shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wanda aka fi sani da hausa novel wanda ni Muhammad abba gana nake rubutawa dan wayar tare da fadakarwa ga mutane a yanayin da muke ciki.

Saturday 31 October 2015

AL'AMARIN~ZUCI 21----------------25

al-a-marin-zuci.jpg

[10:21PM, 10/5/2015] Billygiro: AL-AMARIN ZUCINa Bilky giro

21 Jawota yayi, ya rungumeta yana dan bubbuga bayanta,alamar rarrashi,har saida ya tabbatar ta sauko sannan ya sake tambayar ta,nan take cemishi daddy yace inzo ka kaini wurin shan ice cream.


Har yanzu shan ice cream na nan baki daina ba ko? ya dan lakuci hancinta yana murmushi ita ma haka, sannan yace "jeki shiryo ki zo mu tafi.


Suna hanyar su ta dawowa ne take tambayar sa"yaya ni meyasa ba'a bari ina driving da kaina? kibari idan kika gama secondry school sai ki fara driving da kanki kinji,to yayana ai nakusa, domin cikin wannan watan zamu kammala.

To Allah ya kaimu,Amin,
yaya yaushe zaka koma ne? sai bayan wata daya' amma kamar yayi yawa,a yadda kasa ba zuwa, eh haka ne ina son in huta da yawa ne...right! ni kuma sai in ganka da yawa kenan shiyasa nake kara jin sonki a cikin zuciyata mimi har nake tunanin bazan iya rayuwa bake ba...nima haka yayana i love you so much more


Written by Bilkeesu giro
[10:21PM, 10/5/2015] Billygiro: AL-AMARIN ZUCINa Bilky giro
22 Mimi!!tashi baccin ya isa haka kinsan yau ranar family meeting ne,ina so mu karasa aikin mu cikin lokaci,to mommy.

Dayake duk za'ayi family meeting kowa da kalar abincin da zai kai, bayan angama meeting kowa shi zai dibi abincin son ransa, suna masu ci cikin zumunci da yarda da kuma aminci.

Kowa ya hallara a babban falo, Alhaji Hassan shi ne ya bude taro da addu'a,Alhaji ne, ya tashi yana cewa "dama yau rana ce wacce muke tattaunawa akan abubuwa da dama ciki harda warware matsalolin mu da suka shafi wannan family, sai dai yau Alhamdlillahi babu matsala ko daya inshaAllah fa ce alheri da na zo muku dashi.

Alherin shi ne za'a sa ranar daurin auren Mimi da faruk,wadan da dama kowa yasan suna son juna sosai da sosai.
Duk da haka nasan zaku yi mamaki sosai saboda ba wanda ya kawo auren su kusa,nima a daren jiya nayi wannan tunani ya kamata a yi auren nan kafin faruk ya tafi tunda Mimi ce yake jira kuma ta kare karatun ta, na secondry, in yaso idan mijin ta ya amince ta ci gaba da karatu, sai taci gaba.

Gaba ki daya falon yayi tsit kowa na saka abu a cikin zuciyar sa kuma da alama abin yayi matukar yi musu dadi,akasin faruk wanda tun lokacin da aka fara zancen zufa ke karyo masa har yanzu.

Ko meye dalili oho,muje zuwa........


Written by Bilkeesu giro
[10:21PM, 10/5/2015] Billygiro: AL-AMARIN ZUCI lNa Bilky giro
23Ina fatan wannan hukunci da na yanke yayi?gaba dai falon ya dauka sai cewa suke"yayi gsky hakan yayi daidai Allah ya tabbatar da alheri.Amin
Ko akwai mai magana a cikin masoyan?cewar Alhj hassan.Eh Abba, faruk ne ya furta hakan tare da mikewa tsaye,fadi maganar ka muna jinka.

Don Allah famly kuyi hakuri da abinda zai fito bakina musamman ma Alhj da Mimi nasan zaku fi kowa jin haushi da kuma mamaki akan abin da zan fada.

Alhj inaso ayi hkr a janye aure na da Mimi....saboda me! alhaj hassan ne cikin kakkausar murya yake magana, faruk kana da hankali kuwa?meye dalilinka.....Abba wlh bana son Mimi.....INNaLILLAHI WA INNA ILAIHI RAJI'UN falon ne ya dauka da hakan sai da kowa ya mike saboda tsananin mamaki akasin mimi wacce ko mikewa ta kasayi tana nan zaune kamar gunki,idanunta na kan faruk ko kiftawa basayi
saboda tsananin mamaki.

Written by Bilkeesu giro
[10:22PM, 10/5/2015] Billygiro: AL-AMARIN ZUCI iNa Bilky giro
24Tas!!Tas!!Tas!!kake ji Abba ya wanke faruk da mari uku masu kyau cikin tsananin bacin rai...ka ga kyale shi haka, faruk fada muna dalilinka na cewa baka son Mimi,alhj nima haka na sami kaina da bana son Mimi a cikin 'yan kwanakinan nayi duk yadda zanyi in maida son yaki amma wlh ina son Mimi abaya shiyasa banaso ayi auren nan nasan wahala kawai zatayi.....Hauka! to bari kaji in gaya maka aure ba makawa sai anyi in yaso ka kasheta, dan rainin hankili..a'a alhj hassan cewar abban Mimi, baza ayi haka ba tunda baya so shikenan....wlh ba makawa auren nan sai anyishi kuma cikin satin nan inshaAllah.

Kuma ka bace ka bamu wuri,koda abba ya juyo ya ga Mimi zaune shar hawaye na zuba a idonta,kuma har yanzu idanun ta na kan faruk ...Mimi !mimi! Abba ne ke jijjiga ta,ko motsi taki, fa ce hannuta da ta nuna faruk dashi, amma sai ta kasa furta komai ganin sukayi ta zube kasa sumammiya innalillahi wa inna ilaihi raji'un kowa yayi kanta sai yayyafa mata ruwa ake, da kyar suka samu ta farfado aka wuce da ita cikin gida.

Faruk sai kuka yake sosai akan rashin fahimtar sa da ba'ayi ba.Hafiz yaja shi zuwa dakinsa.

Hafiz wlh na kasa gane wannan al'amari da zuciya ta tazo min dashi...... sai kuma wani irin kuka ya kwace masa.

Written by Bilkeesu giro
[10:22PM, 10/5/2015] Billygiro: AL-AMARIN ZUCINa Bilky gir
25Hafiz nasan yanzu Mimi zata yi tunanin na cuceta....to kai meyasa baka bar abin a ranka ba watakil ko son zai dawo bayan anyi aure, hafiz bana tunanin haka,kuma bana so kyautawa ta da Mimi ya dawo rashin kyautatawa, domin idan na aureta a cikin rashin sonnan bansan mai zai faru ba,ban taba tunani cewa soyayya ta da Mimi zata dawo hakaba,faruk addu'a ya kamata kayi domin wannan al'amari na zuciyar ka yana da ban tsoro da al'ajabi.

Mommy, yaya ya cuceni, yayi min ilar da har in mutu bazan mantaba,me nayi maka da zaka min haka.. ashe da gaske ne cewar zainab namiji ba dan goyo bane,mommy yaya yasa na tsani maza a duniya, Allah ya...kul!! kar ki kuskura ki kara tunanin furta wanna mummunar Kalmar....wayyo Allah mommy na yazan da raina.... wani irin kuka ya kwace mata mai tsanani.

Kiyi hakuri Mimi dama haka rayuwa take soyayya na zama ki,haka kuma ki kan koma so kiyi hkr kinji, ki rungumi kaddara,tajawota jikinta ta rungume, tana mai kara rarrashin ta.

Faruk baka kyauta wa family din nan ba,faruk me ya hada ka da mimi da har zakayi wannan furucin da ba Mimi kadai taji zafinsa ba.

Umma wlh mimi bata min komai ba kawai haka naji a zuciyata bana sonta.....da kin kyale dan iskan yaron nan marar mutunci, wanda hankalinsa kadai ake gani amma baya dashi...a'a Alhj kada zafin zuciya ya debeka kayi wa yaron nan baki.

Written by Bilkeesu giro
Share:

AL'AMARIN ZUCI 16--------20

al-a-marin-zuci.jpg

[4:46PM, 10/3/2015] Billygiro: A-AMARIN ZUCINa Bilky giro

16Yaya Hafiz dama kasan yaya ya dawo?a'a nima yanzu na ganshi...Mimi kenan kamar yadda kika ganni bazata shima haka ya ganni.

Amma yaya shine kaki karasowa kayi fakin nesa damu, to ai kin hango ni duk da nesa nake daku....yaya....Mimi yakoyi yanayin yanda tayi magana ne, a shagwabe ,su dukansu sai da abin yabasu dariya,
Mimi sai faman kallon sa take yayi kyau,ya kara haske dagani yana cikin koshin lapiya.

Meye tambayar ki mimina?yaya meya sa kadawo tun lokacin dawo war ka bai yiba?kece Mimi.....ni kuma...daga kansa yayi alamar eh,to ai kace min nayi hakuri,haka ne.

Mimi nakasa jurewa ne, ace kin nemi alfarma ban miki ba,Mimi a duk duniya bani da wani buri sama da inga na faranta miki,Mimi fata na a kullum ki kasansce cikin farin ciki da walwala babu wata damuwa a tattare da ke.
na gode yaya na gode kwarai da kulawar ka a gare ni Allah kuma yasaka ma da Aljannat fiddausi,ameen Mimi Allah yasa mu dukan mu mukasance a cikinta.
su dukansu suka amsa da Ameen.


Written by Bilkeesu giro

[4:54PM, 10/3/2015] Billygiro: AL-AMRIN ZUCINa Bilky giro

1l7Bayan sun dawo ne,Mimi tayi wanka tayi kyau sosai kamar ba indiya,sanye take da riga da siket English wear ta yafa wani karamin gyale Kalar kayan,tana saukowa ne zuwa falo,anan ta sami mommy zaune.


Mommy nah,ashe yaya faruk ya fita,to zai zauna ne yayi ta jiranki har sai kinfito,yadai ce ki same shi a dakin sa,to mommy bari naje.


Kwance yake yana sauke gajiyar tafiya daga shi sai singlet da shortniker,bacci yanason ya dan dauke shi.
Sallamar Mimi yaji,Mimi ina zuwa, sai da yasaka jallabiyar sa,sannan ya bude daki, tsaye yayi yana kallonta ba tare da ya bata hanya ta wuce ba.


Kwata,kwata ta canza masa domin wani irin kyau yaga ta kara, sai murmushi take dimple dinta na lutsawa...my Mimi tsokanan ya isa haka,wannan murmushin ai sai in manta hanyar gidanmu...aah yaya,to ai a cikin gidan naku kake,kaga baza ka manta ba.

Yaya, aka ce kace insameka,dama abinci naso kikawo min amma har naci,sai dai barci da nake sonyi,ok yayi bari naje wurin kaka musha fira kenan,ayi barci lafiya,ok bye my Mimi.
Ta tafi shiko yashiga dakinsa.

Written by Bilkeesu giro

[4:54PM, 10/3/2015] Billygiro: AL-AMARIN ZUCINa Bilky giro

18kakaaaa!!!....gani a bayan ki yau baza ki tsorata ni ba,ai ba tsorata ki zanyiba,nayi ta sallama ne baki amsa ba shine nakira da karfi ko zaki ji.


Kaka ina Alhaji yayi wai, bacci yake,watakilma kin tashe shi da wannan kuwar taki,kaka ai gara ma ya tashi ya ga amaryashi sabon jini,takarasa maganar ne tare da shiga daki.


Alhajina ashe ka tashi da barcin...an wuni lafiya,lafiya Kalau mimi,ina abokin ki,barci yake,koda yake bai jima da shigowa ba.cewar Alhaji.


Shi ne ni kika zo kika tayarnmin da miji amma shi kin barshi yana bacci?eh kaka, shi dan hutu ne....ai kuwa shima yanzu zanje in tashe shi tana magana ne tare da dauko maya finta.

Koda Mimi taga dagaske take ta rirrike kaka tana cewa kaka don Allah yi hakuri Allah ya gaji dayawa,cikin marai rai cewa take magana.
to zaki sake tada min maigida? a'a amma ai kinsan nima matar sa ce,...kamar yadda shima din faruk mijina ne ba,kaka kenan nikadai ce matarsa bana zama da kishiya......

Written. By Bilkeesu giro

[4:54PM, 10/3/2015] Billygiro: AL-AMARIN ZUCINa Bilky giro

19Domin tuni na sa yayana ya miki saki ukku....ayya ai ni bana sakuwa....Sallamar Hafiz da Ali ce ta katse musu fira,kuma da alama Hafiz ya ji abinda suke cewa sbd yanayin fuskarsa yanuna.
Kaka ce ta amsa sallamar,bayan sun gaisa ne Mimi ke tambayar Ali, "yaya Ali ina takwarata,ina fatan lafiya kalau take,lafiya lau, tace ma a gaida ke,ina amsawa,shi yaya Hafiz yaki gaya muna wacece antinmu...hmm Mimi kenan kena ke so amma a cikin rashin sani na fada sonki domin dana san faruk ke sonki da bazan fara ba,sai dai saukin abin ban furta miki ba....yaya yadai naga ka zurfafa, tunanin me kake,ba komai Mimi.

Kaka ni zan tafi,to a gaida mutan gida,za suji inshaAllah.

Daddy inaso inje shan ice cream na dade ban je ba,Mimi ni bana iya yawon nan yau ki je faruk ya kaiki...shan zakin ne yata shi ko...mommy pls ki banni inje,ai baxan hana kiba jeki tunda daddyn ki, yace kije...thank u my mom tayi mata kiss a kumatu ta fita a guje.

Da isar ta,ta banki kofar dakin bako sallama.

Written by Bilkeesu giro

[4:55PM, 10/3/2015] Billygiro: AL-AMARIN ZUCINa Bilky giro
20Ya fito daga wanka kenan yaji an banki kofar dakinsa bako sallama,dagowar da zai yi yaga waye, sukayi ido hudu da Mimi.
Da sauri ta dauke idanunnta akansa domin bata saba ganin sa,a haka ba.
Dagashi sai towel ga gashin kirjin sa duk ya kwanta luf ,luf dashi,gabanta sai dukan uku,uku yake domin tasan yau fada ne rabonta.

Wai ke Mimi! yaushe ne zaki yi hankali ki daina gudu!da har zaki shigo min daki ba sallama!bayan kinsan ba abinda na tsana irin a shigo min daki ba sallama,sai kace dakin arna,get out of my room!stupid girl kawai.

Gabaki daya ta rasa natsuwar ta,da kyar ta samu ta iya cewa "yaya am so sorry pleasedajin maganar ta yasan kuka take,nan take yaji bai kyauta ba.

Mimi kuka kikeyi?yi hakuri raina ne ya baci da yawa,gaya min me ke tafe dake, tayi shiru ba amsa,
yaxo dab da ita Mimi magana fa nake miki,am sorry fadamin mekike so, dama....
ta sakeyin shiru hawaye na zuba a idanunta domin ta tsani fada a rayuwar ta har gara ma a daketa da ayima ta fada.

Written by Bilky giro
Share:

AL'AMARIN ZUCI 6---15

al-a-marin-zuci.jpg

[11:14PM, 10/1/2015] Billygiro: AL-AMARIN ZUCI Na Bilky giro

11Amma akwai ki da abin dariya mimi,kinga yadda kika Fuske...ya baxan fuske ba kina min zance marar dadin ji, wanda ko a mafarki bana so haka ta faru.....da wasa nake miki fah,ya zanyi wanann tunanin nace yayan ki bazai aure ki ba, wannan soyayya haka...ni dai zancen ya isa haka,ko abin motsa baki ban kawo miki ba,duk kin bi kin birkita min lissafi,afwan cewar Zainab.


Momy ce zaune a falo Mimi kwance a saman kafafunta tana game a waya,nikuwa Mimi yaushe zaku fara waec da neco?a wannan watan mommy...amma baki da abinyi sai danne,dannen waya,ai Mommy duk dare kafin nayi barci sai nayi karatu,haba mommy na, ai kinsan bana wasa da karatu,haka kam amma ki kara dagewa kinji,inshaAllah mommy.

Abba!wai wa zai kaini school yau,kasan fa jarabawa ce damu bana so nayi latti,yayanki zai kaiki,wanne daga cikinsu?Hafiz kuma a kullum shi xai rika kaiki..Abba why?shi ya zabi haka,hmm lai ma yaya Hafiz yayi hakanne don yana tunanin zan soshi,to meye abin yi
tadan yi shiru kadan kafin ta samo amsa...yes hakan zanyi yayi dai dai.
...Tana magana ne a cikin zuciya.
Kome zata yi oho,muje zuwa....


Written by Bilkeesu giro

[11:14PM, 10/1/2015] Billygiro: AL-AMARIN ZUCINa Bilky giro

12Tafe suke ba mai magana a cikinsu.

Hafiz ya katse shirun,yadai Mimi shirun fah,ina dan revising ne shi ne kaji shirun yayi yawa...ok yayi Allah ya taimaka,ameen yaya shima murmushi yayi yaci gaba da driving dinsu.

Haka suke kullum basu cika wani surutu ba soboda revising dinda take yi,kuma tayi hakanne domin kar ya takura ta,amma shi abun yana dan damunsa sai dai yabar abun ne a zuciyar batare da ta fahimci hakan ba.

Kamar kullum yau ma zai kai ta school yake tambayar ta.
Mimi meyasa kullum bita kike kamar wacce bata karantu ba
,bayan nasan ba haka kike ba, da kinyi karatu zaki fahimta, basai kin sake ba,amma yanxu kullum sai kinyi bita...uhm ..eh.. am ina so ne in kara fahimta.

Yanayin maganar ta ya gane cewa da gangan take bita kullum,kaddai ace yarinyar nan bata sona shiyasa take min haka..a'a dama haka take bata cika son damuwa ba idan za'a je school,
dayan bangaren zuciyarsa ne ke bashi amsa.

Zee!!..ya akayi,mimi mutumen ki ya fara gano ni...kamar ya ya Mimi? kinsan nace miki kullum revising nake a mota har mu iso,to ya fahimci yi ne kawai nake don kar ya ta kurani,gaya miki yayi?

Written by Bilkeesu giro

[11:19PM, 10/1/2015] Billygiro: AL-AMARIN ZUCINa Bilky giro

13A'a yanayin fuskar sa ne ya bani amsa...nikuwa Mimi me zai hana ki fito fili ki fada mashi cewa faruk ke sonki,na tabbata idan yaji zai hakura.

Kinsan bai riga da yace yana sona ba....amma ai duk wanda yaga yanda yake baki kulawa yasan akwai so mai tsanani,gsky ni kaina tausayi yake bani ranar da zai furta min ince a'a,ina jin nauyi sosai a matsayin sa na yayana.

Kinga kawata ga shawara,yaushe ne yaya faruk zai dawo?kesan daga shekara sai shekara yake kawo muna ziyara saboda yanayin aikinsa,inaga yayi wata 7 da kawo muna last ziyara,kenan saura wata biyar kafin yazo....tab amma da saura dai kika ce,kuma kinsan kafin wannan lokaci zai iya furta miki,
abinda nayi tunani ki matsa ma yayanki akan yadawo kina son ganinsa,na tabbata a yanda yake sonki zai dawo..zee kinsan ban cika son matsa mishi ba...kinkuwa san dalilin haka,sai kin fada.

Ba makawa yanayin yadda kuke gudanar da soyayyar ku da yaya faruk, idan Hafiz ya gani zai fahimci Ku masoya ne, na gaske,kwarai kuwa zee shawarar tayi,kinga abu yazo cikin sauki.

Written byBilkeesu giro

[11:20PM, 10/1/2015] Billygiro: AL-AMARIN ZUCINa Bilky giro

14 Allah ya biyaki zainab,shiyasa nake sonki...Ameen Mimi.

Kwance take a daki ta na tunanin yadda zata bullowa yayanta faruk ba tare da ta, takura mishi ba....karar wayar ta ya katse mata tunani koda ta duba faruk ne wani sassayyan ajiyar zuciya tayi tare da murmushi kamar yana ganin ta.

Hello yayana,hy my mimi,ya exam, Alhamdulillah,ki na dai karatu sosai ko? eh yaya sosai.

Sai da suka dan taba fira take cewa "yaya ni gsky nayi missing dinka da yawa idan kai bakayi missing dina ba...haba! Mimi Allah nima nayi missing dinki, ai nakusa na dawo...to amma yaya har wata 5 fa,haka ne Mimi yau da gobe cikin ikon Allah sai kiga har lokaci yayi.

Amma kiyi hkr kinji Minima
to yayi yaya Allah ya kaimu lokacin ameen my Mimi shiyasa nake sonki kina saurin fahimta.

Haka suka cigaba da firar su ta masoya kamar ba zasu aje waya ba.

Written by Bilkeesu giro

[11:22PM, 10/1/2015] Billygiro: AL-AMARIN ZUCINa Bilky giro

15Mimice da Zainab a karkashin wata bishiya suna jiran azo a dauke su daga makaranta.

Hafiz ne tafe a cikin mota ya iso inda suke yayi fakin,mimice ta tashi tana cewa "yaya sannu da zuwa,yauwa...barka da wuni yauwa sannu zainab.
Yaya faroooook!!!! da gudu ta tafi ta fada jikinsa shima haka rungumeta yayi,yana cewa my Mimi!!!
Sai faman sauke numfashi take tare da janye jikinta.
Yaya da wani yace min ga ka can da sai nayi gardama kafin na juyo,sai Allah yasa nice na fara hango ka,
Mimi kenan wannan gudu haka baki ji ciwo ba dai ko?a'a yayana...ai ko naji ciwo bazai dame ni ba tunda gaka a gabana.....su Hafiz ne da Zainab suka karaso,Hafiz ya mika ma faruk hannu suka gaisa.

Ita ko Zainab sai cewa takeyi ai ke har kin bamu tsoro wlh.....yaya faruk sannu da zuwa yauwa Zainab ya exam mun gode Allah,to Allah ya bada sa'a, ameen.

Hafiz ashe har yanxu mimi bata san ta girma ba...Allah na sani yaya .. to meyasa kikayi gudu haka idan kika jiwa kanki ciwo fa ...ai kaine yaya kamin bazata,tana magana ne a cikin shagwaba, shi ko faruk sai kallonta yake yanayin yanda take shagwabar ta,yana birge shi.

Written by Bilkeesu giro
Share:

AL'AMARIN ZUCI 1-2-3-4 & 5

al-a-marin-zuci.jpg

[12:38PM, 9/30/2015] Billygiro: AL- AMARIN ZUCI
Na Bilky Giro
1Alhj hassan,Alhj Hussain,Alhj isma'il 'yaya ne ga Alhj usman mai nera, matar sa daya tak Hajiya Zeenatu ita ce uwar 'ya'yansa. Sun kasance suna zama ne a cikin garin zamfara.

Wannan family Kansu a hade yake, hakan ne ma yasa suke zama a gida daya sai dai kowa da nashi part
Saboda gidan babban gida ne sosai , iya haduwa gidan yahadu, kasancewar Alhj usman mai nera hamshakin mai kudi ne sosai gashi ya kasance shi mutum ne mai son jama'a da taimakon talakawa.

Haka ma duk 'ya'yansa ba bare a ciki, domin ko wannesu Allah ya hore masa dukiya,dukiya kuwa abinda ake kira dukiya domin duk wanda yaga family din yasan dala ta zauna ba sai an gaya masa ba.

Alhj Hassan shi ne babba matarsa Hjy Fatima 'ya'yansa biyu maza faruk da Hafiz.
Alhj husain shi ma matar sa daya Hjy zainab, sai dai har yanzu Allah bai basu Haifuwa ba.

Alhj isma'l matansa biyu Hjy saratu da Hjy khadija 'ya'yansa hudu duk maza,Hashim,yusuf,'ya'ya ga HjySaratu.
Salim,Ali 'ya'yan Hjy Khadija.

Zaman da suke zama ne mai hade da hadin kai da kwanciyar hankali ba'a cika jin kansu ba.
Written by Bilkeesu Giro
[12:38PM, 9/30/2015] Billygiro: AL-AMARIN ZUCINa Bilky giro
2faruk shi ne mai dan girma a cikin 'yayan,akalla yanzu yana shekara 9, yana primary 5 ne a yanxu.

Amma idan yana fitar da lafuzzan turanci,kamar a secondry yake,gashi kyakkyawa fari tas dashi ga natsuwa da hankali,shiga rai shi yasa a familyn duk anfi ji da shi.

Faruk ne zaune yana jiran fitowar momy (zainab )ummanshi ce ta aiko shi da dan wake yakawo mata.
Yauwa dana, kace mata na gode,ya mika mata kulan ya fita,tayi zaune domin taci, sai dai yajin yau ba yawa, kiranta a waya tayi maman faruk ya akayi yau yajin ba yawa.....naga alamar so kike ki cutar muna da baby shiya sa na fara rage yajin,ko dan kinga mijin baya nan ne...ai bai ko san da cikin nan ba....ke haba meyasa,kinsan indiya yaje,idan nagaya masa bazai ma bari yayi abinda yaje yi ba sabida tsananin murna,kinsan mun shekara goma da aure ba haifuwa,haka ne fah Allah ya bada masu albarka,amin,amin nagode.
Written by Bilkeesu giro
[12:38PM, 9/30/2015] Billygiro: AL-AMARIN ZUCINa Billy giro
3Yau ne Alhj Hussain (Daddy)zai dawo daga indiya,Momy sai shirshiryen tarbonsa ta ke,ta kammala abinci ta shirya tsaf tayi kyau sosai tana sanye da wani blue din material mai ratsin fulawa pink jiran isowar sa kawai take,da yake yace mata karfe 1:00pm zasu sauko gashi yanxu daya saura, tadan kishingida
Kafin ya iso.
A cikin barcinta da bai riga yayi nisa ba taji sallamar sa,da saurin ta tashi ta rungume shi,tamai sannu da zuwa,sai kallon ta yake yanda ta kara mishi kyau....yadai kallon fa, kinga yadda kika kara kyau,haske,cika, ko ni dana je indiya albarka...um um fah,Allah kuwa,kunnensa ya tara a bakin ta, gaya min meye sirrin,ni dai ba wani sirrin muje kaci abinci akwai lbr mai dadin ji,da gaske ?eh.
Ya gama cin abinci yayi wanka suna kwance suna firar ya bayan rabuwa...yauwa baki fada min lbrn ba,to rufe idonka na gayama, tooo....,wannan wane irin lbr ne haka da sai na rufe idona, kai dai nace ma ka rufe,to na rufe, Allah ya karbi addu'ar mu da muka dade munayi domin yanxu ina dauke da juna biyu .....da gaske!! Allah kuwa,tana magana ne a cikin jin kunya,rugumar ta yayi yana mata kiss ta ko ina,yayi sujjada yana mai cewa "Allah na gode ma da kasa zan ga kwai na a dunya,Allah ka bamu masu yawa masu albarka, kuma kasa muna da yawancin rai.
Written by Bilkeesu giro
[12:38PM, 9/30/2015] Billygiro: AL-AMARIN ZUCINa Bilky giro
4Amin mjina.....bari naje na gayama family wannàn abin farinciki....ai kowa ya sani,ya akayi su ka sani, domin na san ki da kunya baza ki iya fada ba ,zazzabi ne mai tsanani nayi kamar bazan yi rai ba,sai da muka je asibiti,bayan an dubani suka ce ina dauke da juna biyu,baka ga yanda family ke murna ba hardai Hajiya da Alhaji....to ni meyasa ba'a gayamin ba sai yanxu?

Saboda ina so ne na baka surprise,zaka fi farin ciki, kuma nasan idan na gayama baza ka bari ka, karasa
abinda kaje yi....Allah kuwa da ranar zan dawo ba shiri.

Haka rawu taci gaba domin yanzu momy haifuwa yau ko gobe.

Faruk ne da sallamar sa tare dan rissinawa ya gai da momy,ta amsa sallamar tare da amsa gausuwar.
Written by Bilkeesu giro
[12:38PM, 9/30/2015] Billygiro: AL-AMARIN ZUCINa Bilky giro
5 Halan dai anzo ayi magana ne da kanwar?eh mommy.
Da yake tun lokacin da cikin mommy ya fara girma kusan kullum sai ya zo ,wai magana su ke yi da kanwarshi ta cikin cikin,ni Billy giro abin har mamaki ya ke bani.

ya naga kamar ranka a bace faruk,wasu ne suka bata min rai a school wai baza ki haifa min kanwa ba sai dai Kane,ni kuma ai nasan Allah shi ne maiyi ......kuma a kullum nayi sallah sai na roki Allah ya bani kanwa...to kasan da haka kake bata ranka a banza faruk, ni ma kawai na tsinci kai na ne da ance kane zaki haifa min sai inji raina ya baci tunda kannaina duka maza ne ina so na sami kanwa.......haka ma wasu na can na neman da namji,basu samu ba....to Allah dai ya ba ka kanwa amin mommy.
Hanun sa ya dora a cikin momy,yana mai cewa.
"Kanwa ta wai sai yaushe xaki fito a daina mun gori,mu rika yawo tare'yan ajinmu su dai na minkurin kanwa,nima na rama...hmm kai dai kullum baka gajiya kana magana da abinda bai ko xo duniya ba.... lah kinga umma tana motsi ...duk abin nan da akeyi a idon daddy ne sai dai ba wanda ya ganshi,murmushi kawai ya keyi,ya jingina a bakin kofar.

Umma ce ta fara hango shi tsaye yana kallon su cike da sha'awa....a'a Alhj kai ne a tsaye sai faman kallon mu kake nida dana....danki mai kanwa
..ai inaganin idan baki haifi 'ya mace ba,bansan ya faruk zai yi ba.

Allah dai ya taimaka ki haifo macen,amin ya Allah.

Written by Bilkeesu giro





www.abbagana.pun.bz
Share:

KARIN NI'IMA GA MATA

bana.jpg

KARIN NI'IMA GA MATA.
Tabbas mace komai kyawunta idn bata da ni,imar
jiki to bata iya gamsar da mijinta, dole ayi mata
kishiya, to amman ni'imar mace ya dan ganta da
irin nau'in abincin datake ci.
Amman ma tsalar itace basa tuntubar masana
dan basu haske saidai kawai suyi ta sayan
magun gunan yan kasuwa wanda basa dadewa
jikinsu wasuma basa aiki.
Ga duk macen dakesan samun ni'ima a jikinta
tota liqewa wannan sinadarin.
Kuma ana hadin ne da dare idan sun jiku da safe
akesha.
1. Asamu kan kana (water milon) meyashi se a
fafe samanta da wuka ayi mata kofa.
2. Asamu kanumfari (Clave) a dakashi a zuba
acikin kan kanar.
3. Asamu dabino a nikashi a zuba a cikin
kankanar.
4. Kwakwa (coconut) kwallo daya a fasa ta a
zuba ruwan cikin kan kanar sannan kwakwar ma
a nika ta a zuba cikin kankanar.
Sai a rufe kankana saida safe sun jiku sai uwar
gida ta shanye ruwan tas sannan ta cinye
kankanar.
Zaki bawa kawarki labari.
Anaso mace ta yawaita wannan abun zatai kima
da martaba ga mai gidanta.
Kila ma megida ya baki kyautar jirgi saida safe
ayita rigima.
Wallahi Insha Allahu duk wacce tayi amfani da
wannan sinsadarin zata yaba kuma zata kara
yiwa Allah godiya.
Share:

SAMRA***70 {KARSHE}

samra.jpg


SAMRA 70Bayan shekara 10 hjya samra da alhji sadeeq arxiki yakara bunkasa domin yaransu 4 tare da yan biyu anees da anisa dakuma AISHA amma anakiranta da humaira sai kuma sani AMMA ana kiran shi da jnr....alkcn alhji sadeeq yaxama chief ov arm forces.....AND THEY LIVED HAPPILY EVER ........................
D END
I DEDICATE DIX NOVEL 2 MY HOMBLE GRP MENENE AURE GRP CHAT ND MY GREAT ADMIN AISHA muhammad(maman shakur)
mukaru da juna nd matan kwarai grp chat most expectially d grp admin nd my grt frnd humaida
Duniyar littafai
nd 2 ol dose hu luv nd care 4 me.....(wellwishers)
TOH masu krtu anan nakawo karshen littafin samra dafatan kunji dadin shi ...sai kubiyo ni xuwa littafina nagaba mai suna RIKIDAR KIYYAYYAH....
TAKU HAR KULLUM
HUMAIRAH.....anan nace ASSALAMU ALEIKUM waitin 4 ur comnt ....
Share:

SAMRA***66-67-68 & 69

samra.jpg

[10/30, 8:07 PM] Abba~Gana
SAMRA 66Nidai humairah danaga abun yafi karfin idona nafita da gudu daga bayin ina jiransu ....can sai gata tafito kayanta duk yajike shikuma ya daura towel....nan dai yagama shiri yakwanta yajawota yahadata da kirjinshi yaso romancin dinta....nan dai suka kashe fitilla ban samu ganin komai ba .....da safe bayan tahada musu break fast sun ci sai ga fatee da mijinta sunxo gaishe su ....bayan awanni kamar goma da xuwan fatee gdan sai ga sadeeq yadawo yacw har yanxun baki tafi ba tace ehm yace maxa hada kayanki kitafi gidan mijinki......bayan fatee tatafi samra tashiga kichen tayi girkin dare bayan sun ci sun koshi ne yace taje tayi wanka tasameshi a daki .....tana shiga dakinshi bayan tayi wanka yadago yakalleta yace bby jekiyi alwala muyi sallah mugodema ALLAH......



www.abbagana.pun.bz
[10/30, 8:07 PM] Abba~Gana
SAMRA 67

Sun idar yakama kanta yamata addua sannan yajawo ta jikinshi yace mata bby xaki iya bani hakkina dake kanki yau....tayi xaro xaro da ido yakalleta yace baxan miki da zafi ba kadan kawai xan miki .....tace toh abba muryan ta narawa ....haka yadauketa yasata akan gado yasoma sarrafata tun tana iya tuno wasu abbubuwan har dai tarasa wani duniya take....can taji xaa samata abu cikin hq dinta haba tafara abba kamin ahankali plx ...shiko alkcn bai masan wani duniyar yake ba....yasoma yasawa ahkli yaga baxai shigaba can yacire tausayi yasaka da karfi .....wani wawan ihu ne tasaka amma ina baima san tanayiba....sai daya wahalar da ita fiye da tunanin ni humairah.....tasha ihu kuka take tana kiran hjya alhji mummy ddy tahir fatee kowa sai data kira sunan shi amma ina baiji ba....tun tanayin ihun harta gaji ta soma sauke numfashi kawai....ALLAH Sarki samra yar abba koni humairah sai dana tausaya mata naji tsoron aure yakarun min acikin xuciya.........




www.abbagana.pun.bz
[10/30, 8:07 PM] Abba~Gana
SAMRA 68

Bayan yasami natsuwa yaga abun dayama bbyn shi ....wayyo dagudu yayi bayi yahada ruwan xafi yaxo ya dauketa yasakata aciki....yana sakata ta saki wani wawan ihu yaso ma lallashinta itako inbanda kuka babu abinda takeyi.....ahaka tagama gasa jikinta yamata wanka yakaita dakinta don dakinshi sai ya canxa bedsheet sbda jinin daya bata shi...wayyo koni humairah saidana tsorata danaga jinin....aranar haka yayita lallashinta har taci abinci yabata magani tasha takoma barci.....Bayan sati daya samra takara kyau bost dinta yakara cikowa amma tarame sbda wayan bukatarshi ....idan yana tare da bbyn shi baya gajiya da ita.....ahaka har samra tasami juna biyu....samra taga tarairaya gurin abbanta ....wata rana tana xaune apallow har karfe 9pm bai dawo ba can sai gashi taba ganin yashigo tafada jikinshi tana kukar shagwaba tana abba ina kaje ne yaxaunar da ita yamata bayani sannan yace bby......



www.abbagana.pun.bz
[10/30, 8:07 PM] Abba~Gana
SAMRA 69
Banaso kina kirana da abba gasky acanxa min suna tace toh xandunga cewa BESTIE...yayi dariya yace i luv dat name...yakaimata kiss...BAYAN WATA BAKWAI samra ta tashi da ciwon nakuda bayan ankaita assibity tahaifi yaronta da kyar gashi kato dashi kamar mamanshi sak can kuma tafara wani nishin cikin wani ikon ALLAH tahaifi yarta tubulbula kamar babanta....ranar suna yara suka ci sunan kakaninsu wato namijin sunan alhjin sadeeq sai macen sunan mummyn samra amma ana kiransu da anees da anisa.....



www.abbagana.pun.bz
Share:

Thursday 29 October 2015

SAMRA 61-62-63-64 & 65

samra.jpg

[10/28, 9:58 PM] Abba~Gana
SAMRA
61
Ahaka yace bby saka rigarki...tatashi tana mmkn haka....yace ta kwanta tayi barci.washegari bayan kowa ya hadu a pallow ne aka bude taro da addua sannan aka aka fito da hjya...samra naganinta ta rugo aguje taxo tana hjya ina kika shiga ...kafin hjya tabada amsa kande wato umma tashigo pallow dagudu tana ihu tana kuyi hkri ....can tace nine nan naraba hjya da yaranta....tana mgna tana xaxxaro ido...tanafadi haka tasoma kuka...




www.abbagana.pun.bz
[10/28, 10:01 PM] Abba~Gana
SAMRA
62Kowa yayi shuru ana sauraronta....can ta fara mgna tana cewa nice nan nashiga nafeeta naraba hjya da yaranta guda uku sbda alhji wato baban sadeeq yasamin ido lkcn da aka auroni shiyasa narabasu ......hjya tamanta tana da yara guda biyu wato baban alhji da kaninshi wanda yarike mummyn samra lkcn dana koreta a gda....tana gama mgna tafara kuka ....itam hjya wato mahaifiyyar ddyn samra da alhjin sadeeq da kannin shi wanda yarike mummyn samra....can alhjin sadeeq yayi gyaran murya yace ALLAH mun gode maka daka nuna mana ranar nan ......can kande tace dan ALLAH kuyafemin domin yanxun nasani idan namutu yanxun ALLAH baxai yafe munba....shiyasa naxo inroki gafaranku gafara.........




www.abbagana.pun.bz
[10/29, 8:30 AM] Abba~Gana
SAMRA 63
Daddyn samra ya daka mata tsawa yace ke shegiya tashi ki fita kibamu waje tafara kuka tana dada rokonsu.....alhjin sadeeq ne yayi gyaran murya yace aa ayafe mata tunda tariga tatuba....kowa yace yayafe mata sannan aka kulle taro da addua ....ahanyar komawa gda kande tasamu hatsari yaxama sanadiyarta....bayan kowa ya natsu ne a pallow alhji ya kalli samra da sadeeq yace tabbas gasky mamam adnance wato matar sadeeq tada cewa tabbas sadeeq yana da dangantaka tsakanib shi da samra ....sbda tasha kawo min kara cewa ita gasky bata yarda da sadeeq ba kila samra yar shice bayaso yafada ashe dai gasky ne kuna da dangantaka ....dandanan pallow ya kaurace da surutu kowa yana fadin albarkacin bakinsa akan kamanni samra da abban ta wato sadeeq......



www.abbagana.pun.bz
[10/29, 8:31 AM] Abba~Gana
SAMRA 64
Saida kowa yagama mgnar shi akayi shuru sannan hjya tsohuwa tace samra xo kaima sadeeq kabiyota suna xuwa kusa da ita ta rungumesu tare tanata samusu albarka tana cewa in SHAA ALLAHU nan da wata tara xanxo indauki jika na....yayi maxa ya amsa da ameen itako tasunkuyar da kanta shiko ya minsileta tayi maxa tadago yamata murmushi.....bayan taro ya watse kowa yakoma gdan shi suma su samra ankoma gda...duk tabi tagaji kawai tafada bayi tayi wanka tana cikin shiri ne yashigo dakin kawai tana ganinshi taje xata dauko hijabi yayi maxa tarike hijabin yajawota jikinshi......yace dauko kayanki kixo muje dakina ...



www.abbagana.pun.bz
[10/29, 8:35 AM] Abba~Gana
SAMRA 65Tace abba bara insa kayana yace aa bbyna kixo muje dakina dashi kisa....tafara xubo da kwalla amma bata bari yagani ba taje tadauko kayan tayi gaba shikuma yana biye da ita abaya suna shiga daki yajawo ta jikinshi ya rungumeta yadago fuskar ta ya manna bakinshi cikin nata yasoma bata hot kiss......can yace bby xokimun wanka ta kulle idon ta don kunya ...yayi dariya yawuce bayi ita kuma tayi maxa tasa kayanta can sai yakirata daga bayi yace xoki kawomin towel ....ta dauko towel tace gashi abba yace bude kimikomin tadan bude takawar da fuskan ta tamika mishi dayaxo amsa yajawo tare da hannun ta....kawai ganinta tayi acikin bayi gashi ko kaya bai sa ba nan danan ta kulle idonta da tafin hannunta yajawota jikin ..taji wani abu na tabata haba ai kawai sai tafafa kyarma.........





www.abbagana.pun.bz
Share:

Wednesday 28 October 2015

SAMRA 51-52-53-54-55-56-57-58-59 & 60

samra.jpg

[10/28, 9:17 PM] Abba~Gana
SAMRA 56

Bayan tagama hada kayan tashiga bayi ta kara watsa ruwa ....tana fitowa tayi light makeup tafeeto...tunda tafeeto yake binta da ido kamar zai cinye ta....ta xauna a kasa kusa da kafan shi tace abba nagama yace kk tashi muje..tayi gaba tana tafeeya can yakirata tadawo baya yace bby meyasa yanxun baki son zama kusa dani kamar da tayi shuru yace kunya na kikeji bby ta daga kanta kawai sama...yayi darya yajasu xuwa gdan suna shiga cikin gdan yayi gaba ita kuma tana biye dashi suka shiga pallow .....ya xauna akan kujera itakuma akasa ...hmmm



www.abbagana.pun.bz
[10/28, 9:21 PM] Abba~Gana
SAMRA 57

Yakalleta yayi murmushi kawai yace bby xa innuna miki dakin ki nikuma inwuce masallaci tace toh ....Bayan yadawo daga masallaci ya shigo dakinta ita kuma daidai lkcn tafeeto daga bayi kenan bata san mutum yana gun ba kawai sai taga mutum takulle idonta tana salati...shiko dayaga ta dan tsorata sai ya tashi ya matso kusa da ita tana bby abbankine fa dakyar tabude idonta....dayaga tasami natsuwa yace inta gama tasameshi adakin shi....daya gan she ix confused yace xo innuna miki dakin....yadan bude kofan ya mata pointin sannan ya tafee itakuma takoma taje tashirya......



www.abbagana.pun.bz
[10/28, 9:22 PM] Abba~Gana:
SAMRA 58

Bayan tagama naje sata shiga dakin shi....amma sai takasa can tayi sallama tashiga amma saita ga bakowa can saitaji karan ruwa abayi allamun mutum na wanka abayi...haka taxauna asamar gado ....bayan minti 10 da xamanta agurin sai gashi nan yafito daga bayi da boxers duk kunya yarufeta ....ya kalleta yayi murmushi aranshi yace yarinya xakiyi bayani ne......haka yagama duk abunda xayyi ma matso kusa da ita yace bby tunda na dawo bamu samu damar mgna ba ....tadaga kai yace oyya tel me wat appnd wen i was away frm home...tace abba kasan bana xama a gda only wen am on holiday......



www.abbagana.pun.bz
[10/28, 9:25 PM] Abba~Gana
SAMRA 59

yace so tel wen u were on holiday wat appnd....tace abba gasky anty nafee bata kyauta maka sbda alkcn idan tafeeta da daddare ko da safe bata dawowa sai the followin day nikan rasa inda take xuwa.....amma abunda tamin sai ALLAH ya mata ...abba kasan duk hutun daxamuyi idan nadawo gda bata bani abinci thrghr out har in tafi saidai ingirka ko inje gdan matar tahir haka dai yayi ta lallashinta ...tare da mata nasihohi sannan yajawo ta yace su kwanta...ya jawota kirjinshi alkcn duka jikinta yasoma rawa...can kawai yasaka bakinshi cikin nata ...sun kai olmost 30mint yana kissin dinta...



www.abbagana.pun.bz
[10/28, 9:27 PM] Abba~Gana
SAMRA 60

Can kawai yasoma gangarowa xuwa kasa.. daga nan kam sai kirjinta tana jin haka takwaci bakinta murya narawa tace abba kabari shiko bai ma bari tagama mgna ba kawai yakara cafko bakin yana tsotsa kamar yagan sweet.....nan fa yahau matse kirjinta yasona cire mata rigarta ...yayi nasarar cire mata rigarta yabarta kamar yanda uwarta ta haifeta sai daya gama mata kallo saf....shiko ajikin ta ba abunda yafi burgeta kamar kirjinta ....nan fa yasa baki yasoma suckin ......itako sai kuka takeyi.....can kawai wayar shi yasoma ringin yadauka yace alhji ina yini yace duk inda kuke gobe kuxo gda gobe ashe dai samra cousin sister dinka ce...nan wayar yafadi ahannun sadeeq sbda abunda yaji......
MASU KRTU XAN CIGBA XUWA GOBE DON JIN MEYE DANGARTAKAN TSAKANIN SAMRA DA SADEEQ......




www.abbagana.pun.bz
Share:

SAMRA 46-47-48-49 & 50

samra.jpg

[10/28, 8:47 PM] Abba~Gana: [10/28, 8:44 PM] Abba~Gana:
SAMRA 46Kowa sai kallon juna sukeyi can sadeeq yatashi dagudu yaje yadago bby.....kowa ma yataso dakyar aka samu damar ceto rayuwansu ......sai da duk suka farfado tukun mummy takalli samra tace samra ina kika shiga itama kusan haka samra ta tambayi mummy can suka fashe da kuka dukan su adaidai wannan lkcn ne wani abokin kanni alhji yashigo yana cewa lfy kowa yadago yakalleshi haba dandannan samra da mummy suka hada baki suka ce ddy....kowa sai kallon su yake da mamaki.....kunsan waye wannan mutumin..........



www.abbagana.pun.bz
[10/28, 8:46 PM] Abba~Gana:
SAMRA
47Daddyn samra ne yashigo kuma shine suka gani kawai xubewa yayi akasa yama kasa mgna itakuma samra xama tayi akan cinyar abban ta .......kawai tafashe da kuka ananne alhji ya yi gyaran murya kowa yadago yakalleshi yabude gurin da adua......sannan kowa yafara fadan albarkacin bakinshi bayan kowa yagama fadin abinda yafaru abaya.....Daddyn samra yayi masu alhji da kanni shi godeeya yasanar musu cewa kande daga baya taxo tahaukace kuma tafadee duk abunda yafaru .....sannan yace waye wancan samra tago taga da abbanta yake mgna .....alhji ne yace shine dana na farko kuma shine yarike samra tuntana karama harta girma.......



www.abbagana.pun.bz
[10/28, 8:46 PM] Abba~Gana
SAMRA 48

Daddyn samra yace toh shidai yagode sosai yace kuma yabarwa alhji samra hartayi aure sai dai inta samu hutu ta iya xuwa tagaida su ananne yan biyun mummy suka je suka rungume samra da daddyn su ......bayan haka akayi kulle taro da addua .....bayan ankai amarya dakinta ne daddyn samra yakira alhji da sadeeq gafe yace yabawa sadeeq auren yar sa har abada kuma xaiso ahada auren nasu da na fatee kanwar sadeeq ......ananne alhji yayima daddyn samra godeeya ......




www.abbagana.pun.bz
[10/28, 8:51 PM] Abba~Gana
SAMRA 49
Washegari daddy yadauki mummy da yan biyu suka koma gda ......suma su sadeeq aka koma gun aiki yanats murna shima alhji yasanar da hjya tanata murnar wannan hadin....amma sunki su sanar da samra sbda sunsan baxata ji dadi ba....har ita fatee baa sanar mata ba don sun san xata iya fada mata.....Bayan wata daya da sati biyu aka fara shirye shiryen biki itadai samra tanatama fatee darya wai xatayi aure .....amma abunda ke bata mmk shine duk abunda akama fatee itama sai anmata .......


www.abbagana.pun.bz




:
SAMRA 50Amma duk da haka bata kawo komai aranta ba....amma xuwa lkcn fatee tasani ....aranar daurin aure ne bayan mummyn samra ta iso rakirata daki tafada mata duk abunda ke faruwa ananne tasaki kuka kamar ranta xai fito......bayan andaura auren fatee da muktar sannan aka daura na samra da sadeeq......annane maroka suka fara ihu suna andaura auren fateema da muktar sannan na samra da......bata bari ankarisa ba tatoshe kunnenta domin har lkcn bata san waxata aura ba kuma batason tasani........bayan taga gdan yadanyi sarari ne tadauki takalminta tatafee sbon gdan da abban ta yagina kusa da gda.....tahir ne yafara hango ta yace gafa amarya nan xuwa haba dan danan yaje yatarota tasakin mai kuka...........



www.abbagana.pun.bz
Share:

SAMRA***41-42-43-44 & 45

samra.jpg

[10/28, 8:42 AM] Abba~Gana:
SAMRA 41

Washegari duk suka tattara sukayi hanyar kano harda alhji sumaila da gateman din gdan sadeeq......An taru a pallow nakasa harda iyayen nafeesat.....Anbude taro da addua annanne sadeeq yafidi duk abunda yaxo ya tadda aka tambayi nafeeesat tace ita bata san alhji sumaila ba .....aka koma kan samra tafadi tun ranar data fara ganinshi har xuwa jiyan....sannan aka tambayi alhji sumaila yake cewa shidai shi abokin muamalan tane kuma abkn kasuwancin ta .....akace wanu irin kasuwanci yace suna siyar da cocaine ne dasauransu.......yafadee duk abunda yasani......har ila ga lkcn nafeesat ta musa wai bata sanshi ba....saida gateman yafara mgna yanacewa tun ranar da captain yayi tafeeya yakexuwa kuma inyaxo tafeeya sai kin rakashi har waje........




www.abbbagana.pun.bz
[10/28, 8:43 AM] Abba~Gana:
SAMRA 42

Ahaka dai akacigaba da mgnar stil nafeesat taki yarda sai da mai gadi yafeeto dawayarshi yabude duka record din daya dauka lkcn da alhji sumaila yafara xuwa gidan ......yasa ma kowa yaji ana gama ji kowa yarike kanshi sai alkcn tayarda kuma tace tana dauke da cutar kanjamau wanda tadau alwashin saita saka ma captain......ananne captain yace yasaketa saki uku kuma daga nan karta koma gdan shi aje akwaso mata kayanta........Ahaka dai taro ya tashi.....Bayan an idda taro ne kowa yagama tafeeya saura yan gda yakalli tahir yamishi godeeya akan yarike mishi bbyn shi dakyau .....




www.abbagana.pun.bz
[10/28, 8:44 AM] Abba~Gana
SAMRA 43

Alhji ne da hjya xaune asamar kujeran pallow shikuma sadeeq xaune akasa.....alhji yakalleshi yace gasky banji dadin sakin dakama wannan yarinyar ba har uku.....sadeeq yadago yace ayi hkri.......hjya tacr alhji adai mishi mgna akan yarage xafi amma ai wannan dole yasaketa koda ace batada cutar ballantana tanada shi......ai dole asaketa.....ahaka sukayi mishi fada mai ratsa jiki yatashj yatafee......xai fita kenan daga pallow hjya tace sadeeq yadawo ya durkusa agabanta......alhji yace yaushe xaku koma yace gobe in ALLAH yayarda.......hjya tace ai samra tagama secondary skul koh yace ehn........sai alhji yakalleshi yace toh...................




www.abbagana.pun.bz
[10/28, 8:46 AM] Abba~Gana:
SAMRA 44

Xaka barta anan sbda xamuje bikin sistrn ka acan garin kaduna wato yaryan kannina....kuma inaso kamu kaima xaka xo kadunan so dat u can attnd d weddin.....yace abba bakomai duk yanda kukayi da ita itama yarkuce... ..suka ce ALLAH yamaka albarka yace ameen yatashi yatafee......washe gari suka shirya xasu tafee bby tanata kuka xata rabu da ddynta .....taje tarungumeshi ta abba yanxun shekara nawa xaka kuma yi....kowa yana darya yace ranar fridy xan dawo tace toh ALLAH yakiyaye hanya ya amsa da ameen sun shiga mota xasu tafee takuma xuwa tace abba ka tabbata bawani tafeeya xaka kuma ba.....yace toh bby nataba miki karya ne wai tace aa amma kamin alkawari xaka dawo ranar friday .......nayi miki alkawari toh.....ahaka suka wuce yana kewar bbyn shi......itama tana kewar shi amma dataga bby adnan akusa da ita sai yadan ragu ........




www.abbagana.pun.bz
[10/28, 8:48 AM] Abba~Gana:
SAMRA 45

Ranar friday dasassafe samra tashiga kitchen don yima ddyn ta girki na tarbonshi......haka koh tayi mishi haddaden dishes yanaxuwa yaci yanata santi.....suka kama hanyar kaduna don xuwa biki kuma aranar xaa sama fatee kanwar sadeeq rana a can kadunan sun isa kaduna lfy.....bayan daurin aure aka saka ranar bikin fatee nanda wata biyu.....can aka aiki samra cewa taje takira wata mata daga daki tace ita batasan dakin ba.....kunsan waye kanin alhji dake kd dasuka xo bikin yarshi bawani bane illa wanda yarike mummyn samra tunda tafeeto gda kuma yanxun ma itace akace taje takira tace bata san dakinba.....sbda kannin ddy yabama su alhji labari shine suka ce akirata....ananne akacema fatee taje takirata .....suna xuwa kirjin samra yafara duka .....suna shigowa pallow da fatee kowa yakaiduban shi ga ita....samra na daga ido kawai sukayi toxali da mummyn ta .........tasaka hannu tana pointin dinta amma takasa mgna itama dai haka mummy take pointin dinta kawai sai su biyun suka xube akasa......
TOH MASU KRTU XAN CIGABA XUWA ANJIMA




www.abbagana.pun.bz
Share:

SAMRA***38-39 & 40

samra.jpg

[10/28, 7:44 AM] Abba~Gana
SAMRA 38

Tana lfy mallam anty tacemin kanaso kamin mgna kuma meye na matsowa kusa dani ....budar bakinshi yace aiwannan shine mgnar kawai daidai lkcn ne yacafko ta yawurgata kan gado yarike hjbin ya yaga shi biyu yarage vest din datasaka kawai da bra sai wando....tafara ihu tana kiran anty itaku nafeesat sai shewa takeyi akan gado tana aikin gama yagama daidai wannan lkcn sadeeq yashigo pallown shi yaji ihun bbyn shi yayi maxa yaje kofar dakin yadauki spear key yabude dakin shiko alhji har yayi kokarin rabata da vest dinta daga ita sai farar bra kawai yana bude kofa yaga abunda ke shirin faruwa kawai ya ture alhji sumaila xuwa bango yayi maxa yacire kakinshi nakai ya bawa samra tasaka yayi maxa yakira security men na gate akan kar subar kowa yafeeta daga gdan inba shiba shiko alhji najin haka yafara rokon sadeeq amma wani mahaukacin mari captain yasakar mishi yasashi yin shuru............



www.abbagana.pun.bz
[10/28, 7:47 AM] Abba~Gana
SAMRA 39

Haka captain yayi ta jibgar shi kamar yaga kayan wanki itako samra sai rokon shi yake akan yabarshi amma ina....itako nafeesat tanata murna can tafara jin ihun alhji ada taxata dadi ne yasashi ihu amma dataji abin ya sananta yasatw fitowa dga daki domin taxo ta duba tana budewa tagw sadeeq tayi ihu......ta hau ja dabaya dabaya amma kafin tafeeta yakamota yasakata acikin wani daki yakulle ......kawai yakoma kan alhji yaci gaba da dukanshi......itako samra baiwar ALLAH dataga abin bana karewa bane kawai tafeeta taje gdan tahir tako ci saa yana nan ....taxaiyyana mishi komai haba ai dan danan taja shi sai gda............




www.abbagana.pun.bz
[10/28, 7:48 AM] Abba~Gana:
SAMRA 40

Suna isa gda suka shiga daki suka samu still bai bar dukanshi ba har jini ya fara fita daga hancin alhji....dakyar tahir ya kwaci alhji sumaila daga gun sadeeq .....yana ganin an amsheshi yafita daga dakin shi yaje yadauko bindiga daga cupboard yanufi dakin daya kulle nafeesat ........tana ganinshi tafara kyarma yace kifada min gasky ko in kasheki tafara fada mai duk abunda ya faru ......dai dai lkcn tahir yadamu alhji ya farfado yahau neman sadeeq acikin gdan yaxo wucewa tawata daki yaji kamar mgnar nafeesat yabude daki yashiga yaxauna shima.....sai data gama mgnar tukun sannan tahir yatashi yaje yadauki alhji sai assibity......ananne sadeeq yakira abban shi yasanar dashi komai ......abba yace duk su tattara suxo gobe harda iyalen tahir dashi kanshi tahir........
TOH XAN DAKATA ANAN XUWA ANJIMA IN SHAA ALLAH




www.abbagana.pun.bz
Share:

Tuesday 27 October 2015

SAMRA***33-34-35-36 & 37

samra.jpg

[9:39pm, 27/10/2015] My 1:
SAMRA
33 tataso tanata wani yauki kaxo tahau ruwan cikin shi hankalin shi yabi yatashi....shikuma sadeeq bawai don komai bane yakesawa baya sonta ila sbda yasan duk halinta na bin bokaye dakuma bin maxa amma ita stil bata san yasani ba....duk da tanada aure bata bar xuwa wajen kwartayenta ba.....haka yasa yatsane ta...amma ayau bayanda ya iya dole yabiye mata don tagama dashi ....ahaka dai suka raya wannan daren ita atunaninta da mgnin da boka yabata yafara aikine....itakoba wai don komai bane takeson sa sbda ya iya xxx sosai ne.....su nafeesat manya.........





www.abbagana.pun.bz
[9:42pm, 27/10/2015] My 1:
SAMRA 34 Akwana tashi bawuya wajen ALLAH yau samra anshiga aji na biyu adaidai lkcn ne bikin anty sadeeya tatashi daidai lkcn ne kuma abban ta xai tafee course nashakara biyu ......sai dasuka tafeene takira wani mlminsu a skul dinsu yace abata fone suyi mgna ananne yake fada mata cewa yatafi course na 2 yrs haba ai nan da nan tafara kuka dakyar yasamu ya lallabeta yace xaaxa adauketa daga gda sbda bikin anty sadeeya da hafsat yakuma yin mata alkawarin kiranta kodayaushe ahaka dai suka rabu.....


www.abbagana.pun.bz
[9:45pm, 27/10/2015] My 1:
SAMRA
35 Bayan bikin su sadeeya ne aka dawo da ita mkrnta...AKWANA atashi su anty nafeesat an haifo yaro tas kamar samra komai nasu iridaya alkcn da yaron yayi 3 month tafara fita wayon duniya sai tafeeta taje takwana a gdan samarinta adaidai lkcn ne tafara rashin lfy tadau alwashin saita shafama sadeeq cutar kanjamau don dataje assibiti aka cemata tana dauke ne dacutar HIV......duk dahaka bata bar bin maxaba ....bayan wata daya dafaruwan haka ne tasamo wata tsohuwa wanda xata dunga kulan mata da da koda taje yawonta bata dawo ba....itako antynta tun asali bata bata abinci inhar tadawo gda hutu ko taje gdan tahir tacu koh kuma ta girka da kanta sbda alokcn taxama expect wajen girki ahaka dai takarike hutun ta tare da tunanin ina antyn ta takd xuwa dabata kwana a gda .....amma kuma kodayaushe suna manne da abbanta acikin waya....
XAN CGB XUWA ANJIMA IN ALLAH YAKAIMU....



www.abbagana.pun.bz
[10:03pm, 27/10/2015] My 1:
SAMRA 36Ranar mondy ne su samra aka gama final exams nabarin mkrnta........Ranar samra tayi kuka akan rashin ganin abbanta haka driver ali yaxo daukanta tamayar da ita gda batare da antyn ta tasan xata dawo ba.....don ko driver ali captain nd yakirashi yace yaje yadauko ta......tana dawowa yashiga pallow ta tarad da antyn ta da wani mutum taje ta gaidashi ita atuna ninta dam uwan anty ta .......tana shiga daki tafito kuma da gudu tana boi boi wato adnan kenan dandan sadeeq wato abbanta yana jin muryanta yafito da gudu yana mata gwaranci suka rungume juna suna murna .....shiko bakon anty wato kwartonta alhji sumaila yanata kallon samra kamar wani maye dayake alokcn samra taxama wata kakkyawar yarinya idan kaganta saikayi burin ka kara kallonta........


www.abbagana.pun.bz
[10:08pm, 27/10/2015] My 1:
SAMRA 37Yajuya gun nafeesat yace wacece wacan yarinyan.....tatabe fuska tace kanwar mai gdana ne yace yaxaayi inshigeta tatabe fuska tace karkadamu xuwa gobe kadawo tana mgna tanata washr baki don alhji sumaila yanada kanjamau kuma tanason ya bata rayuwan samra sbda ta tsaneta.....Washegari misalin karfe 10 nasafe saiga alhji nan a gdan kuma aranar ne captain xai dawo alkcn ma ya shigo abja yana gab da gida amma sai yaji xuciyar shi na duka sosai.....kawai sai yakara ma motan wuta yanata gudu don yakosa yaje gda yaga bbyn shi kuma yafiso yaxo suprisly to evry 1.......suko acan har nafeesat takira samra tace taje anason mgna da ita kawai tadauko hijabi tasaka ashiga dakin da sallama yana ganinta yafara murmushi....kawai sai yafaki idon ta yasa ma kofan key amma yamanta baisama kofar waje key ba .....yana gamawa yafara matsowa kusa da ita ...itako sai matsawa baya takeyi........




www.abbagana.pun.bz
Share:

SAMRA***31 & 32

samra.jpg

[10/26, 10:14 PM] Abba~Gana: SAMRA
31


Bayan kwana biyu da dawowar samra daga skul taraka abbanta gidan tahir......matar tahir dai mutuniyar arzikice suna xuwa taje tarungumeta tana murna.....wayyo tace bbyn abbanta y gda ....wato kin dawo daga skul ko kixo gdana koh ai babu komai....tahir yace kyaleta aifada mukeyi da ita bata son xuwa gdan mutane daxaran abbanta nagida tagwammace tayita xuba mishi shagwaba....takalli abbanta tace abba kagansu koh...yace barsu kawai xanyi mgninta...ananne matar tahir takalli abba tace sadeeq wlhy bakaramin kama kukeyi da samra ba...sukayi darya sai taja samra zuwa kicin suka cigaba da girka abincin.....bayan sungama takalli anty wato matar tahir tace ina balain son iniya girki amma babu mai koyamin amma xanma abba mgna akan indunga xuwa nan ina koya haka suka cigaba da fira har suka fito kicin aka fara cin abinci......bayan angama ci ne taje taxauna akan kafar abbanta kamar wata karamar yarinya fa mutuniyar da yanxun she ix 15.....tace abba inso indunga xuwa wajen anty inakoyon abinci kafin mukoma skul....yakalleta yace bakomai....can yace bby kinkara nauyi haba ai nandanan tafara kukan shagwaba suko tahir da matar shi sakin baki sukayi galalal suna kallon ikon ALLAH........
[10/26, 10:14 PM] Abba~Gana SAMRA 32

Sai wajajen karfe 5pm suka bar gdan ....suna barin gdan basu xame ko ina ba sai wani super market da ake siyar da fone ....anne yace taxabi kowanne...tace abba ni yace ehm kixaba nace anne taxabi wani wayan yabiya suka xame inda ake siyar da gold sace taxaba namma taxaba olmst 200000thousand ahaka yaje A T M yaxari kudi yabiya suka xarce inda akw siyar da kaya suka siya kaya masu yawa sannan suka koma gda.....Da daddare yashigo dakinta yaxauna akan gado yarike mata hannu yace bby wannan gold din kirikeshi da kyau kije kiboye shi tace toh abba ngde tanata mishi godeeya tare da aduoi yaji dadi sosai anne suka cigaba da hira har tafara jin barci sannan yatashi ya jamata kofan dakin ta yawuce nashi yanashiga yaga nafeesat abikin gadonshi da wasu kayan barci shara shara yakawar da kanshi ya neman tsari daga shaidan.........
Share:

SAMRA***26-27-28-29 & 30

samra.jpg

[10/26, 10:14 PM] Abba~Gana: SAMRA26

Yakalleta yace matsamin inwuce....tace haba sadeeq bamu gaisa ba fa....tawani narke yace to sannu tace kadai ji abunda ddy yace koh nasan kayi farin ciki kamar yanda nima nayi farinciki..ya kalleta yace sannu toh.........Ranar saturday aka daura aure tsakanin tahir da bilkisu.....aure wanda ya tara dumbin jamaa....hmmm bayan daurin aure ne alhaji da hjya suka kira sadeeq da tahir akan mgnar samra wai sunaso anemi malami yaduba samra kafin su tafi ....sadeeq yayi murna sosai yayi ma iyayen shi godeeya tare da tashi .....ahaka suka tsayar da akira mallamin washegarin rannar daurin aure........
[10/26, 10:14 PM] Abba~Gana SAMRA27

Bayan mallam yaxauna yabude taro da addua yace yana bukatar ruwan xam xam da dabino......aka kawo mishi yace ina samra take ta makalle ma abban ta....tace abba yace bby tashi kije....tana xuwa yakama kanta yafara tofa mata addu'oi tafara sandarewa tana ihu yadauki yani garin mgni ya shaka mata a hanci ya saka wani uban kara tana neman hanyar guduwa yadauko lobari ya kama kafarta dashi.....yace baxakayi mgna ba.....yafara ihu shiko malamin yadunga watsa mata ruwan xamxam dayayi krtu aciki.....yasoma xanyi xanyi yace toh kai waye yace dafarko dai aikoni akayi domin inshiga tsakanin ta da mahaifanta......nan dai yakwashe komai yafada mata ayayin da taheer ke kwashewa a i pad dinshi shiko sadeeq yama kasa wani kwakwaran motsi........
[10/26, 10:14 PM] Abba~Gana SAMRA 28

Bayan sun fitane tatashi tafada jikin abban ta .....kowa ya tausaya mata domin hjya harda hawaye saida tayi amma banda nafeesat da haushin samra takeji tunda taxo ....har ALLAH yakara tayi mata axuciyar ta......Bayan sati 2 dafaruwan haka ne alkcn kowa yatafee taji sauki sosai amma tana ta missin din fatee.....Alkcn ne ddy yasamar mata mkrnta amma na kwana yayi haka ne domin akwai wani aikin daxaa tura su na shekara 2 kuma baxaiso yabar bby ahannun nafeesat ba domin yasan xata musguna mata ne
[10/26, 10:14 PM] Abba~Gana: SAMRA 29

Haka dai yaje yayi mata registration dinta a boardin skul....ho ho ho ranar da xai kaita tunda safe take ta kuka.....haka yakaita mkrnta daxai tafee kuwa xuwa tayi ta rungumeshi tana kuka shiko ranshi kamar sai fita kadan ne yarage yayi kuka shima amma ya dake yanata bata hkri tare da alkawarin xai dunga xuwa yana dubata kowani ranar visitin......haka kuwa akayi duk ranar visitin sai yaxo idan yatashi tafeeya kuwa sai tayi ta kuka shiko sai dai yayita lallashi......cikin ikon ALLAH kuwa tagama first term a ss1.....ranar da sukayi hutu kuwa driver ya turo yaxo yadauketa don sati daya kenan da daurin auren shi da nafeesat kenan har takai karanshi wajen alhji wai tunda sukayi aure bai taba kula taba ....shine alhji yace a daren yanaso yabata hakkinta dakuma karyakuma fita sai bayan sati 2....shiyasa baije yadauko taba ya aika driver.....domin fushi yakeyi tun ranar daya kusance ta yaga cewa bata xo da budulcin ta ba ........amma yaukam sai murna yake don bby xata dawo........
[10/26, 10:14 PM] Abba~Gana SAMRA 30


Samra nadawowa tafita daga mota tana gudu tana abba abba haba aishima da gudu yafito ai sai tarungumeshi yadago da ita yace bby kin girma fa.....tace abba nihar yanxun yarinya ce ahaka ne suka shiga cikin pallow tawuce daki........BARA MULAKE MUGA MUMMYN SAMRA.........
Bayan sun gane cewa tana da ciki wato mutanen dasuka dauketa suka soma bata kulawa ta mussamman ahaka dai harta haifo yaranta twince duka maxa sukaci sunan arif da afrab.......bayan haka ne suma mutanen dasuka tsinceta suka samo mallami yamata rukiya suma aljanun daaka turo mata suka fita.....amma tamanta duk abunda yafaru da ita abaya....ahaka tacigaba daxama dasu hat ila ga yau kuma tana samun kakkayar kulawa......
Share:

SAMRA***21-22-23-24 & 25

samra.jpg

[10/26, 10:14 PM] Abba~Gana: SAMRA 21

Bayan kwana 2 da samra tafada ma sadeeq mgnar karatunta yasamo mata lesson teacher yana koya mata krtun a gda harda malamin isalamiyya.....taji dadi sosai shikuma yayi hakane don kar kowa yaganta a gdan shi.....wata ranar captain yafita wajen aiki da wuri kuma fone dinshi akashe yake.....shikuma tahir yanata kiran wayan shi baya shiga kawai yace bara yaxo gda....aikuwa yanaxuwa gda yatura kofa kawai yaganta a pallow tana assignment dinta ya tsaya na kallonta yana mmkin irin kamanni dake tsakaninta da sadeeq.....yake ke wacce takalle shi tace samra ce.....daidai lkcn ne captain sadeeq yadawo daga office sbda wani ciwon kan dake damunshi....
[10/26, 10:14 PM] Abba~Gana SAMRA22

Yana shigowa yagan motar tahir a tsakar gida....kawai hanjin cikin shi ya kada...dakyar yashiga pallow ya tadda su a pallow yana shiga tahir ya kalleshi yace sadeeq waye wannan yarinyar yace kabiyo ni daki.....itako tace abba sannu daxuwa yace yauwa bby tace meyasa naganka haka yau yace kaina ne keciwo dan danan idanunta yayi raurau xatayi kuka......yace aa bby bance kiyi kuka ba ai naji sauki tace toh abba kayi drya kawai sai ya tunsure da drya sbda yanda tayi mgnar....shiko sadeeq yama manta da wani tahir a gun shiko tahir sakin bakinshi galala yana kallon ikon ALLAH don yasan sadeeq bamai yawan son mgna bane....ballantana kuma wani drya ko murmushi da kyar yakeyi ballantana drya.....bayan yagama ne da bbyn shi yajuya yace ooo sry tahir xomuje....tahir yana tafeeya amma yana tunanin yaushe tahir ya haihu don yaji tace wai abba can kuma yace aa ba yarsa bace kwartuwan shice haka dai yayi ta tunani har yashiga cikin dakin sadeeq........
[10/26, 10:14 PM] Abba~Gana: SAMRA25

Ananne yasu yi masa fada akan rashin fada masu dabaiyi da wuriba.....kuma abba yasanar da shi yamishi mata wato NAFEESAT...nafeesat dai ba mutumiyar kirki bace gata yar iska nakarkee ...kuma alhji yace mishi ya tsayarda ranar bikin bayan na tahir da wata 2 haka yatashu jikin shi duk yayi sanyi......yashiga cikin gda ya tadda fateema tar autar su da samra anata wasa....tace abba oyoyo yace ku shirya anjima inkaiku shan ice cream.....tace yeh taje ta rungume abbanta....yafeeta annanne suka yi karo da nafeesat tana ganinshi tafara wani yauki shiko kamar yashaketa sbda haushinta yakeji....
[10/26, 10:14 PM] Abba~Gana [10/26, 9:39 PM] bilkisu ahmed:
SAMRA24



Bayan 1yr...aka tsoma shirye shiryen bikin tahir annanne hankalin sadeeq yatashi don yasan iyayenshi xasu xo kuma baxai so haka ba....amma bayanda ya iya ya barwa ALLAH lamarinsa.....ranar frdy kowa ya iso harda kanninshi duka ....suna xuwa suka ga samra alhji da hjya sunata kallonta sunyi mamaki sosai sbda kamannin su daya da sadeeq....suka ce ke xonan ke wacece tace ni yar abbace suka ce wani abba tace abba abba dai ....sukace tatafi suka xauna jiran dawowar sadeeq......yana isowa yaje ya gaida iyyayen shi suka ce wacece wancan .....yafada musu komai suka ce basu yarda ba suka ce akirata annanne aka kirata ......suka mata tambayoyi kamar yanda tahir yamata amma kawai tsintarta kawai suka yi akasa......

[10/26, 9:39 PM] bilkisu ahmed:



SAMRA23Suna shiga cikin daki yaxauna yace tahir kar ka xargeni da komai...anan ne yabama tahir lbrn komai....tahir yanuna shidai bai yarda ba...yace tunda dai kanuna rashin amincewarka xomuje ka gani da kanka amma kaine xaka tambayeta kuma ka tabbatar kayi mata tsawa sbda ta tsorata tayi mgna amma ni baxan xauna a gun ba.....yace yaji aikuwa suka fito tare xuwa pallow captain yabi hanyar fita shiko tahir yakalleta yace inane gidanku ina mamanki da babanki......dayaga batada niyar mgna sai ya daka mata tsawa ta tsorata tabuda baki xatayi mgna kenan tafadee kasa nan danan captain yarude yaki sadeeq akaxo aka dauke ta xuwa daki sadeeq ya yayyafa mata ruwa tatashi......tashige jikin sadeeq sai barci yadauke....shiko captain tahir yace amma sadeeq wlhy kuna kama da yarinyan nan....amma natausaya mata....nan dai suka cigaba da tattaunawa ynda xasu taimaka mata..........
Share:

SAMRA***16-17-18-19 & 20

samra.jpg

[10/27, 8:21 PM] Abba~Gana: SAMRA16


Dayake kodaya kawo ta tashan babu mutane dayawa acikin motar shiyasa passenger suke xaune da tsaye a wajen motar.......itadai tanata tunani inane ma hanyar gdan su .....can kuma saitace toh ina kuma xani ma......shiko captain sadeeq tunda yafara drivin nakomawa gda yake ganin kamar baiyi adalci ba idan yabarta ta tafee kuma moreover shex til a young girl haba ai tuni wani xuciyar tace kakoma kadauko ta......nan da nan yajuya yaje yadauko ta wanda a daidao lkcn ne suke shirin tashi......tana ganin shi tafara kuka...shiko yana xuwa yajata xuwa mota kowa sai kallon su suke sbda balain kama dasukayi da sadeeq......haka yasata acikin mota yaja motar xuwa gda ita ko sai famar rusa kuka takeyi.....yanaxuwa yayi horn akaxo aka bude mishi yashiga cikin gate yaje ya ajiye motar sannan yace budi kifita kije dakin ki...tana fita yaja motar sai wani super market daya shiga yayi ta jeedo mata kaya both english nd native wear ......haka ya juya kan motar sai gda.....
[10/27, 8:21 PM] Abba~Gana: [10/26, 9:29 PM] bilkisu ahmed:
SAMRA18Tana shiga pallow taxaune akasan kafan ta.....tace gani abba.....samra tadago takalle shi yace ina mummyn ki da daddyn ki...kuma inane gidan ku da garin ku .....ya gama wannan tambayar taji kanta yafara mata ciwo.....can tayi yunkurin xata bashi amsa amma ina kawai ganinta ne yayi akasa ta fadi ta sume...dan danan hankalin shi yatashi yaje yadauko ruwa swan mai sanyi daga fridge ya xuba mata don danan tatashi.....tana xubar da kwalla...abun yabashi mamaki amma sai yashareta bai kara ce mata komai ba....Haka rayuwa takasance tsakanin sadeeq da samra don babu wanda yasan xamanta agidan bbu wanda yasan daxamanta a gdan .....ko iyayeshi da aboki shi wato captain tahir wanda suke makota shima baisan da xamanta....haka kuma idan har yatambayeta questions dan gane da rayuwarta nada sai dai kawai kuganta tasuma......haka dai ya hakra yabar ta badon ko sbda baya sonji ba......amma yayi alkawari saiya taimaka mata...
[10/26, 9:29 PM] bilkisu ahmed:
SAMRA19 WANENE ABUBAKAR SADEEQ
Sadeeq dai dane ga alhj bashir da hjy zainab.....shine da na farko a family dinsu yanada kanni kuda 4 bayan shi akwai muazzam,sadeeya,hafsat sai kuma autar su fateema wato sa'ar samra kenan....amma tadan girmi samra da shekara 2....suna zaune ne a garin kano...sadeeq dai yayi primary,secondry nd tertiary instution dinshi a abroad....bayan yadawo ne yace ma mahaifinshi cewa yanaso yayi aikin sojoji..shine alhji ya tura shi military skul...sadeeq dai yanada rike addini baya wasa da addinin shi,yanada natsuwa,ga kyau,sai abu na karke miskili ne na karke.....bakowa yake ganin dariyan shi ba saidai mahaifanshi...ayanxun haka yana aiki ne a abja kuma yana xaune ne agdan mahaifinshi dayake kaduna...dayake mahaifin shi babbar mai kudi ne a garin kano...kuma sunada son taimakon talakawa...sunada mutunci kuma gdan su gdan mutumci ne.....KUNJI KADAN DAGA CIKIN TARIHIN CAPTAIN SADEEQ KENAN.......

[10/26, 9:29 PM] bilkisu ahmed
SAMRA17

Yana isowa gda kai tsaye cikin dakinta ya shiga.....kawai yana turo kofa ya ganta tana barci duk gashin ta ya rufe mata fuska kuma ta takure kanta waje daya.....haba ai nan da nan kawai ya gyara mata kwanciya....yaja mata kofa ya fita....sai jajen 1 tatashi tafada bayi tayi wanka tayi alwala don samra dukda kankantar shekarunta akwai tsabta uwa uba kula da sallah......bayan ta idar ne tana xaune akan darduma kawai sai ya bude kofa yashigo .....tayi maxa ta durkusa a kasa tace sannu da xuwa ABBA sai yayi shuru yana tunani wato har ya xama abbar ta lallai....can yace kinyi wanka tace ehm yace wana kaya kika saka tace nadaxun.....yace inaxuwa kawai sai gashi da cikin kaya yace kixabi daya kisaka kisameni a pallow tace toh......bayan yafita sai tayi maxa ta saka rigar tafeeta.......
[10/27, 8:21 PM] Abba~Gana SAMRA 20


Haka dai suka ci gaba da rayuwa tsakanin sadeeq da samra bawanda yasan da xamanta a gdan.....a lkcn wanu shakuwa ne yashiga tsakanin sadeeq da samra yadauke ta kamar his blood sister...itakuma tadaukeshi kamar abban ta....amma duk da sonta dayake yi baya mata wasa inhar tayi laifi....yanxun haka suna pallow yana kallon news da misalin karfe 9pm ita kuma tana xaune akan cinyarshi tace abba yace naam bby.....dama abba inaso ne kamar dani skul ko kuma kasamomin lesson teacher.....yayi dariya ya danyi kamo mata hanci ......yace acan gda wani klass kike kawai gani yayi tasunkuyar da kai kawai sai ga hawaye nan a fuskar ta yadagota yace com'on donr cry bby......suna cikin haka ne suka ji sallamar captain tahir abokin abban ta yace oya tashi kishiga ciki banason kowa yasan kina nan.....haka tatashi tashi cikin daki .......sannan yayi ma tahir iso zuwa cikin pallow....
Share:

SAMRA*** 11-12-13-14 & 15

samra.jpg

[10/27, 8:21 PM] Abba~Gana: SAMRA12

Aliyu na tuki amma tausayin samra yacika mishi xuciya kawai yaja motarshi yaje gda yasamu ddy yadawo yanata tsoro kar ddy ya tambayeshi samra .......Amma shiko ddy tunda yadawo yamanta ma dawata samra......itako umma har rawa tayi sbda murna tasan gida yaxama nashi sai yanda tayi da gdan......bayan awa daya da aliyu yadawo umma takara kiran shi akan kar taji maganar abakin kowa inba haka ba sai ta kashe shi ne......bara mukoma kan samra.......
[10/27, 8:21 PM]
Abba~Gana SAMRA
11
Samra dai tana tana jin musgunawa kala kala wurin umma da umma taga dai baxata samu wani nasaraba kawai sai takoma gun boka.....umma tace ma boka inaso yarinyan nan tashiga duniya kamar uwarta kuma tamanta da komai.....boka yace kande angama komai....kije gida kihada ta damai mota ko direba ya kaita can nesa da gda ya ajiyeta.....tace angama tadire mishi kudi tayi ficewar ta.......bayan taxo gda ne taxo tasamu samra baiwar ALLAH tayi tagumi allamu aljanu sun shigeta .....tayi dariyan keta takira Aliyu direba tace xansa kakai samra can nesa da gda ka jefar da ita ......kuma bana so kowa yaji wannan mgnar inba haka ba inkasheka......Aliyu cike da tsoro yace naji hjya......haka yadauki samra yasata amota yakaita can nesa da gda sosai tausayin ta cike da xuciyar shi ......ya juya xai tafee tace aliyu xaka tafee ne kabarni....sbda hawayen daya cikarfin shi kasa cemata komai yayi yaja motar yayi gaba........
[10/27, 8:21 PM] Abba~Gana SAMRA
13
Bayan tafeeyar aliyu samra takife kai tana kuka naban tasauyi .....koni danake zaune kusa da ita sai dana xubar da hawayee......ahaka taxauna har dare yafara yi tarasa yarda xatayi .....kawai tafara tafeeya can kuma tatuna babu wanda tasani daxata je gdan shi......kawai saita dawo takwanta agurin....wayyo samra...wuraren 9 nadare tana kwance kawai taji an duketa tayi maza tatashi taga wani haddadden mutum tsaye akan ta da kayan sojoji ......yana kallon ta .....wato ABUBAKAR SADEEQ kenan.....bayan yagama kallon tane yace mekikeyi anan tace wanine yakawo ni ya ajiyeni anan....cann yagama tuna ninshi yace taso muje kishiga mota muje .......kawai tafara kuka tana roko shi da plx dont harm me am innocent......kawai y a daka mata tsawa yace hu told am here 2 harm a smal girl lyk u .....wil u stand up and get into d car.....haba ai dagudu tayi cikin mota don tagama tsorata dashi.......
[10/27, 8:21 PM] Abba~Gana: SAMRA 14

Tana shiga mota yaja motar xuwa gdan shi.....yana xuwa yayi horn aka xo aka bude mishi....yaje yayi parkin sannan yace sauka....tabude motar tasauka......yayi gaba tana binshi a baya yashiga cikin gdan yakaita cikin wani daki yace kiyi wanka inaxuwa tafada cikin bayi bayan yafita daga dakin........tana shiga cikin bayin tayi wanka tafeeto tana tsaye tana tunanin wana kaya xata saka.....kawai sai gashi yashigo da kaya dakuma cream dasu kayan make up......yace gashi inkin gama ina jiranki a pallow ........kawai yajuya yafeeta......yana feeta tasaka kayan suka yi mata kyau taxubo gashinta har gadon bayan ta ta fito........
[10/27, 8:21 PM]
Abba~Gana SAMRA 15

Yana ganinta tashigo pallow ya kalleta yace aransa kai yarinyar nan kamar aljana take........taxo ta durkusa agaban kafan shi.....yadago yakalleta yace mesunan ki tace samra yace inane garinku tayi shuru yace mai yakawo ki nan tayi shuru.......can dayaga batada niyyar mgna sai yace xan saki amota gobe kikoma gda kinji koh ....tace toh yace xauna akan kujera kici abinci......bayan sunci ne yace jiki kwanta sai da safe......shiko saidaya gama dukka aduar shi tukun ya kwanta.....da safe bayan ya tashi yace kije kiyi wanka.......bayan tagama komai daxatayi ne .....yadauketa xuwa tasha....yana ajeeyeta yabata kudin motar ta yace sai wata rana....kawai yajuya yatafee......
Share:

SAMRA***6 7 8 9 10

samra.jpg

[10/27, 8:21 PM] Abba~Gana SAMRA


7
Bayan kwana 2 dafaruwar haka....umma taje wurin boka tagama mishi kirarin shi ...yatashi yajata xuwa daki....suka gama lallatansu tafito tana dingishi sbda boka kato ne.....bayan sun fito ne take cemishi .......boka har yanxun babu lbr yayi ihu yabugi kasa kawai saiga mummy nan ta bayyana tana karatu alqura'in kawai yana ganinta tana karatun wani kasa yadago dago da karfin tsiya yaxuban mishi a ido........yayi wani ihu yace kande tace naam boka yace wlhy wannan matan tanada karfin tsiya baxamu iya da ita ....nan da nan tafara kuka tana rokon boka ......can yace kande tace naam yace jeki dawo nan da sati biyu xamu san yanda xamuyi ita.....can tatashi ta ajiye mishi kudi masu yawa tafita da baya......
[10/27, 8:21 PM] Abba~Gana: SAMRA 8


bayan sati 2 tadawo gurin shi yace kinga nayi duk juyin duniyar nan amma nakasa......yanda xaayi shine xan baki wani hayaki kisa musu alkcn dakika tabbatar yana dakin ta kuma sunyi xxx.......toh wannan hayakin xaisa barci mai tsawo yadaukesu sukasa wankan tsarki .....kinga alkcn aljanu xasu samu damar shiga jikin su sbda tana cikin kaxanta.......yana gama fadin haka kuwa tayi wani shewa ta xuba boka kudi agabansa ......tafita da baya...
[10/27, 8:21 PM] Abba~Gana SAMRA 9


bayan kwana 2 dafaruwan haka ne daddy yakoma dakin mummy da kwana........toh bayan sauran kwana 1 yabar dakin mummy nd yace mata shifa amatse yake yau xayyi tako bashi hadin kai....dayake mummy macace mai hankali da biyyayya....tunda yafara umma yaje tana leken su ta window....tako je tadaka turaren wutan nan akofar daki.....aikuwa suna shaka suka fara barci....basu tashi sunyi wanka ba....anan ne boka ya ga duk abunda yake faruwa yaturo musu aljanu su biyun na mummy ita nanta wanda xai sa ta bar gidan tashi duniya shikuma dady ya manta da ita da duka yan uwa da abokan arxiki.......bayan boka yaturo musu aljanun ne mummy tatashi firgit ta saka kayanta tabar gida......duk abunnan da akeyi kande wato umma tana labe tana kallo...........
[10/27, 8:21 PM] Abba~Gana: SAMRA 10


Dasafe ko daddy yatashi yaji nauyi ajikin shi....yarasa komeye yake damun shi yana so yanemi wani abu amma ya manta ko meye ......ita ma samra data tashi tamanta da mummyn ta kwata kwata .....bayan wata daya da tafeeyar mummyne daddy yasoma nunama samra so sosai ......duk wani son dayake ma mummy yakoma kan samra .....abun yana balain bakantama umma rai shine ta dau alwashin raba daddy da samra......itako baiwar ALLAH ashe mummy nadauke da cikin wata uku bata sani ba .....bayan tafeeyan mummy tafada hannu wasu masu kudi suka cigaba da kula da ita sbda sungan halin da take ciki tana neman taimako....amma duk sanda suka dauko mata mgna akan tarihin ta kawai sai tafadee shiyasa suka barta akan inta sauka lfy sunyi mata mgni don suna ganin asiri aka mata..
Share:

SAMRA**1 2 3 4 & 5

samra.jpg

[10/26, 10:16 PM] Abba~Gana: SAMRA1 Samra dai haddaddiyar yarinyace ya tilo ga Alhaji sani da Hajiya saadatu...samra doguwace mai daradaran idanuwa ....wato SEXY EYES....tanada gashi har gadon bayanta ...gashi da tsantsi ga shi baki wuluk sbda tsananin gashin nata ne masu kitso ke gudun mata .....samra dai fara ce amma bacan ba...tanada dogon hanci kamar anja shi da ruler.....samra nada natsuwa gatada hankali uwa uba giramama nagaba da ita ....tana xuwa makaranta kudi wato jethro academy kuma tana jss1 ne ......amakarantar su kuwa bata wuce na daya...yanxun haka tanada haddan ixifi 25 akanta....wannan kenan.....



www.abbagana.pun.bz
[10/26, 10:16 PM] Abba~Gana: SAMRA 2


ASALIN SU....
ALHAJI sani dai wani attajirine mai kudin gaske dan kasuwa agarin zaria ....yanada kamfannunuka dadama a jihohi daban daban ......yayi primary nd secondary skul dinshi a kaduna state .....bayan haka ne mahaifinshi ALHAJI Mamman yatura shi abroad domin yaje yayi krtu ...anan ne ya idda yakararunshi afanni bussiness admin ya dawo gda baban shi yamishi mgna akan aure yace yabarwa mahaifin shi xabi ...ananne babban shi yasanar dashi cewa akawai wata yar abokinshi wato mallam faruk mahaifin saadatu....kuma ya yaba da hankinta.....



www.abbagana.pun.bz
[10/26, 10:16 PM] Abba~Gana: SAMRA 5

Kande dai muguwar yar tashace gata dabin malamai ....taci alwashin sai taraba ddy da mummy.....saboda dady ko agaban waye nunawa yake yafison mummy akan umma...haka bakaramin konama umma rai yake ba....shiyasa taci alwashin sai ta raba mummy da daddy....kullum tana kan hanyar gurin boka sombo ....asha tura ma mummy aljanu amma saidai su dawo da kunnennen jiki suce takona su sbda mummy bata xaman banxa kodayaushe da karatu abakinta ......shiyasa ko an aiko so saidai su kone.....har yau dai samra kadai garesu....shiyasa umma ta tsani samra sosai




SAMRA 4 Bayan daurin auren sani da saadatu da shekara dayane ALLAH ya albarcesu da ya daya wato samra kenan ....bayan haihuwan samra da shekaru da dama hjya saadatu bata kara samun cikin ba ....shiko alhj sani bai damu...ita ko tanuna damuwarta sosai ....har rake bashi shawara akan yaje yakara aure...yanuna bacin ranshi amma tallabashi har ya auro kande yar makociyarsu .....wato ummi kenan ....bayan auro kande da shekara hudu har ila ga lkcn shuru babu komai ko bari bata taba yiba....
[10/26, 10:16 PM] Abba~Gana
: SAMRA 6


CIGABAN LBRI.....
samra tana xaune da ummanta a pallow tana tayata tsifan gashinta...umma tashigo pallow ko sallama babu taxauna.....sai mummy tace sannu dahutawa......sai umma tashareta,taharareta...sai tadauki remote tacanxa channel taga channel din larabci xuwa na waka....tayi hakane sbda boka yakirata yace yaturo wasu aljanu wai takokarta tajanye hankali daga ibadar ALLAH....itako mummy tana ganin haka sai tafara taratu awaje suratul jin ....suko da aljanu suka tunkarota suka ga abinda take krntawa kawai sai suka ja dabaya suka koma ....itako umma haushin mummy tasoma ji ...kawai tayi tsaki tace wlhy kin damu mutane...mummy kawai tayi darya tashareta batare data kulata ba tacigaba da karatunta......
TOH MASU KARATU GA KADAN DAGA CIKIN LITTAFIN NAN IDAN KUNJI YAMUKU DADI TOH INA JIRAN COMMENT DINKU.....
Share:

Monday 26 October 2015

TASHIN KABARI

sabo-green.jpg



YADDA JAMA'AR ANNABI (S.A.W) ZASU TASHI
DAGA CIKIN KABARI.
Ya Allah Ubangiji Kasa Muna daga cikin Al'umma
ta 12. Ameen.
An karbo daga Ma'azu dan Jabalin (R.T.A) daga
Manzon Allah (S.A.W) yace:
"Idan Ranar Alkiyama ta kasance, ranar da nasani
da nadama.
Allah madaukaki zai tashi al'ummata daga cikin
kabari jama'a goma sha biyu(12).
Amma jama'ar farko za a tashe su daga cikin
kabarinsu basuda hannaye babu kafafuwa.
Sai a jiyo kira daga bangaran Ubangiji cewa
wadannan sune:
WADANDA SUKE CUTAR DA MAKOTANSU HAR
SUKA MUTU BASU TUBA BA.
WANNAN SHINE SAKAMAKONSU, MAKOMARSU
WUTA.
Kamar yadda Allah Madaukaki yake cewa:
DA MAKOCI MA'ABOCIN ZUMUNTA DA MAKOCI
NA WAJAN ZAMA, DA MAKOCI NA GEFE.
(Zanci gaba In Sha Allah)
Sadakallahul Azim.
KARIN BAYANI:
===========
'Yan uwa kunga kenan ba qaramar illa bace cutar
da makobci.
Wlh Allah yana sonmu fiye da yadda muke son
kanmu, me zai hana bazamu kiyaye abin daya
gargademu ba?
Aljanna da muke taji ana fada ba Free Gate ake
shiga bafa.
Wlh sai munyi wa Allah da Manzonsa Biyayya.
Muso abin da suke so, mu guji abin da basa so.
Kuma Idan Allah yasa kai dan wuta ne, to wlh
kaine kakai kanka, kai ne kayi abinda ka kai
kanka cikinta (wal iyazu billah).
Hakazalika idan Allah yasa kai dan Aljanna ne, to
Allah ne yayi maka Rahama ka kyautata masa
tare da Rahmarsa, ka samu dacewa.
Tun Allah Madaukaki yana cewa:
"Dukkanku batattatu ne sai wanda na Shiryar.
To kunga ashe sai muna hadawa da neman
shiriyar Allah Madaukaki.
Ya Allah kasa muna cikin bayinka wadanda ka
yarda dasu.
Share:

RAYUWAR***FAUZIYYA-35(KARSHE)

rayuwar-fauziya.jpg

35RAYUWAR (FAUZIYYA) Part (35) KARSHEE.
Tunda muka d'auko hanya nke addu'ar samun
nasara akan Mama haka ma Faruk bnda rarashi
da karamin karfin gwiwa ba abinda yke, munyi
kyau sosai shigarmu iri d'aya idan ka ganmu
azahiri zaka iya cewa nishadi muke amma a
badini fargaba ta rinjayi nishadin. Muna shiga
harabar gidan mukaci karo da Amir yana ball da
gudu yazo ya taremu muka karasa ciki, afalo
muka riski Fa'iza da turkeken cikinta da Fadila
tana kwance kan doguwar kujera tana danna
waya, mukayi sallama Fa'iza ta juyo takare
mana kallo tayi tsaki taja jiki tabar falon, Fadila
ce ta amsa sama-sama suka gaisa da Faruk
tana lumshe ido kamar me jin bacci, yace ina
Mama? tace "tana shiryawane zata kai Fa'iza
asibiti, jiya mijinta ya tafi america yasamu wani
aiki acan shima in ya dawo da ita zai tafi, tana
maganar cikin shagwaba, Faruk yai murmushi
yace na masa murna sosai ita km ALLAH yabata
lfy, tace ameen ta tashi tana rangaji ta fice.
Zuciyata ta cika da tsananin fargaba jikina yai
sanyi don nasan babunasara tunda munafukanta
suna kusa. Kutashi ku fitarmin daga gida tun
kafin nadau mataki akanku, Muryar Mama ce
take maganar cikin hayaniya, da gudu muka
tsuguna ni da Farouk muna rige-rigen gaisheta
amma ko ta kanmu batabiba tacigaba da
masifarta, na sallamaki ga wnnn dan iskan da ya
shanyeki kika za6eshi akaina, indai namijine zaki
gane kuskurenki, kin za6i bin Umarnin Tijjani
akan nawa haka nima naza6i rabuwa da ke
har'abada, mu zuba duniyace kuma zakiga
karshenki, Fauziyya na tsaneki ALLAH yatsine wa
rayuwarki nayi nadamar haihuwarki, ina alfahari
da Fa'iza nasan itace 'ya amma ke butuluce
mahaukaciya dabba... Da gudu na'karasa na rufe
bakinta ina kuka, Mama don ALLAH kiyi hakuri
kiyafemin kidena aibatani da munanan kalamai,
Mama lkc yayi da zaki soni ki nunamin 'kauna
kamar yadda kowacce uwa take ga 'ya'yanta...
Fizge hannuna ta yi cikin tsananin tsana ta daga
hannunta ta daddalla min mari a kumatuna biyu,
sakeni danasoki gwara naso dabbar da aka
la'anta gwara na sassautawa ma'kiyyina
bana'kaunarki wllh, silalewa nayi natsuguna na
kama 'kafarta ina kuka nace "Mama ko zaki
kasheni bazan gaji da rokon afuwarki ba, na
tabbata zan kasance mai samun rahama ga
mahaliccina... Mama kiyi hakuri munsan munyi
kuskure don ALLAH kiyafemana, Faruk ne yake
maganar cikin girmamawa da tausayawa, ta
kalleshi awulakance tace "rufamin baki mara
mutunci munafiki har ka isa kasani nayi abinda
banyi niyya ba?" matsiyaci baka da kud'in da
zaka nunamin isa da gadara, ina da surukin daya
fika daraja da mutunci da komai, karka sake
samin baki ina gargad'inka daka fitarmin daga
gida, "Mama don ALLAH kidena 6ata ranki da
lkcinki kizo mutafi, Fa'iza ce ta leko tayi
maganar lokaci guda kuma ta juya. Nidai ina
ri'ke da kafarta ina ta gunjin kuka tasa kafarta ta
shurar da ni har sai da na buga kaina, inaji Faruk
yana Innalillahi wa'inna ilaihirraji'un Mama me
yai zafi haka? Idan baku fitarmin agida ba sai
kaga abinda yafi haka zafi, atake ya ja hannuna
ya wurgani cikin mota ina kuka ina tirjewa,najuyo
muryar Fadila tana cewa "gsky Mama baki
kyauta ba, ba hujja ba dalili," ransa a6ace yaja
motar muka tafi kaina har yafara zubar da jini
ban'karasa jin maganar Fadila ba ballantana
amsar da Mama ta bata muka fita, wnnn itace
rabuwar da mukayi da Mama da 'yan uwana,
Faruk yana tabani hkr lallami da alqawurikan
rikon amana da kulawa, hankalin Abba ya tashi
matu'ka da jin labarin yadda mukai da Mama,
shima yamin nasihu da fad'a akan namanta da
komai ALLAH bazai kamani da laifin komai ba,
km alkairi zai musanyamin da shi. Ranar
bankwana da 'kasata 'yan uwana da dangina,
mukayi sallama da kowa muka wuce cikin kewa
da begen dangi ni kuwa zuciyata kamar ta fashe
don ba'kin ciki da takaici, babu jinin Mama wajen
rakiya ballantana Mama, sai gidan Abba da
Iyayen Farouk da 'yan uwansa. Cikakkiyar wata
biyu da tafiyar Fauziyya ba'ayiba, aka aiko da
cewa ankama Nuraddeen a america dumu-dumu
da laifin sata da kuma cutar da yaro 'karami da
halayyarsa ta Luwadi, banda miliyoyin kudi
da akasa masa na tara harda shekaru masu
yawa, ga matarsa batafi sati uku da haihuwa ba
ta haifi 'yarta mace, da an6oye maganar amma
ahankali ta bayyana har a net. A yanzu kuma
'kishin-'kishinake akan Fadila tana shaye-shaye
kuma tana harkar 'yan mad'igo (neman mata),
sannan tana d'iban yara 'yan mata tana kaiwa
alhazawa, yanzu hk suna rikici akan takai wata
yarinya kuma ciki ya fito iyayenta sunce kotu
zasu kai bazasu yarda ba. Idan kajewa Mama
jaje banda zubar hawaye babu abinda take, ashe
gadon Fauziyyama dasu ta hada tayi bikin
Fa'iza, idan kagansu da halin da suke ciki saika
tausaya musu, Fauziyya kuwa tanacan karatuma
zata fara, 'karshen alawa 'kasa kowa yace
"kadan Mama tagani daga sakayyar ALLAH, da
rabon ita zatazo tana neman Fauziyya donta yafe
mata.......... KARSHE..(labarinnan gaskiyane
amma akwai inda aka kara aka kuma rage, wnnn
darasine ga al'umma, meza kuce? NAGODE muku
da kulawarku, sai yau ALLAH ya nufeni da
kammalawa agurguje)
Share:

RAYUWAR***FAUZIYYA-31 32 33 34

rayuwar-fauziya.jpg

[8/16, 3:41 PM] Abba~Gana: 30RAYUWAR (FAUZIYYA) Part (30). Fauzy karki
damu da yaddar ALLAH itama zata amince da
samun farin cikinki, kidena fidda rai da samun
farin ciki ko jindad'i ke dabance ALLAH
yanasonki kuma Mama ma zatasoki da yaddar
ALLAH, "Farouk ka amincewa maganata wllh
zuwa wajen Mama babu abinda zai haddasamin
sai tashin hankali da baqin ciki tare da bankwana
da kai, "Fauzyna kidena zubar da hawaye komai
ya wuce, na amince muje wajen Abban, don
ALLAH kidena tashin hankalinki kllm ina burin
naganki cikin farin ciki, haka muka dinga hira
cikin tarairaya da fahimtar juna. Farin ciki bazai
misaltuba cikin raina, haka nasanar da Aunty
Sadiya duk yadda mukai tayi murna sosai
tadinga bani hkr akan nadaure na koma wajen
Mama, kawai na amince mata da to amma badan
zan aikata ba, da yamma li'kis nai sallama da
Aunty Sadiya na tafi gidan Abba Tijjani cikin
tsananin farin ciki. Na sanar da Abba komai da
ya faru amma ban fad'a masa dalilin barina
gidan Fa'iza ba, kawai nafad'a masa nagaji km
Farouk yanaso yazo mutsaida maganar Aureyayi
farin ciki sosai da maganar Farouk amma yayi
takaici da baqin cikin halin ko inkula da Mama
take nunawa akaina, wanda har takai yau ta wayi
gari tana mai alfahari da salwantarki batare da
tasan inda zaki ba, Fauziyya tabbas bata kyauta
ba amma da kinyi hkr wata rana sai lbr, wllh
itace Mahaifiyarki baki da wata bayan ita, ina da
ikon Aurar da ke kota amince ko bata amince ba
amatsayina na wan Mahaifinki, amma bazanyi
hakan ba dole anemi amincewarta da sa
albarkarta, zanje wajenta bazanyi 'kasa
agwiwaba kuma insha ALLAHU zamu samu
nasara, ke tawace dolene nanema miki farin ciki
amma idan ta Haj. Khadija da sauran yaranne
idan nace nacire hannuna akansu ba wanda ya
isa yace sai na mayar, ki cigaba da addu'a
Fauziyya ALLAH yana tare da ke kuma shizai
dafa miki.......
[8/16, 3:42 PM] Abba~Gana: 31RAYUWAR (FAUZIYYA) Part (31) Cigaba 31.
Na amincewa Abbane badon son raina ba sai
don bin umarninsa, wanda yazamo ko mahaifina
baya ja da hukuncinsa ballantana ni, mutum ne
me taka-tsan-tsan da duniya dattijon 'kwarai me
magana 1, Kwana na 2 agidan Abba gidansu
Farouk suka aiko zasu had'o komai su kawo,
haka ya amsa musu da sharad'in zai sanarwa
Mahaifiyata kafinnan, Abba ya shirya ya tafi
wajen Mama da Maganar da kowacce uwa take
burin ji, amma nasan banda tawa uwar don
nasan yafi komai ba'kin ciki awajenta, tunda
yatafi nake addu'ar ALLAH yasa alkhairi ne yake
cikin tafiyar ba akasinsa ba. Abba yafad'amin
tun sallamar da yayiwa Mama ya tabbatar da
alamun rashin nasara atare da ita, ta amsane
aciki cikin rashin girmamawa batare da tasan
maganar da yazo da ita ba, alkcn da ya tabbatar
mata cewa Fauziyya tana gidansa lkcn tafara
zazzaga bala'in shi yake zugani nake yi mata
abin danaga dama, koda ya tunkareta da
maganar Aurenmu saita sake rantsewa ko
gawata bata amince Farouk yata6a baballantana
ya aureni, ya tabbatar mata da kamala dattako
da gidan mutunci da Farouk ya fito, sbd hk bashi
da aibun da za'a hanashi aurena tunda muna
'kaunar junanmu. Amma Mama saita d'aga waya
ta kirani ina ganin kiran gabana yafad'i, cikin
tsoro na d'aga wayar tare da sallama nakira
sunanta cikin girmamawa, bata amsa sallamar
ba ballantana kiran, FAUZIYYA takira sunana da
babbar murya, na amsa cikin nutsuwa, babu ke
babu Farouk har abada narantse da girman
ALLAH babu yawuna a maganar da Tijjani yazo
da ita, idan kuma kikayi kingama samun
kwanciyar hankali arayuwarki, kuma sai kinyi
nadamar zuwa duniya don wllh bazan gagara
tsine miki da dukkan alkaba'in duniya ba, inaso
kisani Tijjani ba ubanki bane don hk bai isa yayi
takara da ni wajen gindaya miki sharud'd'aba,
ballantana har ya halasta abindana haramta
miki, ina baki umarnin ki tattaro inaki inaki kizo
inason ganinki yanzu yanzunan, idan kuma zaki
nunamin ban isaba to karkizo, wllh idan kika
sa6a maganata bazan ta6a yafe mikiba, kuma
babu ni babu ke har abada! Ta katse wayar cikin
zafi..... (kuyimin afuwar jina shiru dalilaine masu
kwari suka haddasa hakan, ina fatan ba kuyi
fushi ba km kowa yana cikin 'koshin lfy. Ina
tayaku murnar shiga sabuwar shekara, 1st
muharram. Allah ya baiyana mana alkhairan
dake acikinta, abinda ke cikinta wanda ba na
Alkhari ba, Allah yajuyamana shi zuwa na
alkhari). Ahlan wa sahlan bikum fil muharram,
wa Kul'am wa antum bikhair!!!
[8/16, 3:43 PM] Abba~Gana: 32RAYUWAR (FAUZIYYA) Part (32) Cigaba 32.
Wani irin juyi naji kaina yanayi lkc guda zuciyata
ta cika da wani irin 'kunci tana tu'ku'ki atake nai
jifa da wayar ta tarwatse, na tsuguna 'kasa ina
rawaito kukan ba'kin ciki da takaici, haqiqa bani
da za6i da ya wuce nabi umarnin Mama ina da
tabbacin umarnin mahaliccina ne kawai asaman
nata, lallai Mama bata 'kaunata bata farin ciki da
farin cikina zanje gareta kamar yadda ta buqata
km zan kasance cikin bin umarninta na tabbata
mutuwata tana gaf da ni, wnnn kuwa bata isa ta
hanaba saidai tai farin ciki ma da hakan, bazan
'kara zuwa wajen kowa don kai 'karar Mama ba
har tai masa irin wannan rashin mutuncin data
yiwa Abba, bayan nuna bai isaba tazo tana kiran
sunansa gatsal cikin raini, ya ALLAH ka ganar da
Mama kasa tagane kuskurenta ta daina abin da
take. Tunda na tsuguna kuka nake ina ta karanto
wasi'kar jaki da addu'oin mafita cikin zuciyata...
"FAUZIYYA! Naji muryar Sumayya d'aya daga
cikin 'ya'yan Abba tana kiran sunana, ban
sauraretaba don banga abinda zaisauqaqamin
zuciya na iya magana ba, "kukan me kike haka?
Ban kalleta ba ballantana na tanka mata, "ga
waya Abba yace na baki, da na yanke hukuncin
'kin kar6a ballantana na amsa, don nasan wani
zafin zan 'kara samarwa zuciyata, na tabbata
magana d'aya Abba zai fad'amin itace nabar
gidansa yanzu-yanzu sbd 6acin ran Mama,
"Fauziyya ya'kara kirafa sumayya tai maganar
cikin damuwa tana kokarin kara wayar akunnena,
nadafe wayar akunne bankai ga magana ba naji
yace "Fauziyya karki daddara kibar gidannan
kizauna cikin farin ciki da aminci, Mahaifiyarki
bata isa ta hana abinda ALLAH ya halasta ba,
babu abinda bakinta zai miki sai alkhairi, ki
kwantar da hankalinki ita bata isa ta d'aura miki
aureba saida mu, ni kuwa na isa aurar da ke
batare da ita ba. Nidai kukana kawai nake ina
jiyo muryar mama tana ihun cewa wllh baka
isaba, yana cewa zakisha mamaki zan nuna miki
isata da matsayina awajen 'ya'yanki, don kinga
ana bin ta taki yasa kike abinda kikaga dama,
baki da abokin shawara ko a'kawayenki don
dabbancida ka kike komai, to wllh ALLAH yabaki
dama ne kawai ranar nadama tananan tana
tunkaroki, yana maganar cikin huci da takaici
"Fauziyya ki kwantar da hankalinki ni
mahaifinkine awnnn lkc, karki damu da abinda
yake faruwa akwai lkc, bansan lkcn dana fashe
da kuka ina fad'in Abba na hakura da auren zan
koma wajenta don ALLAH Ab... Rufamin baki
nafad'a miki karki sake kibar gidannan idan kika
fito to duk halin da kika fad'a dad'i ko wahala ba
ruwana, ina umartarki kizauna nadawo babu
abinda zai faru sai alkhairi, ya katse wayar
nasake fashewa da kuka, zuciyata ta rabu biyu
tanason kyautatawa kowanne 6angare, can kuma
wani saqone yake yawo a'kasan zuciyata akan
me zan za6i zama da Farouk akan Mama? Bayan
nasan maza basu da tabbas? Na tabbata idan na
Auri Farouk to ba ni ba Mama km saita rabani da
'yan uwana har abada, hakama baikamata na
sacewa Abba gwiwa ba, zan jira yazo in kuma
ro'keshi akan kawai ya janye na ha'kura
33RAYUWAR (FAUZIYYA) Part (33) Cigaba 33.
Koda Abba yadawo nagama had'a kayana tsaf
amma idona yakasa dakatawa da zubar da
hawaye, hk ya aiko aka kirani yana falonsa, na
amsa na tafi nasameshi zaune alamun me
nazari, nayi sallama natsuguna cikin ladabi da
murya me rauni nace: "Abba sannu da zuwa,"
yawwa sannunki ya amsa yana kokarin gyara
kafet d'in da yake zaune akai. "Fauziyya! Abba
yakira sunana fuskarsa ad'an sake bakamar
farkon shigowata ba, na amsa cikin nutsuwa
kaina a 'kasa duk da hawayen ya tsagaita zuba
daga cikin idona amma akumbure suke, "Gobe
gidansu Farouk zasu kawo komai na aurenki sati
mai zuwa za'a d'aura muku aure in ALLAH
yakaimu sati na sama ku wuce, "Abba kayi
hakuri wllh na ha'kura da auren Farouk har
abada don ALLAH Abba kajanye, ina maganar
hawaye yana sauka kan kumatuna," Fauziyya ki
kwantar da hankalinki babu abinda zai biyo baya
sai alkhairi, Mahaifiyarki kawai haifarki tai amma
bata amsa sunan uwa tagari ba, babu laifi don
lkc d'aya kin kaucewa Umarninta tunda ba hani
tai da abindaya halasta ahana ba, kawai tabi son
rai da hud'ubar shaid'an da kuma amfani da
matsayin da ALLAH yabata akanki don ta
musguna miki, kisani babu abinda ya kaucewa
shari'a ballantana yazamo haramun a aurenku da
Farouk, yadda nayi bincike akansa mu'amalarsa,
tarbiyya da addininsa na tabbata batayi wnnn a
auren Fa'iza ba, idan aka biyewa shashancinta
wllh zata iya jefa ki ahalaka, shekarunki sunyi
nisa aurene yafi kamantuwa da ke ayanzu, babu
bi ga abin halitta wajen sa6awa mahalicci, ki
manta da komai kita addu'a ALLAH zai dafa
miki, Abba Mama Mahafiyyata ce ko bataimin
komai ba takawoni duniya km tasha wahalar
laulayina da na'kuda ta, ta cancanta na sadaukar
da komai na farin cikina don kyautata mata,
Abba har cikin raina na ha'kura da Farouk don
ALLAH Abba kaima ka hakura ALLAH zai kawo
lkc na... Wllh barazana take bazakibar 'kasarnan
ba sai kinje kunyi sallama, kuma zata yafe miki
Fauziyya karki yadda zuciyarki ta aminta da
barazanar mahaifiyyarki, idan har kika rabu da
Farouk na tabbatar miki bazaki ta6asamun miji
kamarsa ba, hk muka dinga musayar yawu
nafad'a ya fad'a dole tasa nai shiru don dole
badon na amince da abinda yake so ba, nakoma
cikin gida zuciyata cike da tunanin gaggauta
samun mafita. Kwanaki 4 da tafiyar Fauziyya
daga gidan Aunty Sadiya, Fadila tazo gidan tana
bata labarin cewa Fauziyya ta koma gidan Abba
Tijjani har zai aurar da ita bada izinin Mama ba,
sbd tace batason yaron da Fauziyyan takeso tace
bata yadda da tarbiyyarsa ba, Aunty Sadiya ta
nuna bata san komai ba tace tadad'ema bataga
Fauziyya ba, ta dinga surutai kala-kala harda
cewa Mama tace idan kud'i yana aiki Malamai
suna doron 'kasa auren nan bazai yi wuba, Aunty
Sadiya tace ai da Mama ta hakura tunda sun
dage ba'a san abinda ALLAH yake nufiba, tace
haka ma 'kawarta tace amma Mama ta'ki yarda,
ai Aunty Sadiya duk laifin Fauziyarne gwara
Maman tayi maganinta ta cika matsala da yawa,
zantuka dai daban-daban. Alkcn BB tana hannun
wane da wane ranar da ita Fadila taje gidan
Aunty Sadiya Q10, koda ta yaba wayar da irin
kyanta datsadarta, sai Fadilan tace Mijin Fa'iza
ne ya siyo mata, sbd halaccin da tayi masa na
zama agidansa lkcn da Fauziyya ta gujesu, wllh
Aunty Sadiya tace lkc guda gabanta yayi
mummunar faduwa, kawai ta tausayawa Mama
da iyalanta lallai Fauziyya dabance acikinsu, don
ta tabbatar bazai bata wannan wayar abanza ba,
ta kalleta da alamun rashin fahimta tace "Fadila
kawai yabaki waya? Ke da Fa'iza? Tace a'a ni
kad'ai ita ai tana da wata Nokia ahannunta,
Aunty Sadiya tai ajiyar zuciya tace "gsky ya
birgeki kice Mama tayi murna, Fadila ta kalleta
cikin zumud'i tace "murna kai yadda kikasan ita
aka bawa tadinga cimin albarka da gdy agurinsa,
tace taso Fauziyya ta gani taga arzi'kin data
gujewa, ai Aunty Sadiya Ya Nura yana da kirki
sosai abin hannunsa bai rufe masa ido ba, ita dai
Aunty Sadiya kawai kallonta take tana mai
takaicin son zuciya irin nasu.
[8/16, 3:44 PM] Abba~Gana: 34RAYUWAR (FAUZIYYA) Part (34) part (34)
Tunda na baro wajen Abba na kasa samun
sukuni lissafin 'kwa'kwalwata ya gagara sai
tuwa, tsahon ranar da darenta haka nakasance
cikin damuwa ina addu'ar ALLAH ya shige min
gaba a abinda yake alkhairi, da safe naje muka
gaisa da Abba yana sake jaddadamin cewa yau
za'ayi ba'kin gidansu Farouk na amsa da to
kawai nami'ke daga gabanshi nakoma babban
falo. A kwance nake kan doguwar kujera idona
kan wani hoton Abbanmu da Abba Tijjani da
wasu 'yan uwansu sunsa mamansu atsakiya,
hoton yayi kyau sosai musamman Abbanmu da
ya yalwata fuskarshi da murmushi, kana gani
kasan suna alfahari da mahaifiyarsu, hawaye
yacika idona, ina tuno rayuwar gidanmu da
mahaifinmu mai dad'i da nishad'antarwa,da
kulawarsa ga 'yan uwansa bashi da kokarin da
ya wuce yakyautata mana, bansan tashin hankali
da damuwa ba sai bayan rasuwarsa, nasiharsa
kllm agareni nazamo mai hkr musamman akan
Mahaifiyyata bau d'add'iyar Mace ce sai na kau
da kai akanta, duk rintsi duk wahala karna 6ata
raina akanta na ri'ke'yan uwana da zumunci,
Abba Tijjani ubane awajenmu karmi wasa da duk
wani umarninsa don bazai cutar damu ba! ALLAH
sarki Abba ka barni cikin maraici da
hargitsatstsiyar rayuwa, nagaza da samun
ingantacciyar rayuwa daga mahaifiyata
ballantana 'yan uwana, lkc yayi da Mama take
baqin ciki da Farin cikina, take 'kaunar rabani da
masoyina take jaddada tsinuwarta akaina idan na
bijirewa umarninta da yazo da son ranta, Abba
inama kana da iko dakazo ka rabani da wnnn
rayuwa, kajani gareka don nisantani da irin
wannan rikicin rayuwa, na rasa mafitar dazata
kaini ga gaci, Umarnin Mama zanbi ko kuwa na
Abba Tijjani? Ya ALLAH kazamo gatana awnnn
al'amari. Ina falon Abba yashigo batare da
nakula da shigowarsa ba, sai muryarsa naji yana
kiran sunana, nad'ago na goge hawayen fuskata
na tsugunar da kaina, kukan me kike Fauziyya?
Abba bakomai, nabashi amsa, sannan nace
"amma inaso naro'keka wata alfarma, "ina
sauraronki ya samu kujera ya zauna" na sakko
'kasa cikin ladabi da girmamawa natsuguna nace
"Abba zuciyatata raunana tana neman tallafinka
da amincewarka, don ALLAH Abba ka yaddarmin
naje wajen mahaifiyata wllh bazan bari tahanani
auren Farouk ba, inaso ta yafemin ayi aurennan
da amincewarta, nasamu farin ciki kamar yadda
kowacce amarya take samu... Fauziyya na
amince miki amma da sharad'in sai an d'aura
aurenki kafin ki tafi sai kije amma ban yarda
kitafi ayanzu ba, sbd hk daga yau na yanke duk
damuwa daga gareki ki saki ranki kiyi harkar
bikinki cikin nishad'i zaki samu farin ciki fiye
dana amarya da take gaban iyayenta, yanzuma
farouk ne yake tambayar ko akwai wasu al'adu
da muke? Nafad'a masa ta 6angaren iyaye bamu
da wasu al'adu da suka sa6a nasu saidai ko
daga gareki, yakira wayarki akashe ki kunna ki
kuma amsashi kamar yadda kika saba, da yaddar
ALLAH aurenki da Farouk alkhairine kinji 'ya ta!
Yana gama fad'a yafice cikin sauri ya barni
atsugune, na tashi nakoma kan kujera ina mai
addu'ar ALLAH ya sanyaya zuciyar Mama ta
sassauta 'kudurinta, donna tabbatar Abba ya
rinjayeta. Yau itace ranar Farin ciki da nishadi
ranar da kowacce mace take alfahari da ita,
ranar da tafi kowacce rana tarihi da girmamawa,
an d'aura aurena da masoyina abin alfaharina da
jindad'ina wanda nadad'e ina burin ya zamo
uban 'ya'yana, Farouk yayirawar gani ya kashe
kud'i sosai wajen aiwatar da komai na bikin, nayi
kuka kamar raina zai fita nayi kewar mahaifina
don nasan yafi kowa buri da son ganin wannan
rana. Babu lallamin da masu fad'a aji na dangi
ba suyiwa Mama ba akan ta ha'kura ayi biki
babbar 'yarta cikin kulawarta amma ta'ki, ta
nuna gwara taga ranar mutuwarta da ganin wnnn
ranar, an aika masu da komai na kayan aure har
IV amma ta wulaqanta komai da duk wanda aka
aika wajenta. Kwana 2 da d'aura auren Farouk
yace na shirya muje muyiwa Mama sallama, sbd
komai ya kammala saura kwana 4 ya rage mu
wuce DUBAI, lallai bani da farin cikin da ya wuce
Mama ta yafemin, fatana aurennan yazamo silar
warwarar damuwata ya ALLAH ka amincemin da
hakan...
Share:

Tallata Kayanka

Guide Tricks Blog

Be With Me Technology

Popular Posts

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Blog Archive