shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wanda aka fi sani da hausa novel wanda ni Muhammad abba gana nake rubutawa dan wayar tare da fadakarwa ga mutane a yanayin da muke ciki.

Friday 9 October 2015

DAN******ALHAJI-6 & 7

dan-alhaji.jpg

[9/27, 4:27 PM] Abba~Gana: DAN ALHAJI 6




muhd-Abba~Gana



yace amma wallahi ka bani mamaki mai ka tsinta a duniyar har zaka tunkaranwa kanka tsofa sai kace wani bagidaje ai mu yanxu muka fara cin duniyar mu da tsinke safuwan yace wai kai yaushe zaka san duniyar nan ba matabbata bace mu fa bana yau bane ya mike yace kaga tafiyata ya rike gefen rigarsa yace to zaka raka ni kona sami wani? yace Allah yakai mu daren yana fita safuwan ya zauna yana tunanin shi daga yau ma ya daina neman mata rufaida ta ishe shi auran ta zaiyi Allah yasa wani bai rigashi ba dan irin su rufaida wawuson su ake.






muhd-Abba~Gana


www.abbagana.pun.bz
[9/28, 11:22 AM] Abba~Gana: DAN ALHAJI 7





muhd-Abba~Gana




WANE NE MAHAIFIN RUFAIDA?
malam nasiru mahaifin rufaida ma'aikacin NEPA ne aiki ne ya kawo shi garin katsina.
haifaffan garin kano ne cikin karamar hukumar gaya cikin wata unguwar kofar gabas shida matarsa habiba.
WACE CE HABIBA? WATO MAHAIFIYAR HABIBA
ita kuma tana cikin unguwar alawa nan cikin karamar hukumar alawa dake ckin karamar gayan take bayan zaman su a garin gaya ne basu dade da aure ba aka mayar da shi aiki katsina suka koma can da zama .mallam nasiru mutum ne mai kishin matarsa habiba tana da hakuri sosai funanin gaye ne kyawawa ne sosai sun haifi yar su wato rufaida bayan shekaru goma sha takwas ta sake haihuwa ta haifo dan ta wato kamal. (hausan nawa sai a slow
Share:

0 comments:

Post a Comment

pls drop down your comment......
dan Allah ku ajiye comment.

Tallata Kayanka

Guide Tricks Blog

Be With Me Technology

Popular Posts

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Blog Archive