shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wanda aka fi sani da hausa novel wanda ni Muhammad abba gana nake rubutawa dan wayar tare da fadakarwa ga mutane a yanayin da muke ciki.

Wednesday 9 September 2015

KARIN BURST(Nono)

1419284120574suitme.jpg

Gawannan hadin yana karawa mace girman nono
kuma baya faduwa koda tana shayarwa, zaki samu
FARAR SHINKAFA, GARIN ALKAMA, GARIN
HABBATU
SAUDA, GARIN AYABA (PLANTAIN), GYADA MAI
MALFA DA MAI ZABO, AYA, ZUMA, MADARA, zaki
shanya plantain ta bushe saiki hadata da garin
alkama da garin shinkafa saiki hada aya da gyada
ki
markade a tace ruwan, saiki dora akan wuta a
zuba
garikan da anka ambata sama sanan a zuba
madara
ta gari da zuma saiki dama yayi kauri ki rinka sha
Share:

0 comments:

Post a Comment

pls drop down your comment......
dan Allah ku ajiye comment.

Tallata Kayanka

Guide Tricks Blog

Be With Me Technology

Popular Posts

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Blog Archive