuwa amma wata xuciyar nafada mashi Kasan yadda kukayi jiya, nan yadaure ya mike ya yi hanyar sadashi da dakin.... jikin shi babu kuxari ya bude dakin ta tare da sallama jinshiru yasashi sakewata sallamar Amma shiru yajuya xefuta yaji ance *meyakawo ka dakina*xe shigo yaji momy nace wa karka kuskura kashigo mun daki, juyawa yayi yabar side din yakoma sashen sa yahau shirin xuwa gun afnan.... harabar dakinsa yayi ya umurci megadin su ya kiramai me wankin mota haka ko yaxo yanakiran gani,motar chan fara xaka wanke mun kawai yajuya yako ma ciki nan yakira afnan yanxu sheda mata cewa karfe 4pm yana nan xuwa.... ,,,,,,,,,, bangaran afnan kuma shiri take tasaka almajirai anshare harabar gidan su angyara komai tagaya wa hajiyar tasu cewa adnan Nanan xuwa...... wajen karfe 3 naga adnan yafito wanka yana ta shiri,wani yadi fari naga ya dauko yasaka tare da hula da takallmi yayi matukar yin kyau sannan ga motar sa fara (nan naji maman shaheed nacewa anya bayau ne daurin aure ba wannan irin kyau) lol fita yayi ahara bar gdan nasu cikin wata *jip*fara me tinted ya bihanyar gidan su afnan.... parking naga yayai tare da Ciro wayar Sa domin kiran afnan ringing daya tayi ta dauka,gani na iso inda kikamun kwatance kashe wayar tayi tare da mikewa da sauri tadauko mayafinta. *wisdom*.......... *extreme*......... *clever*............ *Hausa*........... *writer's*......... ✌sisters💃💃 *Maman shaheed*😘 & *Aysher abdulmaleek*💃 [10/12, 3:57 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 *ADNAN* ```Maman shaheed``` & ```Aysher Abdulmaleek``` (75_80) *********** *AFN@N*ce ta futo cikin wata had'ad'iyar doguwar riga ta material mai matsakaicin kud'i yellow da adon blue mai bala'en kyau ga dinkin ta stones work ya matukar dacewa da jikin ta ,head d'inta blue ,veil d'inta ma blue,"abun dai acan👌🏻acan👌🏻da ita Dan ko (hasidin Iza hasada yasan ta had'u. ta fito ta k'ara komawa ta feshe jikinta da wata humra mai gamsashen kamshi ,ta k'ara da body spray ajikin ta ,tazo tace ma hajiya bari tamai iso a room din zauren (Soro) gdn ta tafi tarbo habibin nata........ Afnan ta leko daga cikin madaidaicin gdn Su Na rufin asiri ,ta hango *ADNAN* cikin mota ,sai ta taji wani Abu ya tsirga mata tundaga bbn yatsan kafan ta har kwakwalwar ta ga wani irin yanayi da ta tsinci kanta aciki,Wanda batasan me hakan yake nufi ba. bata da6a ganin Adnan ko a pic ba haka shima bai ta6a ganin ta ko a pic ba ,dungina luv d'insu bisa gaskia da yarda da tarbiyar junan Su bawai Dan kyau ko wani Abu ba(nida Aysher mukace soyayar gaskia kenan Amman tayi k'aranci a wanan zamanin). Afnan ta karasa Dan tasan ko da bata taba ganin shi by face ba ruhinta ya gama cemata shine *Adnan* d'inta cikin takun aasaita da kamala ta isa gare shi ,shiko yanata latsa phone d'in shi ,tamai sallama, ```Assalamu Allaika``` ,,,,,,,,,,,,,,,,ADNAN cikin wani irin yanayi ya d'ago sukayi 2 eyes atake zuciyar Su takai musu wani sak'o Wanda ni *mmn shaheed da Aysher bamusan wanne sak'o bane) lol Dan tun kan tayi mgn kamshin turarukan jikin ta ya isa ga hancin shi Amman jin Kai irin na Adnan sai da tayi mgn sannan ya d'ago ya kaleta. Adnan cikin runun luv ya mayar mata da sallamar ta ```Amin wa'allaiki salam``` gimbiyar mata cwt voice d'inki ya kara shedamin cewa ga my Afnan nan tazo gareni,da murmushi tace toh bisimillah mana ,yace toh nima daman har nafara kishi ya kama waige2 Allah yasa ba wani mahalukin gardin da ya kalamun ke awajen nan tayi murmushi mai kayatarwa tace babu ,shima yace Allah yasa ta wuce gaba ya bata suka shiga tamai iso cikin room din daman antanada ne Dan baki Dan Su yazeed basu isa kwanan zaure ba ,room din ya had'u gwargwadon takaka mai 'Yar wadata dai. ga kamshin turaren wuta dake tashi mai dad'in kamshi ,Dan d'akin ya matukar burge Adnan dake zuciyan shi ba irin Na mum bane. Afnan ta sakar mai murmushi ta qara mai ssnnu da zuwa ,shima murmushi yake mata ,Dan ji yake kamar ya had'iyeta Dan ya tabar ganin ta yafi jinta ,suka gaisa ,ta kawo mai splash eit milk juice mai sanyi ga petetoa balls da tamai ga egg wit fish da ta mai Abu dai Na masu matsakaicin hali bata k'arya Dan asota ,ta saving dinshi ,shiko Adnan yama rasa bakin mgn shi komai tayi burge shi takeyi shiyasa ya keta binta da kallo,tace bari naje ciki Na dawo ,yace afito lpy ,Amman ki turo min k'anne na,tace toh. bayan ta dawo taganshi dasu yazeed da ammar sunata hira kamar sun saba ,Dan yaran sun birge shi ga tmbyy da ya musu akan addini da boko duk yasamu amsoshi daga garesu gasu da son mutane kuma basu da rashin kunya ga hankali da nutsuwa kuma daman shi meson yara ne ,sai dai gdn Su babu. bayan Afnan ta shigo be sai duk suka mike zasu fita ,yayi mamakin tarbiyar yaran ,Amman sai yace ya xaki korar min abokai ,Afnan tayi murmushi tace abokai ko k'anne ?? Adnan yace ni dai abokai Na ne ,ammar ne yayi dariya ya d'aga hanu sama yace yeh inada abokin gentle man,duk sai da ya basu dariya ,suka futa,ysce musu zai nemesu in zai tafi . Adnan yace toh gimbiya kincikamin ciki da kayan dad'i ba abinda zance sai Allah yabar so da k'auna ,my afnan tnx 4 ur curing . Afnan tayi dariya cikin nutsuwa tace ,haba d'an wanan manejin da kayi,Adnan ya katseta cewa plsss karki k'ara fad'amin haka duk d'aya muke ,dani dake , tace toh insha Allah baza a k'ara ba ,yace nagode cute afnan. Adnan dai da Afnan kamar kar Su rabu Dan dak'yar ya bar gdn Su Afnan ,itama tana kewar shi haka sukayi salama ,suka rabu . ```Adnan yana is a gd gateman ya bude mai gate ,ya hango mum daga nesa tana mgn da driver gdn ,da sauri y parking car d'in ya is a gareta da murnar shi Dan shi yama manta me ya faru Dan yau ji yake duk duniya ba Wanda yafishi farinciki a yau d'inan,Dan yace gobema zai ziyarci Abokin sa kabir A.A akan mgn Afnan. da mamaki Adnan ya tsaya cak danko mum yaga tayi saurin sallamar driver ta rufe kofan parlour da karfi afusace............. ``` *Wisdome* *Extreme* *Clever* *Hausa* *Writer's* 📚📚📚✍🏻✍🏻✍🏻 luv 👄u💋oll😍masoyan 😘😘😘mu😘😘 ✌🏻sisters. 💃🏼💃🏼 *Maman shaheed* & *Aysher Abdulmaleek*
Share:

Tallata Kayanka

Guide Tricks Blog

Be With Me Technology

Popular Posts

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).