shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wanda aka fi sani da hausa novel wanda ni Muhammad abba gana nake rubutawa dan wayar tare da fadakarwa ga mutane a yanayin da muke ciki.

Friday 16 October 2015

DAN******ALHAJI-36

dan-alhaji.jpg

DAN ALHAJI 36







Muhd-Abba~Gana


gashi ba wanda inda yan uwasa suke ba irin bakin cikin dasu alhaji kabiru da abokan aikin sa ba suyi ba rufaida ko jin wanda ya ga mai kama da ita ba'ayi ba mutane unguwa sunce sai sun dauki mataki akan safuwan wasu nace wa abar shi da Allah tunda yanzu ina mallam nasiru da mai dakinsu da yar tasu da abin ya faru saboda ita wannan kawa ibtila'i ne daga Allah yan sanda ko tunda abin ya faru suka tsar keyar safuwan Alhaji duk ya rame yayi baki hajiya bilki ko tunda taji abin daya faru da iyayen rufaida bata cikin hayyacinta tana kwance a asibiti jininta ya hau sosai safuwan ko in ba kyakyawan sani kaya masa ba baza ka gane shi ba yan sanda sun hana ganin shi ko Alhaji ma sau daya ya ganshi.





Muhd-Abba~Gana




www.abbagana.pun.bz
Share:

0 comments:

Post a Comment

pls drop down your comment......
dan Allah ku ajiye comment.

Tallata Kayanka

Guide Tricks Blog

Be With Me Technology

Popular Posts

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Blog Archive