shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wanda aka fi sani da hausa novel wanda ni Muhammad abba gana nake rubutawa dan wayar tare da fadakarwa ga mutane a yanayin da muke ciki.

Monday 26 October 2015

RAYUWAR***FAUZIYYA-30

rayuwar-fauziya.jpg

30RAYUWAR (FAUZIYYA) Part (30). Fauzy karki
damu da yaddar ALLAH itama zata amince da
samun farin cikinki, kidena fidda rai da samun
farin ciki ko jindad'i ke dabance ALLAH
yanasonki kuma Mama ma zatasoki da yaddar
ALLAH, "Farouk ka amincewa maganata wllh
zuwa wajen Mama babu abinda zai haddasamin
sai tashin hankali da baqin ciki tare da bankwana
da kai, "Fauzyna kidena zubar da hawaye komai
ya wuce, na amince muje wajen Abban, don
ALLAH kidena tashin hankalinki kllm ina burin
naganki cikin farin ciki, haka muka dinga hira
cikin tarairaya da fahimtar juna. Farin ciki bazai
misaltuba cikin raina, haka nasanar da Aunty
Sadiya duk yadda mukai tayi murna sosai
tadinga bani hkr akan nadaure na koma wajen
Mama, kawai na amince mata da to amma badan
zan aikata ba, da yamma li'kis nai sallama da
Aunty Sadiya na tafi gidan Abba Tijjani cikin
tsananin farin ciki. Na sanar da Abba komai da
ya faru amma ban fad'a masa dalilin barina
gidan Fa'iza ba, kawai nafad'a masa nagaji km
Farouk yanaso yazo mutsaida maganar Aureyayi
farin ciki sosai da maganar Farouk amma yayi
takaici da baqin cikin halin ko inkula da Mama
take nunawa akaina, wanda har takai yau ta wayi
gari tana mai alfahari da salwantarki batare da
tasan inda zaki ba, Fauziyya tabbas bata kyauta
ba amma da kinyi hkr wata rana sai lbr, wllh
itace Mahaifiyarki baki da wata bayan ita, ina da
ikon Aurar da ke kota amince ko bata amince ba
amatsayina na wan Mahaifinki, amma bazanyi
hakan ba dole anemi amincewarta da sa
albarkarta, zanje wajenta bazanyi 'kasa
agwiwaba kuma insha ALLAHU zamu samu
nasara, ke tawace dolene nanema miki farin ciki
amma idan ta Haj. Khadija da sauran yaranne
idan nace nacire hannuna akansu ba wanda ya
isa yace sai na mayar, ki cigaba da addu'a
Fauziyya ALLAH yana tare da ke kuma shizai
dafa miki.......
Share:

0 comments:

Post a Comment

pls drop down your comment......
dan Allah ku ajiye comment.

Tallata Kayanka

Guide Tricks Blog

Be With Me Technology

Popular Posts

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Blog Archive