shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wanda aka fi sani da hausa novel wanda ni Muhammad abba gana nake rubutawa dan wayar tare da fadakarwa ga mutane a yanayin da muke ciki.

Monday 28 September 2015

Mijina yanayin kwai.

banaio.jpg

MIJINA YANAYIN KWAI.
Ko akwai darasi acikin wannan labarin ???
Wata rana wani mutum ya auri sabuwar
amaryarsa, suna cikin fira sai dadin fira ya
kamashi.
Sai yace da wannan amaryar tasa.
Nagaya miki wani sirri nawa bazaki gayawa
kowaba ?
Sai amarya tace Eh angona.
Sai yace da ita:
Nifa inayin kwai kamar yadda kaza takeyi.
Sai amarya ta gyara zama tace da gaske kake ?
Sai yace Eh amma dan Allah kada ki gayawa
kowa.
Sai tace to.
Wata rana wata qawarta tazo wajenta suna cikin
fira sai tace da ita:
Zan gaya miki wani sirri amma dan Allah kada ki
gayawa kowa.
Sai tace to.
Sai amarya tace mata mijina yanayin kwai.
Sai tace mata ke banason karya sai tace:
Wallahi shine ya gaya mini yace kada na gayawa
kowa.
Sai tace to shikenan kada kisami damuwa.
A karshe dai wannan kawa ta gayawa kawarta
har zance yaje kunnen sarkin garin.
Sai yasa aka kirawo wannan mutumin yace masa:
Wane Labari nakeji acikin gari cewa kanayin kwai
menene gaskiyar wannan maganar ???
Sai kunya takama mutuminnan yarasa abinda
zaice.
Daga can yadago kai yakalli sarki yabashi amsa
da cewa:
Ranka yadade Matata nakeso na jarraba shiyasa
na tsokaneta da haka:
Gaskiya amana tayi karanci a wannan zamani.
Allah kabamu ikon kame bakinmu.
Share:

ABUBUWA 19 SUNA KASHE ZUCIYA

clean.jpg

ABUBUWA GUDA (19) SUNA SANYA BUSHEWAR
ZUCIYA DA KUMA MUTUWA BABU IMANI:
1. Rashin yarda da Qaddara.
2. Wulakantar da Sallolin Farilla.
3. Mu'amala da Kudin Ruwa (interest).
4. Cin dukiyar Al'ummar Musulmi ta hanyar
haram.
5. Shan giya da sauran kayan maye.
6. Bijire ma Iyaye tareda wulakantar da zancensu.
7. Chanpi da tsafe-tsafe.
8. Zarcewa cikin Zina, Madigo, Luwadi etc.
Batare da tuba ba.
9. Halasta duk wani abinda Allah ya haramta.
10. Rashin Girmama Abubuwa ko mutanen da
Allah ya girmama su.
11. Sakin baki akan Manzon Allah, ko Ahalin
gidansa ko Sahabbansa masu tsarki.
12. Kisan kai cikin ganganci.
13. Debe kauna daga samun rahamar Allah.
14. Qin karatun Alkur'ani da zikirin Allah..
15. Dogon buri tare da rashin tunanin lahira.
16. Cin amana, da rashin tsayawa kan gaskiya,
da kuma rashin cika alkawari.
17. Zaluntar marayu da Makobta da masu
Qaramin Qarfi.
18. Rashin jin zafi idan an ta'ba hakkin Allah da
Manzonsa.
19. Bayar da shaidar Zurr.
Muna roqon Allah ya kiyaye mana Imaninmu.
Share:

KALLO***DAYA-20

kallo-daya.jpg

KALLO DAYA
20


WACECE FATI???
Fatima Ismail 'yar asalin garin kaduna ce mahaifinta malam Ismail babban malami ne Allh ya masa rasuwa tun fati na karama ita kadai Allh ya basu mahaifiyarta kaltume macece mai masifa da rashin godiyar Allh ga son abin duniya da biyar bokaye bakin cikinta ne ya kashe malam isma'il fati kuwa sak halin mahaifiyarta ta biyo nason abin duniya tun tana 'yar shekara Tara take xuwa shaguna da dakunan maza ana lalubarta tareda bata kwalama tana 'yar shekara 14 tasan da namiji har takai 'yar shekara 23 likkafa taci gaba har daukarta akeyi a fita da ita kasashen waje a haka har suka tara mahaukatan kudi tasai masu dan karen gida da motoci ta xubamasu yimasu hidima ,hajiya Halima mahaifiyar hydar da hajiya kaltume aminan junane wanda hajiya kaltume tayi tayi dataja raayin hajia halima akan su shiga harkar bokaye a mallake mata daddy amma taki wanda a cewarta bata raayin shiga bokaye.faty doguwace sosai irin tsawonnan marar fasali hartadan rankwafa kuma kamar1 take amma kuma akwai kyaun fuska kam.farace amma irin farin mayukan kanti. Dama ta dade tanason hydar amma kuma baimasan tanayi bh kasancewarshi mata basa gabanshi tanasonshi saboda yanada kyau uwa uba dukiya. Wacca itace babban burinsu itada mahaifiyarta idan akayi auren su kwashe kasonsu suyi gaba kasancewar sunsan irin tarin dukiyarda keda mahaifin hydar.wanda ko ita mummy batasan wannan burin nasu ba tofah!.



www.abbagana.pun.bz
Share:

KALLO***DAYA-19

kallo-daya.jpg

KALLO DAYA
19


Mummy ce zaune akan dankareren gadonta tana tunani tabbas bazata taba yarda babban danta wanda take tsananin so ya aure wannan matsiyaciyar yarinyarnan ba.dole yabi abinda takeso na auren 'yar aminiyarta fati a hankali ta lalubo no din aminiyarta hajia kaltume ringing daya ta dauka suka gaisa tareda shewa irinta 'yan duniya a hankali ta fadama aminiyarta hukuncinda daddy ya yanke tareda nata wanda ta yanke na cewa saidai ya hadasu su biyu ya aura inda tace da aminiyarta su fara shirye shiryen biki nanda kwana uku xaa kawo lefe nanda sati daya xaa daura aure.a haka sukayi sallama hankalin mummy a kwance ta cigaba da shirye shiryenta ba tareda kowa ya sani ba.Abangaren hajiya kaltume kuwa da fati farinciki ne fal a ransu koba komai suna gaf da cimma Burinsu tofa! ko wane burine wannan???(xan cigaba anjima)



www.abbagana.pun.bz
Share:

KALLO***DAYA-18

kallo-daya.jpg

KALLO DAYA
18

www.abbagana.pun.bz



Cikin hanzari daddy da ya jafar suka ciccibeshi suka saka shi a mota sai asibiti a hanzarce likitoci suka dukufa a kanshi domin ceto rayuwarshi saida aka dauke saoi sannan sukayi nasarar farfado daahi sbd dogon suma ne yayi a haka dr ya masu bayanin cewa ya kamuda matsananciyar damuwa sakamakon yaji wata mgn da ta razanarda shi kuma rayuwarshi tana cikin risk cox xuciyanshi harta kumbura a haka dai har yayi sati2 sannan ya fara sanin inda yake ya rame yayi dubu sai kadai.jafar ke bacci tareda shi mutane sai tururuwa sukeyi. Yau su hanadice da munira zasuje dubashi sun shirya tsaf kamar kullum sanye takeda nikab munira ke jan motar har suka isa xaune yake yanashan tea ya jafar na xaune suka gaidashi ya amsa yanama munira Wani rikitaccen kallo na masoya itama tana masa murmushi suka gaida ya hydar da jiki dakyar ya karba fuskarnan a murtuke ya jafar neda munira suka fita dakin ya rage su biyu kawai a hankali ya koma ya kwanta tareda rufe idanuwanshi sun kusa minti goma a haka.karar bude kofarce ta katse shurun Dr neya shigo ya dubashi tareda kallon hanadi yana wanimai sanyi kana yace koxansàn sunan malamar cikin sanyiñ muryarta tace hanadi a haka suka cigaba da labari a bangaren hydar kmh xuciyarshi sai tafasa takeyi sbd tunba yau ba duk da tsanarda yama yarinyar baisan meyasa yake bala'in kishinta ba a duk tym dindah yà ganta da wani namiji bh fiyemàda ynda yake kishin kanwarsà munira.satinshi uku aka sallam3shi.(xancigabaanjima)




www.abbagana.pun.bz
Share:

KALLO***DAYA-17

kallo-daya.jpg

KALLO DAYA
17


A yaune su hanadi suka cika sati uku cif kmh yaune xasu dawo gida munira jafar neya Dakota hanadi kuma ita kadai ta dawo kasancewar gadanga kusar aiki ba lpia.umma tayi farin cikin dawowarsu ,bayan sun natsu umma ta sanarda ita rashin lpiar hydar saida gabanta ya fadi tace da dare xata shiga ta dubashi bayan anyi sallar isha'i ta shiga gidansu munira babban gidane mai dan karen kyau ta shiga palon har kasa ta duka ta gaida mummy da daddy cikeda fara'a ya amsa a bangaren mummy kuwa da kyar ta amsa hanadi ta tashi tayi dakin munira anan ta rakata part din ya hydar kwance yake akan makekin gadonsa ya jafar na gefe suna fira da sallama suka shiga kana suka gaidasu da fara'a ya jafar ya amsa gaisuwar munira hanadi kuwa fuskarta cikin nikab ta gaida ya hydar da jiki dakyar ya amsa yanamai harararta a xuciyanta tace ya rame sai mayun idanuwanshi da suka kara girma da kwarjini a haka dai har suka tafi ta raka hanadi gida.munira ce da yayanta tana rokonshi daya fada mata damuwarshi kasancewar bashida abokiyar shawara yasa ya kwashe kaf ya fada mata tun daga ranarda ya hadu da yarinyar har yau ajiyar xuciya tayi hakika ta tausayama yayanta kmh tayi alkawarin zata tayashi da addu'a yaji dadi sosai da mgnr kanwar tashi shiyasa yake bala'in sonta .
Washegari daddy neya tarasu gabaki daya har umma kowa ya hallarà bayan addu'a ya fara masu jawabi kana ya dora da cewa a matsayina na uba agareku na yanke shawarar kai jafar na baka kanwarka munira a matsayin wacca zaka aura kai kmh soja kanwarka hanadi ba shawara bace umurni ne tirkashi! Fuskarnan ta hydar tayi sbd bacin rai mummy ceta miki tace wlh sam idan ita ta haifi hydar to Kuwa bayada mata face Fati(fati 'Yar aminiyarta ce)daddy ne yamata kallon baki isaba hanadi kuwa taji dadi dama ta dade tanasonhydar tofa! Munirà kuwa da jafar farin ciki neya cikasu basuyi aune ba sai kawai ganin hydar sukayi ya fara aman jini daga bisani kuma ya fadi a sume(feelin nyt)




www.abbagana.pun.bz
09039016969
Share:

KALLO***DAYA-16

kallo-daya.jpg

KALLO DAYA
16



A bangaren hydar kuwa koda suka isa gida baya cikin hankalinshi sbd dama a sanadiyar sonta ya kamuda ciwon xuciya da kirji a haka aka daukeshi sai asibiti emergency aka shigarda shi a rude daddy da mummy suka isa asibiti amma aka hanasu ganinshi sbd yana tareda likitoci Dr ne ya fito yana share gumi ya umurcesu dasu biyoshi a office a haka suka bishi ya fara mgn kamar haka "yallabai danku yana cikin mawuyacin hali idan baku sama mashi abunda yakeso ba xuciyarshi tana gab da bugawa inna lillahi wa inna ilaihi rajiun shine Kalmar data fito daga bakin daddy mummy kmh hannu ta aza a katareda rushewa da kuka daddy neya rinka bata baki har suka isa dakinda hydar yake duk ya rame ya fita kamanninshi a haka harya farka yana kallonsu daddy ne yayita tambayarshi akan abnda ke damunshi amma baice komai bh har suka gaji.satinshi biyu aka sallameshi bayan dr ya gindiya mashi sharudda .



www.abbagana.pun.bz
Share:

Saturday 26 September 2015

KALLO***DAYA-15

kallo-daya.jpg

KALLO DAYA
15

A haka har kwanaki sukaja harsu hanadi sun cika sati daya a camp safiyar yau an tashi da ruwan kankara tun asuba a garin jos har ruwan ya dauke garin yayi tsananin sanyi mai ratsa kasusuwan dan adam, ga wani fresh air dake busowa tako ina ba irin sanyin Ac ba wannan daga indallah neh.Hanadi ce da frnd dintah lubna sun shirya xasu shiga kasuwa kasancewar akwai abnda xasu siya.sanye take da doguwar jallabiya baka mai hannu red ta kawo hijab ja ta saka da flat shoes black tayi kyau sosai haka kawai taji yau bata sha'awar saka nikab, a haka suka rufe dakin suka tare adaidaita suka shiga suka nufi kasuwa sun kammala siyayyar kenan xasu fito sai lubna tace mata ta tafi kawai ita xata tafi gidan wata frnd dintah. Tafe hanadi take a hankali ta kusa 1hour bata samu adaidaita ba sai kawai ta Yanke shawarar ta tare achaba cox tana bata lokaci kawai ta tara tahau.sun kawo daidai gurin wani checkpoint saiga wata mota kirar Ferrari itama ta tsaya kwance a baya hydar be driver na janshi shigowarshi garin kenan kamar ance ya daga kanshi sai kawai ya hangota xuciyarshi ta buga ganin wacca yake muradin ya kara gani cikin sauri yacema driver ya taka motar su riskesu amma ina kafin su kawo har an basu hannu sun wuce.a haka sukayita yawo grain jos ko mai kamarta bai kara ganiba a ranshi yana mamaki kodai aljanace yarinyarda ya gani a Kaduna sai gashi kuma ya ganta a jos.a ranar ya juya ya koma sbd dama daddy ne yace sai yaxo ya duba wan an munafukar yarinya .a bangaren hanadi kuwa batamasan anyi ba wannan kenan .(xan cigaba anjima)



www.abbagana.pun.bz
Share:

KALLO***DAYA-14

kallo-daya.jpg

KALLO DAYA 14

cikin sauri ta mayarda nikab din dama bata karasa cirewa ba ledojin kawai ya ajiye mata a ranshi yace muna fuka ko a dakin ma nikab din ake sawa, haka dai ya juya ya fita. Ajiyar xuciya tayi kana ta bude ledojin kayan ciye ciye neh taci ta ajiye saura kana ta kwanta wannan kenan.
A bangaren hydar kuwa juyi kawai yakeyi akan gado yana tunanin abar sonshi tareda fatar Allh ya hadashi da ita.Washe gari tunda safe yabi flight din karfe 7:00am ko sallama bai mata bah ya juya.(xan cigaba anjima)



www.abbagana.pun.bz

09039016969
Share:

KALLO***DAYA-13

kallo-daya.jpg

KALLO DAYA 13


A haka suka cigaba da tafiya har hanadi tayi bacci,basu suka isa ba sai gaf da magriba yanayin garin ya burge hanadi sosai ko ina mutane ga gine gine masu kyau ga fitulu kota ina uwa uba sanyi (duk wanda yasan jos yasan ynda take da sanyi)a haka har suka isa camp dinsu ya fitar mata da kayanta a takaici dai saida ya kammala mata komai har inda xata zauna duk a cikin camp din babban daki neh su biyu ne a ciki da ita da wata budurwa kamarta mai suna lubna ,lubna nada mutunci sosai anan tayi mata bayanin komi a haka har isha'i tayi shi kmh ya hydar daki ya kama a hotel harya kwanta sai ya tuna da bai siyo mata abinci ba yayi tsaki ya fita ya siyo mata ya tafi yakai mata hanadi na xaune tayi cire nikab dintah kenan sai taji motsin mutum ba sallama ashe ya hydar ne ya shigo unexpected shi kuma yana sane yaki sallama sbd yanaso ya sammaceta yaga fuskarta sbd yasan dole a cikin daki saita cire nikab tab( koya zata kasancemu hadu anjima)



www.abbagana.pun.bz
Share:

KALLO***DAYA-12

kallo-daya.jpg

KALLO DAYA
12

A razane ta dago kanta ta dubeshi idanuwannan nashi sun kada sunyi jajir abinka da soja kmh gashi farin mutum a hasale ya fara magana da muryannan tashi mai saka mutum ya shiga taitayinshi ya fara magana,ban tabajin na tsani mutum kamar yanda natsaneki bah KALLO DAYA tak nayi maki naji bana kaunarki dabadan daddy da umma da aminina jafar ba da wlh xan iya jefarda ke nan gurin sbd haka ynxu abu daya nakeso dake shine ki cire wannan abun inga wañnàn mummunar fuskar taki tab nanfa hanadi ta dago fuskarta da sauri ta dubeshi tareda cewa ya hydar dan allh kayi hkri harararta yayi da shanyayyun idanuwanshi ganin batada niyar cirewa yasa ya soma kokarin kwance belt aida gudu hanadi ta balle murfin motar a zafafe ya biyota abunka da soja taku daya yayi ya cafkota tareda sharara mata lafiyayyen mari kana ya cillata cikin motar kuka kawai takeyi duk da cikin nikab ne amma taji xafin màrin ba abunda takeyi banda ajiyan xuciya shi kmh kwafa yayi ya tayarda motar .(xaan cigaba anjimà )


www.abbagana.pun.bz
Share:

KALLO***DAYA-11

kallo-daya.jpg

KALLO DAYA
11

Yau ce ranar tafiyarsu hanadi tunda safe sunyi packing sanye take da riga da zami na atampha ta kawo hijab dintah har kasa tasa tayi kyau sosai saidai kash yau ma nikab din ta saka duk da haka dai yanayin jikinta kawai xaka gani she lukmunira ma haka sunyi packing din kayansu tsaf sunyi sallama da kowa umma ma tasa masu albarka tareda nasiha mai shiga jiki munira da jafar jirgi sukabi yayinda soja kmh yace a mota zasu tafi sbd tsabar mugunta (a raina nace kaji mugu ) fuskarnan a murtuke tamkar bai taba dariya ba sanye yake da kananan kaya yayi kyau sosai hanadi ta bude gdnbaya ya daka mata wata razananniyar tsawa kana yace dan ubnki waye driver dinki a sanyaye ta bude mortar ta shiga gaba gudu yake bana wasabh a haka har sukayi nisa chan taji ya taka wani ubn birki ji kake kiyyyyy! Ni kaina saida na tsorata na ba hanadi kadai ba(mu hadu anjima)



www.abbagana.pun.bz
Share:

KALLO***DAYA-10

kallo-daya.jpg

KALLO DAYA 10


Bayan kowa ya hallara ya jafar ya bude taro da addu'ah daganan daddy ya fara jawabi kamar haka" kamar yadda Allh ya nuna mana ke hanadi da munira kun kammala kr2nku harma takardun posting dinku da akayi nysc dinku sun fito ya nisa kana ya cigaba ke hanadi an turaki jos ke kmh munira anyi posting dinki nasarawa sbd haka kai soja kaina wakilta da kakai kanwarka kai kuma jafar kai xakakai munira ku kmh munira da hanadi ina gargadinku daku kama kanku da mutuncinku a matsayinku na 'ya'ya mata banda kula samari sbd na zaba maku maxa gabansu ya fadi sbd munira da jafar tuni sun dinke soyayya suke xubawa kamar sa cinye junansu hakadai taro ya tashi munira da jafar ransu tas
Abangaren soja kuma baisobah kasancewar ya tsani wannan munafukar yarinyar hanadi kmh ko a jikinta kmh fa duk wannan abnda akeyi fuskarta rufe take da nikab.muje xuwa dai, dis ix jst d bgnng(mu hadu anjima)


www.abbagana.pun.bz
Share:

KALLO***DAYA-9

kallo-daya.jpg

KALLO DAYA
9


hanadi kuwa da madina kr2 sukeyi ba kama hannun yaro basa wasa sannan kmh sun cikama daddy Alkawari don kuwa basu bawa samari damar mgn dasu ba baramma hanadi da kullum tana tareda nikab a bangaren soja kuma kullum soyayyar yarinyarnan kara yawa takeyi cikin xuciyarshi har takaida saida yace gurin kwararrun masu zane ya masu misalinta sai gashi tsaf suka zanamai ita tayi kyau sosai kuma yaje ya wanka da yawa ya lallaka a bedroom dinshi kullum da photon hanadi yake bacci manne a kirjinshi(hmmm lallai soja an kamu amma ban bari yajiba dankar ya banilolx)
Alhmdllh ayau neh su hanadi suka kammala makaranta hanadi itace overall student ta fito da 1stclss yayinda munira kmh ta fitoda 2nd lower clss. Masoyansu a ko'inamah sun tayasu murna dadddy mah haka,yau ya kasance ranar jumu'ah kmh a yau neh daddy ya kirasu meeting gaba dayansu har umma(kasancewar sunxama 'yan uwa) har soja kowa ya hallara mummy anyi shiga ta alfarma sai faman kallon wulakanci takemasu umma ,hanadi,da jafar
Ku biyoni donjin ynda xata kasance.



www.abbagana.pun.bz

09039016969
Share:

KALLO***DAYA-8

kallo-daya.jpg

KALLO DAYA
8

AN DAWO LABARI
A yau su hanadi da munira suna cikin tsananin farin ciki kasancewar a yau ne suka kammala kr2nsu kmh ayau neh xaayi speech nd price gnvg day dinsu sunyi kyau sosai saidai kash ko yau ma hanadi sanye take da nikab hanadi ta karbi kyaututuka da dam kasancewarta yarinya mai hazaka haka a munira .taro ya tashi lapia hanadi ce tafe ta dawo daga aikenda umma tayi mata tana tafe a hankali karaf taji ta bangaje mutum tayi saurin ja baya tareda cewa kayi hakuri bansan kai bane tsaye yayi yana tunanin inda yasan wannan muryan tabbas an taba bashi hakuri da irin muryar amma he can't recall it.a fusashe ya dago ke wace irin dabba ce da bakya gani a hanxarce ta dago kyawawan idanuwanta ta xuba mashi gabanshi neya fadi saboda tabbas kamar yasan irin idanuwanta amma ya kasa tunawa tsaki yaja mtwss tareda wucewa a hanzarce ta wuce gida a ranta tana fadin mugu kawai sai fadin ran tsiya.daddy ya samawa hanadi da munira admission ya basu mota mai kyau kirar matrix tare suke xuwa a yayinda duka suke kr2n law daddy ya gargadesu da su tsaya a krtnsu banda kula samari sukayimai alkawarin zasuyimai biyayya. A bangareñ soja kuwa ya koma ibadan kasancewar achan yake aiki hutu ya kare tareda addu'ar Allh ya hadashi da abn son shi yarinyarda yayima kallo daya, wannan kenan.(feelin slpy till 2mrrw))



www.abbagana.pun.bz
09039016969
Share:

KALLO***DAYA-7

kallo-daya.jpg

KALLO DAYA
7

hanadi ta kudiri aniyar yima mahaifinta biyayya ta dauke alwashin sai idan tayi aure xata daina sa nikan, munira da hanadi sa'o'in junane kmh aminai munira itama kyakkyawace amma hydar yafita kyau, wata rana rashin lafiya mai tsanani ta kama malam manu ranar alhamis allh ya karbi ranshi hakika sun girgiza sunyi kuka mai tsanani ni kaina saida nayi har saida umma ta kamu da ciwon xuciya sun barwa Allh a haka daddy ya cigaba da dawainiya dasu a haka har ya jafar ya kammala karatunshi ya fito cikakken barrister yayinda hanadi da munira suke ss3, ranar farko da ya hydar da dora idanuwanshi akan hanadi yaji ya tsaneta sbd nikab dindah take sawa gashi kmh soyayyar yarinyar nan da yayima kallo daya ta kamashi koya xata kasance idan ya gane hanadi ceh(kubiyoni kuji)



www.abbagana.pun.bz
Share:

KALLO***DAYA-6

kallo-daya.jpg

KALLO DAYA
6


mafarin haduwar daddyn hydar da abban hanadi kuwa a lokacin da rashi ya matsama iyayen hanadi kuwa malam manu ya yanke shawarar sayarda gonarshi sukayi kaura xuwa kaduna kasancewar Kowa ya gujesu saboda basuda,a wanchan lokacin hanadi na karama 'yar shekara 7 yayinda ya jafar yakeda shekara 17 a haka suka tattara inasu inasu koka dawo garin Kaduna da xama anan ne direban daddy ya kade malam da mota a hakadai daddy ke dawainiya dasu har ya warke ya tmbysu labarinsu suka kwashe kaf suka bashi ya tausaya masu sosai inda ya roke malam daya rinka yimasa gadin gidanshi Abba yayi naam tareda godia tun lokacin ya sama masu dan madaidaicin gida dake hade da nasu ya dauke nauyin karatun hanadi da jafar wanda hakan yafi komi bakantama hajiya halima rai saidai ba yanda xatayi kasancewar daddy mutum ne wanda ya tsayu kan iyalenshi mace bata isa ta juyashi bah a haka suke fuskantar wulakanci gurin mummy amma idan daddy bayanan a lokacin hydar bayanan yana oxford gurin kr2.
Sanya nikab din hanadi ya samo asaline sbd tsantsan kyawunta kasancewar tafi iyayenta kyau nesa ba kusa bah.dokace abbanta yashimfida mata ko bayan ransa bai yarda ta fita ba tareda nikab ba gudun kada a lalatamai yarinya a haka harya bita ko a cikin gida take ta saba.


WWW.abbagana.pun.bz
Share:

Thursday 24 September 2015

KALLO***DAYA-5

kallo-daya.jpg

KALLO DAYA
5


WANENE HYDAR?
Asalin sunanshi Aliyu hydar dana farko a gurin alhaji Mahmud Ahmad mai naira babanshi hamshaken mai kudi neh yana sana'ar shigoda motoci daga kasashen ketare ya mallake kamfanoni samada ashirin shi kanshi baisan iya adaden dukiyarshi ba mutum ne mai kyakkyawar xuciya,taimakon talakawa, da kuma marayu, Sabanin matarshi hajiya halima macece mai tsananin jidakai,izza, da kyamar talaka ta tsane talakawa batason kowa ya rabesu wannan kenan 'yan asalin garin kanone dukansu zamane ya kawosu a kaduna babban dansu hydar, hydar yaro ne dan kimanin shekara 30 dogone mai cikar zati da kamala farine tas yanada manyan idanuwa dara dara masu rikita 'yan mata ko yaushe a lumshe kamar maijin bacci yanada dogon karan hanci da lips masu kyau pink yanada kwantacchiyar suma mai kyau tamkar larabawan Ethiopia ,idan yayi murmushi kumatunsa sukan lotsa saidai hydar miskili ne na karshe da wuya kaga murmushinshi akwai tsare gida hydar kenan akwai farin jinin 'yan mata amma ko kallo basu isheshi bah hydar kenan yaro ga kudi ga kyau uwa uba ilmi yayi karatunshi a oxford uni dake london tun yana karami yake shaawar aikin soja gashi yanxu har yakai matsayin captin duk da karancin shekarunshi.kanwarshi daya mai suna munira kawar hanadi yayinda jafar da hydar suke aminan juna duk da halinsu ba daya bah kasancewar shi jafar akwai shi da surutu da barkwanci sabanin hydar.wanñan kenan .
09039016969
Share:

KALLO***DAYA-4

kallo-daya.jpg

KALLO DAYA
4


WACECE HANADI?
Mahaifinta malam manu dan asalin garin mubi neh dake cikin jahar Adamawa.bafulatani ne ya gade ilimin boko a gurin babanshi malam buba dayake babban malami neh a wanchan lokacin da mahaifiyarshi mama hansai dattijuwa mai kirki da sanin yakamata malam manu nada shekara 26 da shida Allah yayima mahaifanshi rasuwa sakamakon rufen daki daya fado masu sai gawarsu kadai aka tarar malam manu yayi matukar bakin ciki da rasuwar iyayenshi yayi kuka har saida yayi ciwo tafiya tayi tafiya harya neme auren kanwar abokinshi mai suna hassatu anan take aka bashi akasha biki hassatu marainiyace ce tana gidan yayanta salihu da zama.anan ne ya ganta kyakkyawace sosai nan take ta amince kasancewar shima malam ba daga nan ba indai kyau ne akasha shagalin biki amarya ta tare a gidantah xaman lafiya sukeyi tareda fahimtar juna a haka har ta samu juna biyu bayan wata tara ta haifi kyakkyawan yaro ranar suna akasa masa suna jafar sukaci gaba da rainon dansu cikin kwanciyar hankali duk da ba wasu mash Judi bane talakawane sosai amma sunada wadatar xuci saida suka shkr goma basu kara haihuwaba harsun fitarda rai saiga ciki ya bayyana sunyi murna kwarai bayan wata tara umma ta haife kyakkyawar jaririya mai makutar kyau kowa jinjina kyawun yarinyar yakeyi ranar suna akasama yarinya sunan mahaifiyar malam manu maryam ake kiranta HANADi a hankali harta girma takai shekara 16,hanadi wankan tarwadace(chocolate colour) tanada idanuwa matsakaita masu kalar bacci da dogon hanci da dan karamin baki tareda lips pink.doguwace bachan ba siririya tanada gashi har gadon baya tanada hips da dukiyar Fulani daidai ita.a takaice dai hanadi kyakkyawace.
09039016969
Share:

KALLO***DAYA-3

kallo-daya.jpg

KALLO DAYA

3


washe gari hanadi ce rikeda umma dake murkususu a tsakar daki tana kuka saboda ciwon umma daya tashi gashi yaya jafar bayanan umma tayi wani irin mika nan take ta suma a gigice hanadi ta fita da gudu tsabar rudewa ma ko dan kwali babu a kanta ballantana nikab tabi layin gidansu neman taimako, karaf taji ta bangaje wani tayi taga taga xata fadi yayi saurin rikota jikinshi a gigice tace Kati hakuri bansan da mutum ba cikin sanyin muryarta mai dadin saurare dago kanta tayi sai karaf idanuwansu suka sarke ana juna a ranshi tasbihi yayima Allah wanda ya halicce wannan kyakkawar fuska ba wani bane illa ya HYDAR kafin ya dawo daga dunyar tunani ya nemta sama da kasa ya rasa nan take xuciyarshi ta kamu da wannan yarinyar da yayima KALLO DAYA tak! A fili yace kodai aljanace sbd kyaun yarinyar gashi kuma y nemeta sama da kasa ya rasa. Cikin tsaananin sanyin jiki ya juya
A bangaren hanadi Kuma gida ta koma anan ta taradda yaya jafar da umma zaune ciwon ya lafa cikin farin ciki ta rungume umma tana hawayen farin ciki umma tace auta kuka ya kare koh tayi murmushi kawai ta tashi ta dauko nikab dintah ta daura xamanta keda wuya saiga yaya hydar yayi sallama cikin husky voice dinnan nashi a take taji gabanta ya fadi ta sunkuyar dakai kallo daya yayi mata ya dauke kansa a ranshi yanajin muguwar tsanarta tareda tunanin aljanar yarinyarda yayima kallo daya .a ranshi yace munafuka suka gaisa da umma tareda tambayarta ya jiki da amsa da kulawa daganan ya ajiye mata manyan ledodi guda biyu cikeda kayan dubiya umma tayimai godia tareda sa albarka suka fita tareda ya jafar domin xuwa masallaci kasancewar magriba ta kawo kusa itama hanadi ta mike tareda mamaki a ranta na irin tsanarda ya hydar ke mata gaisuwace kadai ke hadasu koshi ba kulllum bah tabi baki tayi a fili tace kaika sani.
09039016969
Share:

KALLO***DAYA-2

kallo-daya.jpg

KALLO DAYA
2


washe gari tunda safe hanadi ta shirya bayan ta kammala ayukan gida taxo ta durkusa ta gaida umma cikin kulawa da kaunar 'yarta ta amsa tareda sa mata albarka kana tace sai inah kmh mamana(kasan cewarta sunan mahaifiyarta ke gareta) hanadi ta dago kana tace umma xan leka gidansu munira umma ta mata Allah ya kiyaye kmh tace kada tayi dare tareda cewa ta gaida mummynsu munira ta amsa da cewa to umma. Daga bakin kofa yaya jafar ne ya shigo yana dariya tareda tafa hannu ,yana cewa umma da autarta fira akeyi hanadi tayi murmushi tareda durkusawa kasa ta gaida yayan nata cikin kulawa ta dubeta yace lpia qlw auta sai ina kuma tace xanje inda munira ne yaya yace OK ynxu nima xan shiga gurin hydar jiya ya dawo cikeda faraa umma tace ah ashe soja ya dawo kafin ta rufe baki sai sukaji sallama HYDAR ne ya shigo sanye yakeda Riga blue mai dogon hannu da jeans baki kyakkyawan saurayi mai matukar kwarjini da haiba, har kasa ya duka ya gaida summa cikeda faraa ta amsa kana ta tambayeshi ya hanya cikeda natsuwa ya amsa umma ta juyo gurin hanadi dake tsaye sanyeda hijab had kasa da nikab tace ke baki iya gaisuwa bane sai a sannan tace ina wuni kallo daya yayi mata ya dauke kanshi tareda cewa lpia fuskarshi a murtuke cikin sanyin jiki ta juyo tacema umma ta tafi umma tace ki gaidasu ta fita .hydar da jafar kmh sukayima umma sallama acikin xuciyar haydar kuwa cike take taf da tsanar hanadi shidai ya tsani yarinyar sbd wannan abinda da take sawa a fuskarta a ranshi yace munafuka mummuna kawai may b mah saboda munintah takesa wannan abin ko kuma kuraje ne suka mamaye fuskar cox shi tunda yake bai taba ganin fuskarta bah hakadai yayita sake sake cikin ransa(ni kmh nace ko ina ruwan hydar koda yake nimada bansan dalilin sakawa bah dai amma ku biyoni kuji)
09039016969
Share:

KALLO***DAYA-1

kallo-daya.jpg

KALLO DAYA
1

zaune a tsakar gida umma ceh take gyaran kayan miya,daga nesa kadan wata yarinyace xaune kan kujera 'yar karama tana wanke wanke,sanye take da riga da zane wani abun mamaki fuskarta sanye take da nikab,ni kaina abin ya dauremin kai ganin cewa a cikin gida take fah amma still tana sanye da nikab,sallama sukaji daga bakin kofa umma ta amsa da fara'a tana cewa munira ceh sannunki da xuwa da duka har kasa ta gaida umma,daganan ta tashi ta karasa gurin wannan matashiyar budurwa tana mai cewa sannu hanadi duk da cikin gidan ma baxaa cire wannan abnbh ,kawai tayi tace bari in karasa saimu shiga daga ciki tare suka kammala kana hanadi ta debo masu abinci da ruwa sukasha.saannan sukayi sallah,anan ne munira ke shaida mata dawowar yaya hydar nan take hanadi ta murtuke fuskabatareda tace komi bh,a haka dai har suka kammala hirar kana hanadi ta rakata ta tafi gida.
Share:

INA MASU NEMAN DUNIYA SU MANTA DA LAHIRA ?

kujera.jpg

INA MASU SON DUNIYA HARSU MANTA DA
LAHIRA..?
TO GA KADAN DAGA MAFI GIRMAN AZABAR
DUNIYA.
IBN QAYYIMIL JAUZIYYA YACE:
Mafi girman azabar duniya itace:
1.Rarrabuwar tunani (Ma'ana mutum ya kasa
tsayuwa waje daya duniya ta rufe masa ido
nemanta yakeyi ta kowacce irin hanya).
2.Kasancewar talaucin bawa a idonsa, (Ma'ana
ya zama mara godiyar Allah.
Allah yana bashi amma kullum yana yiwa kansa
kallon talaka, baya kallon wadanda yafi saidai ya
kalli wadanda suka fishi, saboda haka ta kowacce
hanya
neman yadda zai kamo su yake, shiyasa bazai
taba
godewa Allah ba, ballantana ya'kara masa).
Ya cigaba da cewa Badon giyar duniya tariga ta
kama masu irin wannan hali suna cikin maye ba
da sun gano cewa lallai suna cikin azaba mai
tsanani da sun roki Allah ya yaye musu ita.
ALLAH KA RABAMU DA CIWON TSANANIN SON
DUNIYA!
Share:

Kaji masu tsoron Allah da gaske.

peopleimagessm7.jpg

Wani mutum yace da Abdullahi dan Mas`ud (r.a):
Lallai ni ina son a tasheni ranar kiyama cikin
As`habul yamini.
(wadanda aka bawa littafinsu a hannun dama).
Dan uwan namu bai tsaya nan ba yasake cewa:
Lallai ni inaso a tasheni cikin mukarrabai.
(makusanta Allah).
Sai Ibn Mas`ud (r.a) yace masa:
NI KUWA FATANA INAMA DA IDAN NA MUTU
BAZA A TASHENI BA!!!!
(ya fadi haka saboda tsoron me zai je ya tarar).
SubhanAllah!
Kunjifa 'yan uwa.
Sunyi aiki tukuru amma ahaka suna tsoron
gamuwa da Allah!!
NI DA KAI DA KE KO YAYA MUKE???
Allah Ya Shiryar Damu Hanya Madaidaiciya.
Share:

Sha'awar 6oye.

bana2.jpg

Wata rana Wani Sahabin Manzon ALLAH (S.A.W)
Mai Suna Shaddad Bin Aus (R.A), Yafashe Da
Kuka.
Sai Aka Tambaye Shi Dalilin Yin Kukan nasa.
Sai YaCe:-
"Wani Abu Ne, Da Naji Daga Manzon ALLAH
(S.A.W) Na Tuna, Shi Yasani Kuka.
NaJi Manzon ALLAH (S.A.W) Yana Cewa:
Ina Jiwa Al'ummata Tsoron SHIRKA Da Sha'awar
boye)"
Sai Nace:
"Ya RASULULLAHI (S.A .W)! Al'ummarka Zatati
Shirka a Bayanka???
Sai YaCe:
"E! Amma Bazasu Taba Bautawa Rana Ko Wata
Ko Dutse Ko Gunki Ba.
Sai Dai Zasu Riqa Yin RIYA Da Ayyukansu.
2. Sha'awar Boye Kuma, Dayansu Sai Yawayi Gari
Yana Mai Azumi.
Sai Wata Sha'awa Daga Sha'awoyinsa Ta Bijiro
Masa, Sai Ya Bar Azumin Nasa (ma'ana ya karya
azumin).
(Imam Baihaqi Ya RuwaitoShi a Cikin Shu'abul-
Iman).
HASBUNALLAHU WA NI'IMAL WAKEEL!
WANNAN SHINE HALIN DA YAWANCIN MUSULMI
A YAU
SUKA TSINCI KANSU.
YA ALLAH KA TSERATAR DAMU DAGA WANNAN
BALA'I MAICI BAL-BAL KAMAR WUTAR DAJI.
Share:

Ina masu Girman kai toku saurara kuji.

sabo.jpg

KUDUBI IRIN AZABAR DA ALLAH YAKE YIWA
MASU GIRMAN KAI:
1. AADAWA (mutanen Annabi Huud a.s.):
Yayin da Manzo yaje musu da gargadi daga
Ubangijinsu sai sukayi girman kai suke ganin
cewar:
Su sunfi Qarfin wani mutum yayi musu wa'azi.
WAI DON ME BA ZA'A TURO MUSU MALA'IKU
BA!!!
Saboda Qarfin jiki da da kuma Girman halittar da
Ubangijinsu yayi musu.
Sai sukayi jayayya da ayoyinsa, suka Qaryata
Manzanninsa, suka bi son zuciyarsu.
Daga Qarshe sai Ubangiji ya tura musu wata irin
iska daga gareshi MAI QARFIN GASKE, mai
tsananin Sanyi.
Har tsawon Darare Bakwai da wuni Takwas
wannan Masifaffiyar iskar tana bugawa akansu.
Ta rurrushe gidajensu da katangun da suka
kewaye garin dashi, Sannan ta Tsintsinke
Kayuwansu, Tayi rugu-rugu da gangar jikinsu, nan
ta barsu ayayyashe tamkar guma-guman
bishiyoyin dabinai..
Allah yana bamu labarinsu ne domin mu
wa'azantu mu gyara halayenmu karmu aikata irin
laifukansu.
Tabbas Girman - Kai sutura ce ta ALLAH.
Allah ya riga ya rantse cewa duk mutumin daya
ara ya yafa, to saiya Qaskantashi ya azabtar
dashi.
Allah ka rabamu da girman kai.
Share:

RAYUWAR***NIHILA-10(KARSHE)

rayuwan-nihila.jpg

RAYUWAR NIHILA Part 10

....... KARSHEN LABARI.......

Ya sameta ta na daki ta rufe kanta da mayafi yazo ya yaye yanata
murmushi ta mishi itama yayi hugging abunsa kam kaman wani zai
kwacce ta yace alhamdulillah my love yau Allah ya cika mana burinmu
Allah ya barmu tare har gaban abada tace ameen ya kawo musu
yoghurt da kaza da tace bazata ci ba yace inaa bazai yuwu ba saitaci
yayi feeding dinta sosai sannan suka tashi sukayo alwala sukayi sallah
bayan sun idar ya kama kan ta yana addua sannan ta tashi tace ita
bacci takeji ta sako er lingerie dinta ta kwanta gogan naku ya je yayo
shiri shima ya kwanta ya hugging dinta ta baya can dai yaga ba zai
iyaba ya fara nuna mata kalan nasa son taji zuciyanta ya fara bugawa
abunka da new comers shagwaba ta fara yi baji ba gani akan
yayi hakuri amma sam hisham yayi nisa kissing dinta yake ta ko ta ina
yana fada mata kalaman da ita kanta batasan da su ba nidai na rugo a
dari na kulle musu kofa amma fa haly qawata tace bata yarda ba inje
in gano mana kwakwaf ta tankade keyana na koma saidai kash abun
gama ya gama faruwa na dawo inata cizon yatsa asuba
ta gari NihilSham


After 5 years
Najma najma najma wai ina kika shiga ne sarkin rigima
fito yau saina zane ki sarkin barna najma ta fito make a bayan daddyn
ta yace mommy we are sorry tace bawani ai dama kaike biye mata
kullun tayi ta barna a gidan nan ai saina zaneki tayi narairai da ido ta
sakko taje gabanta ta rike kunne ta naa mummy I'm sorry bazan kara
ba daddyn ta yace common we are sorry give us a smile suka bita da
gudu zasu mata cakulkuli tana daria hisham ya bita daki yayi hugging
dinta sosai yace I so much lov u my nihila tace i love you too my
happiness my love and life Allah ya barmu tare yace ameen na jawo
musu kofa na kulle taku har iyau har e jiya har e
shekaran jiya har e kullumbis salamm....



www.abbagana.pun.bz
Share:

Wednesday 23 September 2015

RAYUWAR***NIHILA-9

rayuwan-nihila.jpg

RAYUWAR NIHILA Part 9

Nan dai suka garzaya sai asibiti doctors suka shige dashi ciki sun fito
suke cewa yayi regaining memory dinshi za'a iya ganin shi inya tashi
daga bacci suna shiga dakin ya fara motsi bude idon da zaiyi ya fara
da nihila ta matso kusa da gadon akace gatanan nan dai iyayen sa
suka yi hamdala.. ranan a gidansu nihila aka taru Dan jin bakin kowa
nan ne suke gaya ma iyayen nasu ai sune wanda suke fada musu tun
da can da suke cewa bazai yiwu ba su auri juna baban nihila yace kaji
jameelu Allah mai iko ba yanda baya abunsa ashe Dan gida nema ni
ban sani baban hisham yace ai Allah ba ta yanda baya abunsa in dai
ya rubuta zai faru magana ta kare.. HISHAM ne tambayan daddyn
yanda yasan baban nihila yace mishi tare suka tashi neighbors ne tun
suna yara kuma abokai makaranta daya sukaje tafiyan shi university ya
dawo ya samu muhammad bayanan da en gidan su wai sun kaura sun
bar garin kuma ba wanda ya barwa sallahun inda suka kaura yaji ba
dadi Dan sun saba sosai tun yarinta tare suke komai farat daya ya
neme shi ya rasa sai gashi su zasu hadasu suke neman hana alkhairi
amma da ke Allah yayi gashi sun hadu da juna.. sai musan yanda
za'ayi kan maganan yarannan a turo manya ayi magana tunda dama
suna son junansu baban nihila ya basu labarin auren da tayi hisham
har yaji wani abu ya tokare shi ya zaci an Dan dana amaryar sa
nima na Dan dara aka ce masa ai ran auren Allah ya dau ran abunsa ya
ji sa'ida a ransa
Saura sati daurin auren nihila da hisham sai shirye shirye suke kowa
ransa kal amma nihila ta dau alwashin saita yi maganin gogan ladan
karyan da ya mata yazo gida Dan tambayanta abunda take bukata taci
kwalliyan ta cikin wani lace turquoise blue mai ratsin pink Ga daurin
nan an kafa shi tasa powder kawai da lip gloss ta fito da Dan gelenta
kan ta iso ma turaren ta yayi sallama ta zauna kujera kusa da shi gogan naku fa bakin sa yaki rufuwa sai kallo yake ya saki baki
tace da dai ka kulle bakin naga kuda zai fada ya kwashe da daria yace
kaii madam bakida dama aike din kin tafi mun da hankali tace ahh
kai Dan Allah dai yace wallahi kuwa wai mene ake ta Shan kunu tace
hakan nake muradi yace umm ran gimbiya shi dade ai yanda kikeso
haka za'ayi ta Dan murmusa ta juya ido nan dai suka tattauna kan
abubuwan da zasuyi da kuma abunda zata bukata ya bata kudi ya
tafi...... ranar jumm'a daurin aure nima nace zan gayyaci su halyma
qawata da erta amna er disin sidin bayan ludayi A yau ne aka daura auren NIHILA Muhammad da HISHAM jameel bil
adama sun taru a wurin kam ba'a magana anyi reception na gani na
fada da dare kuwa dinner aka tafi tasha kyau sosai ma mutane an
hallara a wurin dinner nagano su marwanatu su phary su maryamah
sai hange suke ko zasu Ga ango da amaryanace inaaa bazan
bari a gansu ba tukunna kowa yana zaune ango ya doso hall
rike da hannun amaryarsa sun balain yin kyau sun kuma dace da juna
hisham baki har kunne sai daukan su picx ake tayi har suka zauna
anyi barnan kudi an ci ansha an hantse nima dai nace rana daya na
mai gayya ne shiyasa na dan taka rawa aka gama dinner aka
watse hisham ne ya Maida amaryarsa gida suna mota yayi parking
yace mata u look so beautiful my beloved wife kanta na kasa
tana wasa da yatsunta wani sabon kunyan shi takeji ya kama
hannayenta ya rike tayi ta sake amma ta kasa nan ta fara masa
shagwaba yayi hakuri ya barta ta shige ciki yace shi ina ruwansa shida
matar sa ina ruwan wani da kyar dai ya yarda ya barta ta fita ta shige
washe gari aka kai amarya gombawa diban fari ba'a kwan damu ba an
tashi damu mudin kenan amarya tasha kukan rabuwa da
dangin ta washe gari kowa ya koma inda ya fito daga amarya sai ango
...umm muje zuwa
Share:

RAYUWAR***NIHILA-8

rayuwan-nihila.jpg

RAYUWAR NIHILA Part 8

Baban tane ya daure yazo ya sameta yayi ta mata nasiha mai shiga
ciki yace komai yiwuwan ubangiji ne kuma Allah ba yanda baya abunsa shike bayarwa shike kuma hanawa a lokacin daya so jikin ta
yayi sanyi tasan wani abu ne ya faru tace daddy ka gayamun ko
menene nayi alkawari zan iya yace mata nihila Allah ya miki albarka
biyayyan da kika mana Allah ya dau ran wanda muka baki sai taji
hawaye a idonta tace Allahu akbar Allahu akbar Allahu akbar
Alhamdulillah ala kulli na dau wannan qaddara hannu bibbiyu Allah ya
musanya mun da mafificin sa uban ya rungumeta yana kuka tanayi nima na Dan tayasu Dan tausayi.. an kai sauran amaren
gidajensu Wanda suka sha jere kudi ya barnatu kam ba laifi saidai
fatan alkhairi..
Nihila kuwa duk ta rame ta zama so silent kullun tana addua Allah ya
jikan mijinta yakai haske kabarin sa.. ranan baban ta yaga duk ta zama
wani iri saiya shirya musu fita picnic dan ta Dan samu walwala sunyi
inviting hardasu beejay da sausan da mazajen su sukaje lake view Ana
zaune Ana Dan ciye ciye kawai sai baban nihila ya tashi daga ganin
wani mutumi shima mutumin daga ganin shi ta zo wurin da fiskan
mamaki yace jameel kana rayuwan nan ashe zamu kara haduwa its
been ages frnd yace hmm kaidai bari Muhammad feels good to see old
faces again yaranka nawa yanzu yace gasunan family na ku gaisa ya
masa introducing duka yaransa sannan yace kaifa yace shima tare da
family dinsa yazo bari ya kirasu yaje ya taho dasu tun daga nesa
nihika keji gabanta na fadi wani abu ke yawo a ranta aikuwaa suna
matsowa wa zata gani inba hisham ba hisham kuwa ji yayi kanshi na
sarawa wani flashes yake gani a idonshi nan ya fadi sumamme aiko
nihila da gudu ta tashi bata ma san tayi ba tana kuka tana girgiza
hisham pls dnt leave me hisham Dan Allah ka tashi I can't live without
uiyaye dai abu ya kulle musu kai Dan haka kowa da tambaya fal a ransa amma dai akayi asibiti Dan ceto ran hisham koma meye ayi bayan nan!!!!!
Share:

RAYUWAR***NIHILA-7

rayuwan-nihila.jpg

RAYUWAR NIHILA Part 7

Taci kuka sosai harta gode ma Allah taso tayi ma babanta maganan
tanada wanda take so amma momin su ya kwabeta karta kuskura taga ma it's of no use gwara ta hakura ta manta da hisham tayi biyayya Ga iyayenta.... tana zaune aka zo akace ana neman nihila a waje tace waye aka ce mata wani da kaman bazata je ba sai kuma tace bari ta fita ta gani to her suprise wa zata gani inba jawad mutumin da sukayi
kusan shekara basu hadu ba tun graduation dinsu tayi mamaki kwarai
batasan sanda ta fara daria ba tace jawad kana duniyan nan yace
inanan nuhila ya bayan rabuwa tace lafiya how's your life..
Alhamdulillah na dawo skul nace dole inzo in ganki sabida it's been
long tace kaidai jawad bari ta bashi labarin duk yanda take ciki yace
mata nihila kinyi hakuri kiyi biyayya Ga iyayen ki insha Allah shine
alkhairi a rayuwanki tace shikenan yace shi zai tafi zaizo dubata in ya kara hutawa sukayi salaam.
Hisham kuwa yana can asibiti likitoci suna kanshi daga karshe dai
suka gano yayi loosing memory dinshi temporarily kuma Ga karaya
biyu a kafa.. suka rasa yanda za'ayi a samu wani nashi sai kawai suka
bada sanarwa a tv da hoton shi da sunan da suka gani jikin wallet
dinshi anata cigiya ko Allah zaisa a gano yan uwanshi... iyayen
hisham kuwa neman duniyan nan sun yi basu ganshi ba hankali ya
tashi sosai ma matuka maman shi har kuka ta fara ana haka ne aka
kirata wata kawarta ta dauka jiki ba dadi tace ta kunna tv ta na
kunnawa saiga sanarwa ana neman yan uwan wannan bawan Allah
mai suna hisham wanda ya gamu da hatsarin mota kuma yayi loosing
memory dan haka idan yan uwanshi suna kallo su gaggauta zuwa
abuja nan suka ba da address din asibitin ko zaiyi recognising dinsu ai
sai faduwa tayi a wurin baban hankalin shi ya matukar tashi ta farfado
tace Allah fir akama hanya a tafi a nemo mata danta haka sukayi
booking flight washe gari sukaje Abj basu tsaya no ina ba sai asibitin
suka ce sune iyayenshi aka kaisu har dakin aiko dai hisham bai
ganesu ba yace musu kudin wayene sai maman shi kawai ta fashe da
kuka haka dai likita yayi ta rarrashin ta yace tayi hakuri irin wannan
matsalolin sai a hankali inba mutum yaga abunda yake tunani last ba
ko kuma something very important in his life nanne in anci sa'a saiya
samu memories dinshi back other wise sai wani ikon Allah.. hakadai
iyayensa sukayi ta jinya a asibiti har ya farajin saukin karayan da yayi
yana healing amma memory kam babu... ummm wannan kenan ko yaya amarya NIHILA tayi? Ga rashin masoyi Ga auran wanda bataso...muje zuwa
Ananan anata shirye shiryen auren su anata gyara amaren.. nihila
kuwa ko taba ganin angon nata batayi ba Dan ance mata baya kasan
sai ranan daurin aure zai dawo sunan shi junaid akazo ranan daurin
aure an daura na sausan da yusuf.. bahijja da anwar sai nihila da
junaid.. an daura aure ana reception ne aka zoma iyayen biki da wani
mummunan sako akan ango nihila sun samu hatsari akan hanyan
zuwa daurin aure inda motansu ta kone kurmus sukayi mutuwan
shahada kowa yaji ba dadi haka aka kwashi jiki akaje aka kaisu gidan
gaskia.. nihila nacan tana shargar kukan ta batasan meke faruwa ba
tana ta inama ace yau da hisham aka daura mata aure saidai kashh
bakin alkalami ya riga ya bushe...
Share:

RAYUWAR****NIHILA-6

rayuwan-nihila.jpg

RAYUWAR NIHILA Part 6

Taci kukanta son ranta saiga bahijja ta tsaya tana tausaya mata duk
tasan be wuce kan hisham ba ta girgiza kai sis meya sameki kawai ta qara fashewa da kuka ta rungumi beejay he betrayed my trust and life beejay he lied to me ya zanyi da raina gashi mummy tace na fita
harkanshi bata yarda da soyayyan mu ba i just dont know what to do
beejay ta rarrasheta tace mata tayi hakuri ta manta da hisham sabida
koda ya canja halin sa iyayen su da kyar ne su yarda sabida nisan
garuruwan da suke kuma basa son auren nesa.. idonta duk sun
kumbura sunyi ja ta dawo kaman ba lively nihilan da take da ba ta
canja completely... hisham kuwa yana kuka ya je ya samu mum dinshi
tace hisham lafiya me haka kake kuka kaman yaro wa nine ya mutu
yace momi aa ba mutuwa bane wata yarinya ce ya bata labarin
nihila amma bai gaya mata dalilin fadan ba kasancewar suma iyayen
basusan tsiyar da yake tafkawa ba Dan inya dawo nutsuwa yake tace
hisham da ka hakura da yarinyar kasan daddyn ka ba yarda zaiyi ba da
kunnen ka kaji yana fada akan neman auren da cousin dinka yaje yi a
sokoto bazai bari ba yace mommy wlh bazan iyaba kiyi hakuri ki mishi
magana she's my life tace shikenan zan gwada amma abunda kamar
wuya... ( daga bisani nace gurguwa da auren nesa )
Momin hisham ta samu baban shi da batun maganar hisham yace
karma ta fara yasa ta kira hisham yace masa yama cire rai matan
gombe duk sun kare ne da har zaije abuja neman wata bai yarda ba
hisham ya tashi jiki ba laka ya tafi Dakin sa ya rasa me zaiyi yaji dadi
ga nihila is against him kawai ya tattara kayanshi na sati da duk
abunda zai bukata ya fita iyayen shi basu saniba ya shige motan sa bai
zame ko ina ba sai hanyan Abuja gudu yake baima ganin gaban shi
shi kanshi baisan ina yake dosa ba kawai saiga wata daf ta doso shi
ba birki yana ta mishi horn amma ina hisham hankalin sa baya jikinsa
ji kake kyarrrrrrrrrr mutane suka yo agaji dan ganin motan basu zaci
mutum zai fito da raiba dama suna kusa da abj kawai akayi dashi cikin
gari... nihila kuwa tana can abun duniya ya dameta dan kuwa baban ta
ya kawo wani maganan da ta kasa zama a kanta tsaban girman sa wai
zasu kara karfin zumunci da babban abokin shi Dan haka sun hada
yayansu aure shi kuwa nihila yace ya bada ganin duka sauran sunada
samarin su inyaso sai a hadasu duka at a time...
Share:

RAYUWAR****NIHILA-5

rayuwan-nihila.jpg

RAYUWAR NIHILA Part 5
Hankalin sa tashi yayi da yaji fadan da daddyn yake tayi akan wani
cousin dinshi yaje neman aure har sokoto yace shi bazai lamunta in
bazai nema auren a gombe ba ko wani wuri kusa bazaije masa ba
sabida nisa da kuma rashin sanin tushe.. wani gumi yaji ya tsatssafo
masa ya ji jikin shi ya mutu ya tuno da nihilan sa Wanda bazai iya
rayuwa babu ita ba gashi yanaso yaje ya ganta Amma babu hali Dan
kuwa daddyn shi ya sashi a gaba da ayyukan company dinsa atm
dinsa gaba daya suna hanun hisham minti daya biyu zai neme shi
yace it's high time ya zama responsible man.. nihila kuwa tana can ta
rasa meke mata dadi idan taga pictures din hisham da emmata a
wayanta saitaji duk ya fara bata haushi tace yau kam ko mutuwa za'ayi
sai sunyi ta ta kare.. ta shiga watsapp dinta saita tura picx din Wa
hisham yana zaune yana tunanin yanda zaiyi da daddyn shi batun
nihila kawai yaga watsapp dinshi ta turo picx baisan sanda ya tashi
tsaye yana zaro ido ba hankalin sa ya balain tashi tambaya kala kala a
ransa ina nihila ta samu pics dinnan kardai tasan halayen shi wanda
yaketa boye mata? Ta ina zai fara mata bayani gaba daya ya
Burkice aiko ana haka sai ga text dinta hisham ka bani mamaki u
disappointed me I trusted u my whole life Amma da abunda zaka
sakamun kenan? Forget u ever know me in your life.. Good bye..
Tashin hankaliiii!!!! Ba'a sa maka rana shin kuna ganin hisham zai
hakura kuwa muje zuwa....
Hankalin sa a tashe ya kira ta a waya taki dauka missed call kusan
goma sannan ta dauka ana sha dayan tana dauka ya fara magiya
nihila plsss let me explain to you tace ba abunda zaka gayamun
hisham na riga na gani da idona ko zakace ba kai bane yace nine
nihila Amma Dan Allah kiyi hakuri na miki explaining tace bana
bukatan wani explanation kaban mamaki hisham ashe dama abunda
kakeyi kenan Allah daya halicce ka bakaji tsoron saba mishi ba baka
kuma ji kunyan yana kallon ka saini mutum wanda ba komai ba baiwar
sa ya halicce ni nine zakajin kunyan idona kar na sani.. yace nihila
nasan nayi abubuwa da dama a rayuwa na but wallahi shigowanki
rayuwana is a blessing to me kinsa na daina 70% din abunda nake I
have changed much more than before for u tace ooh sabida nine ma
kayi changing not because kana tsoron abunda zakaje ka tarar wurin
ubangijin ka yayi shuru yana jinta kawai sai hawaye yaji a idonshi
nihila pls dnt leave me without u my life will be miserable plss nihila
tace hisham its too late to cry when the head has been cut off just
leave me alone i adore and cherish every moment we had together but
this has to end ta fashe da kuka tace goodbye hisham ta kashe
wayanta ma gaba daya tasa favourite waqanta wanda take sawa in
tana bakin ciki wato bhula dena (forget me) na ashiqui ta kuka har taji ba dadi..
Share:

Monday 21 September 2015

RAYUWAR***NIHILA-4

rayuwan-nihila.jpg

RAYUWAR NIHILA Part 4

Sun gama exams dinsu lafiya aka fara shirye shiryen candy dinsu
murna a wurinsu ba'a magana dan a kansu ne za'a fara graduation
ceremony... ranan candy sunsha kyau ita da bestyn ta habibaty sunyi
shigen white and black Ga gown dinsu royal blue da white ya karbesu
sosai aka fara gabatarwa inda aka kira Nihila Muhammad Tahir tazo ta
bada opening speech ta fito da takunta na kasaita kaman gimbiya taje
ta bada kaman wata baturiya nan aka dau tafi raf raf raf sai shewa ake
an bada prizes da dama wanda kusan rabi ita ta dauka tayi kukan farin
ciki bayan taro sun dau pictures sosai da jawad ganin karshen zaman
su yazo yanzu sun bude wani chapter a life dinsu sunyi kukan rabuwa
da jona sabida shi zai tafi university of herriot watt a dubai ne
karatunshi.. it was a day of happiness and wonderful memories a life dinsu wasu Sun karba numban juna saboda keeping in touch...
Hisham nacan nata shirye shiryen project dinshi na kammala
university yanata Allah Allah ya dawo Nigeria Dan yazo yaga sahibar
sa Allah cikin ikonsa ya gama komai ya fito da result mai kyau ba
laifi.. ya yi visa Nigeria tayi masa kira mum dinshi tasa an
dauko shi a airport yanata kalle kalle gombe ya canja mishi sosai dan
ya kusan shekara koma fi be zo gida ba.. yana isa dakin maman shi ya
wuce tayi masa oyoyoo ya gaisheta ya zauna suna labarin yaushe
rabon duniya da ayyaraye yace ina daddy tace bayanan yaje office
saiya dawo zasu hadu.. Ya ce a siyo mishi layin mtn yana sawa ya kira
nihila taji mamaki sosai da taji yana Nigeria yace mata dama surprise
yake son mata tayi mishi sannu da hanya.. daddy shi ya dawo da
maghrib yaje ya sameshi har parlour uban ya rungumi dansa sukayi
musabaha ya gaisheshi sunata labari saiga mum dinsa tazo tace ooh yanzu alhaji da yaron nan ne ka zauna sai hira kake kaman wani sa'an
ka yace haba ke kuwa altine in banyi dashi ba dawa zanyi shi kadai fa
nakeda ai dole in soshi.. WANE NE HISHAM? Dane daya tilo ga alhaji
jameel pindiga tunda sukayi auren zumunci da altine yar wajen
ummansa ce shekaran su 5 Allah be basu rabo ba ana shida ta samu
ciki ta haifa da namiji aka sa mishi hisham daganan kuma shiru ba
aihuwa ba labarinshi.. son dau son duniya Sun daura mishi primary
kawai yayi a nigeria Amma secondary da university duk a cyprus yayi..
Hisham fari ne ba kuma fari har can ba yanada kiran maza wanda suka
amsa sunan su dan daga nesa zaka hango abs din da Allah ya masa
Ga faffadan jirgi da tsayi he's just the perfect guy da mata ke so saidai
duka wannan kyan Dan maciji ne dan kuwa zuwansa Cyprus ya lalace
da neman mata da zuwa clubs sa'a daya dai baya shaye Shaye...
Share:

RAYUWAR***NIHILA-3

rayuwan-nihila.jpg

RAYUWAR NIHILA 3

Sun koma gida beejay ta Kara tunatar da ita batun alkwarin rufe sirri
tace da ita tayi shuru tace toh.. wannan kenan! Suna waya ne da
hisham yake kara tunatar da ita irin sonta da yake nihila kin sauya
mun rayuwa kin canja ni gaba daya wasu abubuwan da nake da yanzu
kusan duk na bari tace wasu irin abubuwa yace hmm bazaki gane ba
sai a hankali nidai pls keep my love I promise I will be the best u ever
had n I will make u my wife! Ummm hisham kenan...
yana can yana tsula tsiyar shi son ranshi a kasar cyprus wanda shi a
ganin shi wayewa ne ya kawo hakan Ga neman mata ga zuwa clubs
kowace rana saiya yi attending ba'a barin shi a baya shima wai bazai
bawa shedan kunya ba... nihila tace yau kam bari ta shiga
account din hisham na insta tayi bincike tana shiga taga pictures
kusan 30 ta shiga ta fara duba comments duk wani abokin shi da taga
yayi comment shima sai ta shiga account dinsa ta duba hmmm me
zata gani saiga pictures din hisham baja Baja da emmata a clubs ya
kamo wannan ya kamo wancan ta ji kaman an caka mata wani
abu a zuciyanta.. nima daganan saida naji rasssss.. batasan sanda
hawaye ya zubo mata a idonta ba tayi munching picx din duk ta ajiye..
comments din mata kam kala kala kan pics dinshi daga wnda yake
cema sweetheart sai me my wife da dai sauransu ta ajiye wayanta ta
rasa meke mata dadi tasaka waqar bhula dena(forget me) na ashiqui ta
risgi kuka son ranta saida idonta sukayi luhu luhu har bacci ya dauketa
anan sausan tazo ta sameta ta dau wayanta ta bude kawai saitaga
picx aiko ta tura taje ta nuna ma momin su waiga samarin da nihila
take so en iska marasa tarbiyya...
Ran momin su da yayi dubu saida ya baci ta sameta a daki ta mata
tas tace tunda taki jin maganan ta bazata bada wayan ba sai taga
canji a tattare da ita.. tayi kuka sosai da taje skul take gaya ma
habibaty tayi ta bata hakuri sannan tace mata itama ta hakura da
hisham din mana tace mata inaa bazata iya ba tasan hisham yana
sonta ita kuma ta dau alkawarin she will change him for good koda
bazata aure shi ba amma bazata barshi a munanan halayen da yake ba
na sabon Ubangiji habibaty tace shikenan Allah ya baki sa'a... watan
ta kusan daya ba waya har sun gama exams dinsu sannan da kyar da
rokon beejay momi ta bata wayanta hisham kuwa hankalin shi dayayi
dubu saida ya tashi da bai saba jin wayanta a kashe ba kullun suna
waya ko chatting sai yayi tunanin kodai taji labarin halayen sa shiyasa
ta guje shi tanata jimamin abun a zuciyar shi.. kawai saiga call dinta
ya shigo ya dauka yace haba sweet ina kika shiga for weeks inata
nemanki saita mishi karya tace ai wayanta ne ya fadi saida ta siya
sabo yace kaii har kinsa naji sanyi a raina plss kina sanar
dani irin haka tace to shikenan insha Allah bazata kara ba.. yace
yauwa my nihila dats y i love u more n more each day tace I love you
most.. A zuciyanta tana mamaki halin hisham kaman bashi ta gani da
emmata ba abun ma har ta kasa yarda duk da ta gani da idonta... tace
a ranta akwai ranan tonan asirinka!
Share:

RAYUWAR***NIHILA-2

rayuwan-nihila.jpg

RAYUWAR NIHILA Part 2

Dan safe ta shirya tsaf abun ta ta tafi school kasancewar yau ranan
Monday bta gaji da weekends ba da jimawa ba zasu fara zana paper
gama ss3 tana ta dokin ganin frnd dinta habibaty tana zuwa ta
rungumeta tace kai qawata nayi missing dinki tace nima haka ana
haka sai ga jawad seat mate dinta kuma abokin shawaranta sun saba
sosai dan kuwa tun suna jss 1 ajinsu daya jawad yana da hankali ga
kuma tarbiyya saidai yana fiskantan matsaloli dayawa a gidansu irin na
jarrabawar ubangiji Ga wanda yaso yace ooh kudai ba'a rabaku Kaman
en biyu tace to ya zamuyi gamon jini.. daga bisani suka tafi assembly.
A break me take ba Wa jawad da habiba labarin yanda sukayi da
mominta akan hisham sun dai bata shawarwari akan tabi abunda
mahaifiyarta tace saidai inaaa tayi nisa batajin kira.. ( umm nima nace
mata if u know wats good for u, u will listen to your mother) ..
amma jawad yace mata ya kamata tayi bincike akan hisham dinnan
tunda ba taba ganin shi tayi ba kuma garin su ba dayaba hasalima
yana wata uwaduniya Itama haka..
Kwanci tashi asarar me rai Sun fara shirye shiryen sana paper dinsu
na waec da neco suna ta faman karatu Dan kuwa sunada hazaka da
son karamun..
Wani yammacin la'asar ta dawo daga makaranta tilis ta gaji sabida
paper da suka rubuta a ranan saita gamu da bahijja a parlour tana
ganinta ta fara washe baki tana ta sosa keya in ka ga bahijja tana
haka to akwai wata er abunda ta hada da kawayenta tace sister na ya
gajiya gaskia kin kwaso rana tawan.. wallahi akwai wata er
barbeque din da frnds dina suka hada shine nakeso ki rufamun muje
zan ce zamu je gaida kawata batada lafiya nace ummm beejay kenan
hali baya canjawa tace ahh haba ke kuwa just do this for me once abu
na lokaci guda rana daya aina me gayya ne in baki rufamun ba wa
zaiyi nace to shikenan suka tambaya momi tace su je su dawo da wuri
karsu kai maghrib suka fita sai beejay ke cema nihila to ke ba inda
kikeso kije in yaso na ajiyeki inna dawo saina daukeki nace mata aa
nikam ba inda zani muje kawai muna isa taje ashe ta taho da wasu
kayan iskancin ta taje ta canja ta sa riga da wando na tsaya kawai ina
sake da baki nace beejay yanzu kin kyauta ma kanki kenan kiji tsoron
Allah fa inni na rufa miki wani ya ganki yaje ya fada fa a gida tace kin
fara ko naji shikenan a haka dai ta gama rawe rawen ta suka koma
gida nihila na jimamun alamari irin na bahijja
Share:

RAYUWAR***NIHILA 1

rayuwan-nihila.jpg

RAYUWAR NIHILA1

Nihila!!! Nihila!! Nihila!! Tana bacci taji mominta na kwala mata
kira ta tashi jiki duk a mace ta amsa da naaam ina zuwa momi
ta fita zuwa parlor wurin mommy ai dama aikin kenan baccin asara in
bashi ba ba abunda kika sa a gaba ke kullun kenan aikinki bacci wuce
kije ki daura dinner daddyn ku na dawowa tana magana a shagwabe tace momy bakya sani naji dadi tace au kaji mun yarinya daga cewa ki daura girki in baki daura ba uwar me zakiyi me amfanin mace ba girki wuce dalla tun kan nayi koli koli dake ta shige kitchen ta fara aiki gadan gadan spaghetti ta daura wanda yaji ganye da vegs ko ina ya dau kamshi bayan ta gama taje ta shiga wanka ta fito tayi sallah ta
idar kenan taji wayanta na Kara tana dubawa taga Wanda tayi zaton ne kuwa.
Ta dau tana murmushi tace hello on the other side kuwa yace ran
gimbiya ya dade tace tare da naka hayati ana ka wuni lafiya yace
lafiya kalau sai missing dinki da nake tayi dats y nace barin kira tace
nima ai kasan nayi yace to godia nake sweetheart a kullun dada kara sonki nake u have completely changed my life saina kiraki anjima tace
toh babe tare da kashe wayan. Tunani fal a ranta akan hisham ganin in mamanta ta gane suna waya dashi zata shiga babbar matsala Dan ko tace bata yarda ba Allah be yarda ba.
Nihila Muhammad yarinya ce yar kimanin shekara 16 tanada chocolate complexion mai kyau wanda yaji madara idan ka ganta kaman black
americans tanada kyau masha Allah ga dara daran idanu Allah ya mata
lips pink masu kiran heart wanda sukayi daidai da fiskanta tanada
shape wanda yayi fitting dinta daidai ba'ace bata dashi ba komai dai
nata daidai yake batada makusa 'yace a wurin Muhammad Tahir Wanda Allah ya wadata da arziki masha Allah suna zaune a abuja a unguwar garki itace last born a gidan su tanada sisters biyu sausan da bahijja to kunsan dama ance Allah mai hadi jininta bai taba haduwa da sausan ba hasali ma itace silar shiganta matsaloli da dama duk da tana blood sister dinta kaman step sisters suke amma suna shiri sosai da bahijja wanda itace secret keeper dinta dan kuwa nihila tana rufa mata asiri sosai in tayi wasu abubuwan... ta hadu da hisham ne a
social media wanda Allah ya hada jininsu daga frndship suka dawo soyayya shi kuwa a gombe yake da zama amma yana cyprus yana
karatu watansu 8 da haduwa ko taba ganin juna basuyi ba amma in
suna waya zakace Sun yi shekaru da sanin Juna.. sausan tasan da
wannan maganan sabida haka ta gulmatawa momin su ita kuwa momin su tace allanfir bata yarda da wannan soyayyar ba mutumin da
ko taba ganin shi batayi ba kuma suna nisan duniya tayi kuka sosai
dan kuwa tana son hisham irin mazan nan masu shiga rai hes so
caring n loving Dan haka ta biyema zuciyanta suka cigaba da waya..

Yan uwa ina Son ganin Comments naku idan kuna bukatan cigaban Lbr
Share:

INSIYA*****45 [KARSHE]

insiya.jpg

[4:15PM, 9/20/2015] my mtn: INSIYA 45






*********NA************





muhd-Abba~Gana





da sauri mujid ya dawo domin duba takardun yana zuwa ya kama dube-dube sai yaga wannan wasikar tawa da hotunana sai ya dauka ya zata ledarsa ce sanan ya fito ya tafi gida.

shi kuma wannan mutumin da na bawa sako sai da yaje wajen abban yusura zai ba shi yaga babu ya koma hanya amma kash! bai samuba nan ya hakura yazo yaba wa abban yusura hakuri sai yace masa ba komai zai buga min waya yaji lafiya? by muhd abba gana
[4:15PM, 9/20/2015] my mtn: shi kuma mujit yana can ya aje ledar sai bayan kwana biyu sai ya tuna da takardun nan da sauri ya tashi ya bude loka ya dauko............kash masu karatu yunwa nake ji kuma gashi birona ya kare kuma takardar tawa ta yage uku,dan Allah kuyi hakuri na aiki muhammad alhassan,maryam muhd,mufeeda da sadiya Iliyasu su siyo min biro da littafi kafin in gama cin abinci sai kun jini a cigaban liitafin (INSIYA-) na 2⃣
[4:15PM, 9/20/2015] my mtn: Alhamdullah muhadu a littafina kashi nabiyu
naku har kullum muhd Abba Gana(sharifin~Zamani)! For
correction and advice call me/ whatsapp me @ (09039016969)
Sadaukarwa: My sweet abunan (zainabbb)
wish you long life and prosperity. Godia ga
dukkan yabo ga twin sis Surayyat Suraaj(admin
na mu2unci page) on facebook! Jinjina gareku
members na::



-Duniyar marubuta Hausa

-novels!

-home of hausa novels

-tanko da banhaushi kake

-hausawan arewa

-rayuwan kwaraii

-sirrin zama da mace

-soyayya jigon rayuwa

-sirrinmu

-zumunchi

-takaicin rayuwa

Ban manta daku ba members na groups dina
hausa novel &others (1 & 2 ) &

duniyar hausawa(1&2). Gaisuwa
na mussamman gareku HAUSA NOVELS
WRITER'S & Darul Qur'an! A karshe Allah yajikan
yan uwa musulmi
dasuka rigamu gidan gaskia! Love You all my well
wishers.
Happy edil~elkabir
Share:

INSIYA*****44

insiya.jpg

[4:15PM, 9/20/2015] my mtn: INSIYA 44



*********NA*************


muhd-Abba~Gana



kuma ba wanda ya ishe ta kallo sai ga shi har kuna wasa da ita har da gudu kuma tana jin shawararki dan ko a gidansu tsoronta akeyi.......

maganar tane ta tsayar dani daga tunanin da nake sannan ta sunkuyar da kanta kasa ta ce wai INSIYA kin san yadda nake sonki da ke da addininki kuwa?? saboda addininku yayi a rayuwa wallahi insiya ina sha'awar addininku kuma ina addu'a Allah ya sa ubangajinku ya yarda da ni na koma addininku




muhd-Abba~Gana




www.abbagana.pun.bz
[4:15PM, 9/20/2015] my mtn: shi yasa nake kishinki kuma wallahi babu fashi sai kin zama sarauniyar makarantar nan"


** ** **



can kuma wajen fenty beauty suna can suna kulle-kullensu yadda zasu yi wa insiya wani abu kuma suna jin tsoron poja.
suna zaune suna tattaunawa sai can fenty beauty tace wallahi nina yanke shawarar kawai mu samu miji mata ciwo wanda baza ta iya zuwa wajen ba sai kawayen ta suka ce to kamar me? kuma ya za ayi da poja?? sai fenty beauty tace kamar dai mu karyata kuma ni wallahi ba ruwana da wata poja yarinyr karama ta dunga juyamu kamar muna karkashin mulkin gidansu? ni wallahi sai dai duk abinda zata yi tayi
a can kasar nigeria kuwa su abban yusura suna can suna kokarinsu na zaman takewa ranann sai na tura wa abban yusura wata wasika da hotona danayi a cikin wata leda.anzo nigeria dasu can garin abuja sai mutumin ya shiga wani store mai suna goodwill store dan siyo lemo.kafin yaje gidanmu sai ya yardar da wannan ledar a store din shima mijid ashe ya yardar da wasu takarsu a cikin goodwill din yaje siyo ruwa zai sha shima kuma a leda.





muhd-Abba~Gana





www.abbagana.pun.bz
Share:

INSIYA*****41-42& 43

insiya.jpg

[4:15PM, 9/20/2015] my mtn:
INSIYA 41



**********NA************


muhd-Abba~Gana


wai kar ma a sha wahala an san ke zaki ci gasar shi yasa nake murna kai amma poja kina da wani abu kin san yadda muke gaba da fenty beauty a makaran tannan dan saboda kar a sani a wannan sheekarar to poa tunda bata so a zabe niba sai in ki shiga gasar ba??


muhd-Abba~Gana



www.abbagana.pun.bz
[4:15PM, 9/20/2015] my mtn: INSIYA 42



**********NA************


muhd-Abba~Gana


nan poja ta tashi cikin fushi ta dauko kasaitarta ta daura a kanta da yake yar sarauniyar ingilace nan sai kyanta ya kara fitowa tace wallahi-wallahi insiya in dai suka yi miki wani abu da kwakwalwa bata yarda da shi ba to wallahi sai na sa an kama su sai sun yi zaman gidan yari na shekara hudu kafin nan mun gama makarantar sanan a sako su sai su ci gaba da zuwa makaranta kenan da sunyi asarar shekara uku kuma in ga uban da ya tsa ya tsaya musu nan na tashi a cikin nutsuwa na dafa kafadar ta nace poja kiyi hakuri kuma dan Allah duk abinda kika ga sunyi min kar kiyi musu komai".



muhd-Abba~Gana




www.abbagana.pun.bz
[4:15PM, 9/20/2015] my mtn: INSIYA 43




**********NA*************


muhd-Abba~Gana



nan poja ta juyo a fusace tace ke......INSIYA ba a karyar min da doka ko a gidanmu duk abinda nace sai anyi ko an so ko ba'a so ba"
nan nayi tunani nace shi yasa naga malamai suna jin tsoronta da dalibai kuma shiyasa wani dalibi mai suna toofan yace lallai INSIYA kina da baiwar farin jini dan poja kowa tsoronta yake.







muhd-Abba~Gana




www.abbagana.pun.bz
Share:

INSIYA*****39&40

insiya.jpg

[4:15PM, 9/20/2015] my mtn: INSIYA 39



**********NA************


muhd-Abba~Gana


mun kasan ce ni da poja abokan juna dan har sai data kawo dakina da kwana ga shi Allah yaba mu farin jini daga malamai har dalibai duk suna son mu amma abin da yake bani haushi shine wannnan yarinyar fenty beauty kome yasa bata sona? dan taso ta rabani da poja Allah bai yiba shiyasa take ta kulla min makirci ina tsalla kewa.


muhd-Abba~Gana




www.abbagana.pun.bz
[4:15PM, 9/20/2015] my mtn: INSIYA 40



**********NA************



muhd-Abba~Gana




09039016969



gashi yau watana takwas da sati biyu a cikin makarantar ina zaune kan dadduma ina jan carbi (kamar mallam zalimu) dan na idar da sallah da yake poja ba musulma bace amma duk da haka bamu fasa abotarmu ba dan ina yi mata addu'a Allah ya karkato da hankalinta zuwa musulunchi ina zaune can sai ga poja ta taho da gudu ta rungumeni tana dariya da sauri na ce poja lafiya??? sai naji tana ce INSIYA saura wata daya a zabi sarauniyar kyau shine nake ta murna dan na san ke za'a bawa kuma naji mutane ma suna cewa


muhd-Abba~Gana



www.abbagana.pun.bz
Share:

INSIYA*****37&38

insiya.jpg

[4:15PM, 9/20/2015] my mtn: INSIYA 37



*********NA*************


muhd-Abba~Gana


tace kai insiya wane irin kuma ina da kyau? ai duk wanda yace ina da kyau a gabanki to makaryaci ne "to ke kuwa saboda me kika fadi haka? saboda zan iya rantsuwa cewa babu mai kyau anan makarn tan in ban da ke to ke har yaushe kika zo makarantar da zaki san da haka? abin da yasa nace miki haka insiya akwai wata yarinya a nan makarantar ana kiranta da suna fenty beauty an ce ita ce sarauniyar kyau a makarantan saboda kowace shekara ana yin wata gasa Za a ware ko wacce kasa sannan ace a cikin yan kasar nan su ware sarauniyar su wato wanda tafi kowa kyau a ciki idan su ware to sai a hada su,sannan a zabi wacce tafi kowa kyau a cikin su idan an zabe ta to za a yi mata kyaututuka masu yawa kuma ayi littafinta.



muhd-Abba~Gana


09039016969



www.abbagana.pun.bz
[4:15PM, 9/20/2015] my mtn: INSIYA 38



***********NA************



muhd-Abba~Gana



sai nace to ke kinga sarauniyar kike wanan maganar?
INSIYA kenan na gan ta mana kuma lokacin dana ganta banyi mamakin da ake bata sarauniya ba domin kyakkyawwan ce amma yanzu dana ganki sai na raina kyawun nata
sanodame poja kika raina kyaun nata?
saboda ita yar indiya ce ke kuma balarabiya ce duk da ban sani ba kin ga kuwa daga larabawa aka samo kyau sai indiya
nace ni yar nigeria ce
nan ta rike baki tace daman yan nigeria suna da kyau haka?
kai ni ban yarda ba idan kuma ba haka ba to kuna da jinsi da larabawa nace mata.eh
tace to na yarda da hakan
nan muka zauna muna hira har dare yayi ta koma dakin ta ni kuma nai wanka na kwanta.


muhd-Abba~Gana



www.abbagana.pun.bz
Share:

Saturday 19 September 2015

morning and evening Axkar

shyk-muktar.jpg

Remembrance In the morning and evening -
ﺍَٔﺻْﺒَﺤْﻨَﺎ ﻭَﺍَٔﺻْﺒَﺢَ ‏(ﺍَﻣْﺴَﻴْﻨَﺎ ﻭَﺍَﻣْﺲَ ‏) ﺍﻟْﻤُﻠْﻚُ ﻟﻠَّﻪِ ﻭَﺍﻟْﺤَﻤْﺪُ ﻟﻠَّﻪِ، ﻟَﺎ
ﺍِٕﻟَﻪَ ﺍِٕﻟَّّﺎ ﺍﻟﻠَّﻪُ ﻭَﺣَﺪْﻩُ ﻟَﺎ ﺷَﺮِﻳﻚَ ﻟَﻪُ، ﻟَﻪُ ﺍﻟْﻤُﻠْﻚُ ﻭَﻟَﻪُ ﺍﻟْﺤَﻤْﺪُ ﻭَﻫُﻮَ
ﻋَﻠَﻰ ﻛُﻞِّ ﺷَﻲْﺀٍ ﻗَﺪِﻳﺮٌ، ﺭَﺏِّ ﺍَٔﺳْﺎَٔﻟُﻚَ ﺧَﻴْﺮَ ﻣَﺎ ﻓِﻲ ﻫَﺬَﺍ ﺍﻟْﻴَﻮﻡِ
‏( ﺍﻟﻠَّﻴْﻠَﺔِ ‏) ﻭَﺧَﻴْﺮَ ﻣَﺎ ﺑَﻌْﺪَﻩُ، ﻭَﺍَٔﻋُﻮﺫُ ﺑِﻚَ ﻣِﻦْ ﺷَﺮِّ ﻣَﺎ ﻓِﻲ ﻫَﺬَﺍ
ﺍﻟْﻴَﻮﻡِ ‏(ﺍﻟﻠَّﻴْﻠَﺔِ ‏) ﻭَﺷَﺮِّ ﻣَﺎ ﺑَﻌْﺪَﻩُ، ﺭَﺏِّ ﺍَٔﻋُﻮﺫُ ﺑِﻚَ ﻣِﻦَ ﺍﻟْﻜَﺴَﻞِ،
ﻭَﺳُﻮﺀِ ﺍﻟْﻜِﺒَﺮِ، ﺭَﺏِّ ﺍَٔﻋُﻮﺫُ ﺑِﻚَ ﻣِﻦْ ﻋَﺬَﺍﺏٍ ﻓِﻲ ﺍﻟﻨَّﺎﺭِ ﻭَﻋَﺬَﺍﺏٍ
ﻓِﻲ ﺍﻟْﻘَﺒْﺮِ
We have entered the morning (evening) and with
it all dominion is Allah's. Praise is to Allah. None
has the right to be worshiped but Allah alone,
Who has no partner. To Allah belongs the
dominion, and to Him is the praise and He is Able
to do all things. My Lord, I ask You for the
goodness of this day and of the days that come
after it, and I seek refuge in You from the evil of
this day and of the days that come after it. My
Lord, I seek refuge in You from laziness and
helpless old age. My Lord, I seek refuge in You
from the punishment of Hell-fire, and from the
punishment of the grave. (Recite in the bracket in
the evening.)
Share:

Friday 18 September 2015

JAN-KUNNEH

pict0166-1-1.jpg

JAN-KUNNE ZUWAGA KOWA NA
GIDANNAN......
NIFA GASKIYA NAFARA GAJIYA DA ABINDA
KUKE
YIMIN A WANNAN GIDAN
** DA AZUMI BABU WANDA YA KAWOMIN
KAYAN
SHAN RUWA
** LOKACIN KARAMAR SALLAH YAZO NANMA
AKA RASA WANDA ZAI YIMIN DINKI
** SANNAN GASHI LOKACIN HAJJI YAZO
NAMMA
KUN KASA HADAMIN KUDIN TAFIYA SAUKE
FARALI
** AMMA BARI NA ZUBA MUKU IDO NAGANI
ZUWA BABBAR SALLAH KO ZAKU KAWOMIN
RAGO
EHE.....NADAI...INAKAN JIRA
Share:

INSIYA*****36

insiya.jpg

INSIYA 36



**********NA*************



muhd-Abba~Gana



kamar yadda dai dakina na gidan hajiya amira yake to haka wannan ma ya ke sai kuma kwabar litattafai nan na tashi zan shiga bandaki inyi wanka,sai na ji an turo kofar dakin da sauri na juya in ga ko waye.wata budurwa ce ta shigo dauke da littafi a hanninta kana ganin ta kasan baturiya ce ta shigo cikin murmushi ni ma na mayar mata da nawa murmushin tana zuwa kusa da ni sai tace barka da zuwa wannan makarantan mai albarka na amsa mata da yauwa barka dai sai kuma tace zan so ace kina sona da kawa domin ni makociyarki ce kuma nima yau kwana na uku a makaran tar na ce mata ashe kema bakuwa ce?? tace eh kuma sunana poja ke kuma yaya sunanki?? nace sunana INSIYA tace kai amma sunan nan yana da dadi kamar yadda kike da kyau!!



muhd-Abba~Gana



bwww.abbagana.pun.bz
Share:

SAURAN BIYU

garin-ciki.jpg

Anyi wasu barayin
lemu su biyu. wata rana sunje
kasuwa sun satolemu sai sukaje
makabarta zasu raba suna cikin
rabawa sai ga wani yazo zaisha
ganye sai yaji ana cewa kai ga
naka nima ga nawa daga jin haka
ai sai gogan naka ya ruga a guje
yaje gun liman yanazuwa yasami
yace "ga mala'iku chan a
makabarta suna rabon yan wuta
da yan aljanna". nan take sailiman
yace muje in gani. To dama
lokacin da barayin zasu shiga sun
yadda lemu guda biyu da liman
sukazo sai liman yaji ana chewa
kai ga naka nima ga nawa to lemo
ya kare saura guda biyu a waje
sai sukaji basayin nan sunce a
kwai biyu a waje kai daya ni
daya . . Ai koda gogan naka liman
yaji haka sai yafita a guje yace
wallahi sune wallahi sune
Share:

MUNGAMA SALLAH ASHE LIMAN YA MANTA BASHI DA TSARKI.

clean.jpg

MUNGAMA SALLAH ASHE LIMAN YA MANTA
BASHI DA TSARKI.
Assalam Malam mune mukayi sallah muna
idarwa sai liman yace ya manta yayi fitsari baiyi
tsarki ba.
Shin zamu maida wata sallah ne kokuwa ta
limance kadai ta6aci, tunda mu da tsarkinmu ko
har tasama tayi daidai ???
AMSA:
=====
DA SUNAN ALLAH MAI RAHMA MAIJIN QAI.
To dan uwa sallar liman ta6aci, kuma dole ya
sake.
Amma ku sallarku ta inganta, a zancen mafi
yawan malamai.
Saboda dalilai kamar haka:
1. An rawaito daga Umar- Allah ya yarda da shi
cewa:
Yataba yiwa mutane limancin sallar asuba, bayan
angama sallah, sai yaga maniyyin mafarki a jikin
tufansa, sai yasake sallah, amma mamun basu
sake ba.
2. Sayyidina Aliyu yana cewa:
"Idan mai janaba yayiwa mutane limanci, zan
umarce shi yayi wanka, yasake sallah, amma
bazan ce da mamun su sake sallah ba.
3. Abdullahi dan Umar - Allah ya yarda dashi -
yata6a yiwa mutane sallar asuba, sai yatuna
bashida alwala, sai yasake amma mamu basu
sake ba.
Abin daya gabata aikin sahabbai ne, aikin sahabi
hujja ne, in ba'a samu wani sahabin yasaba masa
ba.
Domin neman Qarin bayani duba: Almugni 1\419.
Allah shine mafi sani.
Share:

INSIYA********35

insiya.jpg

INSIYA 35




*********NA************


muhd-Abba~Gana


duk wannan maganar da nake yin ta a zuciyata nake yinta dan na san baya jina kuma idan ma yana jina ma baya jin hausa sai turanci nan ya kaini wata makekiyar makaranta sannan yai fakin yace min ki biyo ni nan na fito na kama bin bayansa muka shiga wani makeken office wani mutum ne akan kujera kana ganinsa ka san bature ne sai naji mutumin da muka taho da shi yace sir ga tannan na daukota sai yace na gode nan ya fada min wasu yan maganganu sannan ya sa akai ni wani daki a hostel din dalibai nan na shiga na zauna kan kujera dan dakin yna dauke da gado da kwaba da kayan kallo sai kujera guda biyu sai bandaki.


muhd-Abba~Gana



www.abbagana.pun.bz
Share:

Wednesday 16 September 2015

ABUBUWA GUDA UKU KADA KA RISKESU HAR SAI KAYI TAMBAYA AKAN SU

baana.jpg

ABUBUWA GUDA UKU KADA KA RISKESU HAR SAI
KAYI TAMBAYA AKANSU.
1- IBADA
2- MATA
3- AIKI.
Abubuwa Uku Baka Samun Sakat Har Sai Sun
Rabu Dakai
1- WAS-WASI
2- BASHI
3- MUGUN ABOKI.
Abubuwa Uku Da Baikamata A Jinkirta Su Ba.
1- WALIMA
2- TA'AZIYYA
3- SALLAR MAGARIBA.
Abubuwa Uku Allah Ka Tsaare Mu Dasu.
1- DAN HARAM wato dan cikin (Shege).
2- MAI YANKE ZUMUNTA
3- CIN DUKIYAR MARAYU.
Mutane Uku Karka Kuskura
Kayi Abota Dasu
1- WAWA
2- MAI KARANCIN HIMMA WAJEN IBADA.
3- MAI KARANCIN MUTUNCI.
Mutum Uku Kada Ka Saurari
Maganar Su.
1- MAKARYACI
2- MAGULMACI
3-MAI BAYAR DA SHAIDAR ZURR.
Mutum Uku Kar Kayi Abota Dasu
1- MAI HASSADA
2- MAI SA'IDO
3- MAI FUSHI DA MAHAIFANSA.
ALLAH YASA MU DACE KA DATAR DAMU GA
RAHAMARKA.
Wanda yakeda nasa abubuwa 3 shima zai iya
rubutawa saboda tunatar da yan uwa.
Share:

TANTANIN BUDURCIN YA MACE

shyk-muktar.jpg

TANTANIN BUDURCI a jikin mace, wata hikimace
ta Allah (s.w.t) a fili karara, domin kuwa ya sanya
wannan tantani ya zamo wani matoshi, ko mataki
da zai hana bazuwar jima'i barkatai ba tare da
tsari ba, wanda hakan daga karshe ka iya wargaza
rayuwar al'umma.
A kasashen turawan yamma wannan tantani ya
rasa darajarsa, saboda yadda ake ta keta masa
haddi, yakai ga cewa bashida wata kima a yanzu,
amma mu anan kasashen Hausa har yanzu
wannan abu yana nan da sauran kimarsa, domin
kuwa a wasu yan lokuta idan ango ya sadu da
amaryarsa, sai yaga cewa ba budurwa bace,
wannan yakan sa ya saketa ko kuma mutuncinta
ya zube a idanunsa.
MU HADU A DARASI NA GABA DON
JIN KALOLIN TANTANIN BUDURCI.
Share:

Tallata Kayanka

Guide Tricks Blog

Be With Me Technology

Popular Posts

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Blog Archive