shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wanda aka fi sani da hausa novel wanda ni Muhammad abba gana nake rubutawa dan wayar tare da fadakarwa ga mutane a yanayin da muke ciki.

Friday 18 September 2015

SAURAN BIYU

garin-ciki.jpg

Anyi wasu barayin
lemu su biyu. wata rana sunje
kasuwa sun satolemu sai sukaje
makabarta zasu raba suna cikin
rabawa sai ga wani yazo zaisha
ganye sai yaji ana cewa kai ga
naka nima ga nawa daga jin haka
ai sai gogan naka ya ruga a guje
yaje gun liman yanazuwa yasami
yace "ga mala'iku chan a
makabarta suna rabon yan wuta
da yan aljanna". nan take sailiman
yace muje in gani. To dama
lokacin da barayin zasu shiga sun
yadda lemu guda biyu da liman
sukazo sai liman yaji ana chewa
kai ga naka nima ga nawa to lemo
ya kare saura guda biyu a waje
sai sukaji basayin nan sunce a
kwai biyu a waje kai daya ni
daya . . Ai koda gogan naka liman
yaji haka sai yafita a guje yace
wallahi sune wallahi sune
Share:

0 comments:

Post a Comment

pls drop down your comment......
dan Allah ku ajiye comment.

Tallata Kayanka

Guide Tricks Blog

Be With Me Technology

Popular Posts

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Blog Archive