shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wanda aka fi sani da hausa novel wanda ni Muhammad abba gana nake rubutawa dan wayar tare da fadakarwa ga mutane a yanayin da muke ciki.

Friday 9 October 2015

DAN******ALHAJI-13 & 14

dan-alhaji.jpg

[10/2, 7:39 AM] Abba~Gana DAN ALHAJI13




muhd-Abba~Gana




yan mata kuma har kasar waje suke fita da su suna kashe musu kudi na tashin hankali har wani suna suna suka sa masa YARO MAI TSADA saboda ba kowace yarinya yake kulawa ba a kofar gida suka iske malam nasiru cikin fara'a suka gaisa ya tashi ya shiga gida yace su saurare shi sulainman ya dalla masa harrara ta gefen ido batare da ya gan shi ba safuwan ya lura dashi ya cije lebe ya dunkule hannu biyu waje daya suna tsaye sai ga rufaida nan ta fito ba tare dashi ba bashi ba hatta sulainman ya kiyayeta sam bai zata ta hadu hakaba gaba daya suka rude cikin ladabi ta gaishe su muryarta kadai ta isa rudar da maza sulainman ya fada cikin zuciyarsa yana mai cewa lalle abokina ya haukace dama ana samun irin waddannan kyawawan a gidan talakawa suna hada ido da safuwan suka sakarwa juna wani ni'imtaccen murmushi.






muhd-Abba~Gana





www.abbagana.pun.bz
[10/2, 7:51 AM] Abba~Gana DAN ALHAJI 14





muhd-Abba~Gana






ji yayi saka masa wata kasala kamar kafarsa bazata dauke shi ba jingina yayi jikin motarsa.ta lumshe idonta ko dayake haka Allah yayi ta shima haka idonsa yake kamar mai jin bacci dasu yake daukar hankalin yanmata.a gaskiya kyawawa ne ajin farko dan ba'a kirasu ajin karshe ba ni nasara wanda zanje yafi wani tsakanin su sai dai kalar fatarsu shi jane ita kuma fara ce can da taga shirun yayi yawa tace ya gajiya yace ban gaji ba kuma bazan gajiba in dai a kanki ne bana fatan gajiya duk wahala,tayi wata murmushi har wushiryar ta fito tace godiya nake yace rufaida babu komai dama aike ya dace nayi wa hakan ji tayi bbu wnada ya taba fadar sunnata daidai sai shi yace da farko sunna safuwan mu'az katsina ta kalle shi tabbatar sunan ya dace dashi a gaskiya kyakyawane sosai.




muhd-Abba~Gana





www.abbagana.pun.bz
Share:

0 comments:

Post a Comment

pls drop down your comment......
dan Allah ku ajiye comment.

Tallata Kayanka

Guide Tricks Blog

Be With Me Technology

Popular Posts

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Blog Archive