shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wanda aka fi sani da hausa novel wanda ni Muhammad abba gana nake rubutawa dan wayar tare da fadakarwa ga mutane a yanayin da muke ciki.

Wednesday 7 October 2015

DAN*****ALHAJI-2

dan-alhaji.jpg

DAN ALHAJI 2



muhd-Abba~Gana


bude motarsa yayi ya fito ya doshi inda take da hijab din a hannunsa cikin takun kasaita nasu na ya yan masu ji da kan su kyakyawan saurayin ya karasa inda take tsaye tana ganin ya doso inda take ta sake rudewa ganin rashin hijab a jikinta tayi kamar ta taka da gudu ya karaso ya dan duka yace ga abinki da sauri ta karba ta saka cikin gaggawa suna hada ido yaji wani abu ya tsirga masa cikin jikinsa.
take ya yardewa kansa ya sani matar da zai aura wacce ya dade yana mafarkin samu a zuciyarsa yace lalle kin amsa sunanki na mace ya nisa yace daga dukkan alamu daga makaranta kike ga kuma hadari na haduwa ga kuma ana wuyar mota ko zaki zo na rage miki hanya?


muhd-Abba~Gana



www.abbagana.pun.bz
Share:

0 comments:

Post a Comment

pls drop down your comment......
dan Allah ku ajiye comment.

Tallata Kayanka

Guide Tricks Blog

Be With Me Technology

Popular Posts

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Blog Archive