shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wanda aka fi sani da hausa novel wanda ni Muhammad abba gana nake rubutawa dan wayar tare da fadakarwa ga mutane a yanayin da muke ciki.

Wednesday 30 December 2015

NA DAINA SO!!***8 & 9

na-daina-so.jpg NA DAINA SO 8 muhd-Abba~Gana wata kakkafar ajiyar zuciya ta kuma yi bayan da ta kammala tunanin abun da ya faru tun shekaru da dama da suka shude mairamu ta tuna da irin halin kadaici data tsinci rayuwarta a ciki tun bayan da mijinta ya tafi birni ta tuna da irin zulumin da ta shiga bayan da aka shafe tsawon kwanaki siitin bai dawo ba babban abin daya fi tayar mata da hankali tunani data yi na cewar ko mijin nata ya hadu da wani mugun bala'ine toh amma surukarta ce ta yi ta kwamtar mata da hankali bayan shekara guda mahaifiyar mijin nata ta kira ta mairamu wata magana nake si muyi dake kin ga tun bayan tafiyar dan nan yau tsawon shekara guda kenan bai dawo ba bai kuma yi wani aike ba kin ga har wasu abokansa sai da suka je birni nemansa amma ba suji duniyarsa ba kin ga kuma ke yarinya ce bai dace rayuwarki ta ci gaba da da kasancewa cikin wannan yanayin ba kuma kina sane da surutan da jama a ke ta faman yi don haka ina ganin mai zai hana ki mika wuya bori ya hau? mai zai hana ki amincewa a raba auren ki samu wani mijin" bata tanka mata ba kuma bata amince da shawarar ba tsinin kibiyar sabon bakin ciki yayi dirar mikiya a zuciyar mairamu bayan da ta kuma tunawa da wani abu. Muhd-Abba~Gana www.abbagana.pun.bz NA DAINA SO 9 Muhd-Abba~Gana abin da ya fi tsaya mata a rai fiye da komai mijinta na sane da cewar lokacin da zai bar ta tana dauke da juna biyu har ta haifi da namiji bai zoba har dan ya kai shekara guda bai taba ganin mahaifinsa ba har yaron ya rasu mahaifinsa bai taba yin ko da aike ba shin mene ne dalilinsa daya sa mijinta zai yi mata haka? shin da gaske ya manta da ratuwarta kamar yadda aka sha fada mata tsanin so da take yi masa ne ya sa ba ta iya ganin laifin mijin natan ba bakon abu bane a kauye miji ya gudu birni ya bar iyalinsa cikin kunci da talauci,don ita kanta mairamu ta sha ganin haka to amma a iya saninta mazajen kan dawo bayan shekara daya ko biyu don haka ita mene ne dalilin da yasa mijinta ba zai dawo ba har sai bayan kusan shekara shida mai ya sa zai yi mata haka? da fada ya dace ta tareshi wata zuciyar ta bata shawarar idan yazo kada ki sakar masa fuska toh shin da wacce irin fuska zai dubeni,wadannan kalamai zai fada min daza su iya sa na manta da halin zulumi na rashin tabbas daya jefa ratuwata na tsawon shekaru wanne irin uzuri zai kawo min da zai gamsar dani? ban samu aiki da wuri ba aiki ne yayi min yawa,kauyen ne yayi min nisa nasan nayi laifi ki yafe min. www.abbagana.pun.bz
Share:

Tuesday 29 December 2015

NA DAINA SO!! 6 & 7

na-daina-so.jpg NA DAINA SO!! 6 Muhd-Abba~Gana Akwai sinadarin sonki a cikin jinin jikina to ina mai kara tabbatar miki da cewa ba zan iya rayuwa idan babu ke ba ki tuna irin halacin da ki kayi min kin so ni a lokacin da kusa kowa ya ki ni kin hasance tare dani bayan da kowa ya guje ni" idan ka tafi yaushe zaka dawo? sai da ya dan yi jim kafin ya bata amsa cikin sassanyar muryarsa kin san yanayin neman aiki akwai wahala ban san takamaimai yadda al'amura za su kasance ba amma ina sa ran yanayin yadda kike yi min addu'a ba dare ba rana Allah zai taimake ni na samu aiki da wuri da yardar Allah ka samu ka gama to Allah ya sa ameen shiru suka dan yi na tsirarin sakanni yanxu tafiya zaka yi ka barni? ta tambaye shi tana mai marairaicewa kamar zata fashe da kuka kafin yayi magana taci gaba da cewa daga yau ni kadai zan ke zuwa rafi na debo ruwa? ni kadai zan ke cin abinci? daga yau ba mai side min hannu idan na gama cin abinci? daga yau bani da abokin wasa? bani da mai yi min tatsuniya? bani da mai yin...... haba mairamu abu da ba jimawa zan yi ba na san a na dade baifi nayi wata daya ba har wata daya! yanzu zaka iya shafe tsawon wata guda ba tare da ka ganni ba? Muhd-Abba~Gana www.abbagana.pun.bz [11/15, 12:22 PM] Âbbã Gäñà: NA DAINA SO 7 Muhd-Abba~Gana ko minti daya ba zan iya yi ba tare da na sa ki a kwayar idona ba amma abin da nake son kara tunasar da ke akwai hoton fuskarki a kowanne shafi na kundin adana hotunan dake cikin tarin shafikan dake binne a kwakwalwata zazzakar muryar ki a ko da yaushe na amsa kuwwa a dodon kunnena domin jikin ki ya jima da narkewa a cikin nawa jikin don haka tafiyar da zan yi zuwa birni zan tafi da kene amma a cikin ruhina yanayin yadda mijin nata ya iya tsara kalamai masu sanyaya zuciya yasa a lokuta da dama tafi tunanin cewa zai iya zama mawaki don ta sha fada masa to amma a can cikin zuciyarta bata fatan mijin nata ya zama mawaki saboda ta san yadda ake ce yan matan birni ke rububin mawaka ina so na tuna maka wani abu tace dashi bayan sun yi sallama mene ne kada ka manta kake shan magungunan ka kamar yadda ka saba nayi miki alkawarin ba zan manta ba kuma ba zan manta da irin yadda a kowanne lokaci kike nuna kulawarki a gareni ba kafin su rabu sai da suka zubar da hawaye har bayan da mota daya shiga ta bar tasha da kusan mintina ashirin mairamu bata bar wajen ba, www.abbagana.pun.bz
Share:

NA DAINA SO!! 5

na-daina-so.jpg NA DAINA SO 5 Muhd-Abba~Gana Anya kuwa babu kamshin gaskiya a hasashen da jama'a suka sha yi na cewa mijinta ya manta da ita? ba zai taba mantawa da ni ba kusan a fili ta fadi hakan bayan data yi wata doguwar ajiyar zuciya,sannan a sa'i guda ta tuna da ranar rabuwarsu....... a tashar mota tsaye suna duban juna kallo daya mutum zai yi musu ya fuskanci akawai matukar shakuwa da kaunar juna a tsakaninsu mairamu na"am ina so ki kular min da kanki ba ka da matsala amma ni ina jin wani abu... wanne abu? ina tsoron yan matan birni murmushi yayi akwai ki da abin dariya wannan ba abin dariya bane to ban da abin ki a dubiyar nan kina sa ran akwai wata mace da zata iya shagaltar dani ga barin tunanin ki? kina sa ran akwai wata kyakkyawar da zata sa na manta da ke? kina tunanin akwai wata hanyar da za'a bi a raba rana da yin haske? ko a raba hanta da jini? mairamu ina so ki kwantar da hankalinki kamar tsumma a randa kamar yadda kika riga ki ka sani, Muhd-Abba~Gana www.abbagana.pun.bz
Share:

NA DAINA SO!! 4

na-daina-so.jpg NA DAINA SO! 4 Muhd-Abba~Gana to zata iya ci gaba da jiransa saboda amanan da ta yi na cewar mijin nata ba zai taba mantawa da ita ba kuma sai gashi hasashenta ya tabbata yau mijin nata zai dawo gida kamar yadda ya aiko a fada mata ta hanyar wanida yaje yawo birni suka yi kicibus da mijin nata a can yau rana ce mai tarihi ga mairamu shin a cikin wanne irin yanayi zata ga mijin nata? cikin farin ciki? cikin bakin ciki? ya rame? yayi kiba? yayi fari? ko ya kara duhu? cikin dogayen tufafi? cikin kananan kaya? da wadanne irin kalamai zata tare shi? sannu da zuwa? sai yau? a ina ka...... tunane tunane da ke dawurwuri a kwakwalwar mairamu suka salwanta yayin da a lokaci guda kirjinta ya buga da karfi wani sabon tunani ne ya yi dirar mikiya a kwakwalwarta ba yau ta fara irin wannan tunani ba a duk sa ilin da wannan tunanin mara dadi shin mene ne dalilinsa na kin dawo wa gida har tsawon wannan lokacin? dalilin zuwansa birni shine don ya samu aikin yi shin ya samu aikin ? wanne irin aiki ne zai sa namiji ya bar matarsa har tsawon shekaru shida ba tare daya waiwaya ta ko da sau daya ba? Da matsala!! wacce iri? Muhd-Abba~Gana www.abbagana.pun.bz
Share:

Monday 28 December 2015

NA DAINA SO!! 1-2 & 3

na-daina-so.jpg [1/11, 8:28 AM] Âbbã Gäña NA DAINA SO!!! MUHD-ABBA~GANA 09039016969 A kokarin na gamsuwa da kwalliyar data yi mairamu ta dubi mudubi a karo na barkatai rabon ta yi kwalliya irin wannan har ta manta kwalliyar yau ta musamman ce domin kuwa a yau take sa ran haduwa da mijinta mutumin da aka shafe tsawon shekaru shida ba tare da taji duniyarsa ba miramu doguwa ce baka siririya ma'abociyar do guwar kyakkyawar fuska mai albarka ce da siririn dogon hanci matsakaicin baki,madaidaitan idanu da a da yaushe ke yunkurin tonawa kyawunta asiri.da wahala mutum ya iya fadin shekarunta na haihuwa kyan dirin jikinta zai iya sa mutum yayi tsammamin budurwace duk kuwa da cewar kusan shekarunta takwas da yin aure.fiye da awanni uku ta shafe yau tana kintsawa har kitso na musamman taje aka yi mata baya ga rangada mata kunshi da aka yi a hannaye da kafafuwa sau uku tana sauya tufafin ta gamsu da wata shudiyar atamfa riga da zani ta yanke wannan shawarar ne bayan da tayi la'akari da cewa a sanin da ta yiwa mijinta kafin ya tafi birni yana matukar sha'awar ya ganta cikin shudeyen tufafi tana fatan har yanzu yana nan da wannan ra'ayin nasa. MUHD-ABBA~GANA www.abbagana.pun.bz [11/11, 8:40 AM] Âbbã Gäñà: NA DAINA SO 2 MUHD-ABBA~GANA KUSAN rabin wata kwalba na tirare ta karar a jikinta sannan ta tukaka ko'ina da ina na cikin gidan da tiraren wuta ko'ina sai kamshi ne ke tashi gwanin ban sha'awa,dama tun da sassafe ta gama share gidan bayan data wanke bandaki,abinci na musamman ta girka masa sannan ta dama masa fura kasancewar shi mutum ne ma'abocin son shan fura, SHIN WANNE IRIN MURMUSHI YA DACE NA YI MASA? ta tambayi kanta yayin da take kallon sirrin mudubin da ke cikin faffadan dakin "abin da ke kara armashi son ki a zuciyata baya ga iya girki shine kin kware wajen iyayin murmushin satar zuciya ganin murmushinki kan mantar da ni cewa akwai wani abu mai suna bakin ciki a duniya....." akwai shafi guda na murmushinki a cikin kundin dake zuciyata tunawa tayi da ire-iren dadadan kalaman daya sha fada mata game da murmushinta kafin ta kawar da kanta ga barin kallon madubi sai da tayi murmushi gadon dake kuryar dakin ta kalla yaushe rabon ta gyara gado haka? ga mamakinta sai taji wata kunya na neman lillibe ta sai data dubi agogon dake manne a bango kafin ta fice daga dakin. MUHD-ABBA~GANA www.abbagana.pun.bz [11/12, 8:34 AM] Âbbã Gäñà NA DAINA SO 3 Muhd-Abba~Gana GARA ki yarda a je liman ya raba auren nan ko kya samu ki auri wani amma wannan mijin naki ya jima da mantawa dake inji kanwar mahaifiyarta kina sa ran zai dawo kauyen nan bayan yaje yaji dadin birni? inji wani kawun ta wanne irin sihiri yayi miki haka? wata tsohuwa ta taba tambayarta ba mamaki ma yaga wata wacce tafi ki kyau a can inji wata kawarta wacce irin tafiya ce wannan? ko aike bai taba yi ba cewar wani malami wai shin kina da tabbas din cewa yana raye? wani ya taba tambayata, miramu tayi ajiyar zuciya bayan da ta tuna da ire-iren maganganun da aka sha fada mata don ganin ta sauya ra'ayi a kan mijinta ta tuna da irin tsangwamar data sha fuskanta daga dangi saboda kin amincewa data yi a raba aurenta da mutumin da ya tafi birni ya barta ta tuna da irin rarrashin da tsofaffi da dama suka sha yi mata akan ta hakura ta fuskanci wata sabuwar rayuwar ta tuna da ire-iren shawarwarin da kawaye da dama suka sha bata a lokuta daban-daban duk dai a kokarinsu na ganin ta manta da mijin da suke ganin ya rabu da ita kuma ba zai dawo ba har abada duk watsi tayi dasu tana ji a jikinta cewa ko ba dade ko ba jima mijinta zai dawo gida don haka ba zata ci amanarsa ba ko da zai kara shekaru goma nan gaba. www.abbagana.pun.bz
Share:

Sha'awar 6oye.

amma-pa.jpg Wata rana Wani Sahabin Manzon ALLAH (S.A.W) Mai Suna Shaddad Bin Aus (R.A), Yafashe Da Kuka. Sai Aka Tambaye Shi Dalilin Yin Kukan nasa. Sai YaCe:- "Wani Abu Ne, Da Naji Daga Manzon ALLAH (S.A.W) Na Tuna, Shi Yasani Kuka. NaJi Manzon ALLAH (S.A.W) Yana Cewa: Ina Jiwa Al'ummata Tsoron SHIRKA Da Sha'awar boye)" Sai Nace: "Ya RASULULLAHI (S.A .W)! Al'ummarka Zatati Shirka a Bayanka??? Sai YaCe: "E! Amma Bazasu Taba Bautawa Rana Ko Wata Ko Dutse Ko Gunki Ba. Sai Dai Zasu Riqa Yin RIYA Da Ayyukansu. 2. Sha'awar Boye Kuma, Dayansu Sai Yawayi Gari Yana Mai Azumi. Sai Wata Sha'awa Daga Sha'awoyinsa Ta Bijiro Masa, Sai Ya Bar Azumin Nasa (ma'ana ya karya azumin). (Imam Baihaqi Ya RuwaitoShi a Cikin Shu'abul- Iman). HASBUNALLAHU WA NI'IMAL WAKEEL! WANNAN SHINE HALIN DA YAWANCIN MUSULMI A YAU SUKA TSINCI KANSU. YA ALLAH KA TSERATAR DAMU DAGA WANNAN BALA'I MAICI BAL-BAL KAMAR WUTAR DAJI.
Share:

HAUWA-JIDDA***36 & 37 (KARSHE)

hauwa-jidda.jpg [12:21PM, 12/28/2015] .: hauwa jidda Diyar kwarai Page36 Rayuwa mai dadi suke a Lagos,jjdda tasake da jameel sosai kullum xai tafi aiki gdan ya aysha yake ajeta sai a dawowa ya dauketa,hnkl su kwance basu taba samun mtsala ba dashy,wani wkendz sunje beach tana kwance a kansa sukaji magana,juyawar dazasuyi sukaga maryam da wani alhajin birni,lah jamil suka gaysa har mutumin,jdda ta basar tadauke kai said a maryam tace jiddda ya kk? Lpy ta dauke kai, tace mijina ne sannan tasaki fuska sosai,kai jiddana kin banu da kishy tayi fari AY dole nadauka batada aure,hhhhh ko xan maidata wai? Eh mana yayi ta daria. Gskia jidda yara nakeso,muje Hosp mana,ni ba inda xani honey miuyita addua kawai,yace angama hajia ta,tasaka waka sunata rawa kaga turawa,ya jamil I wonder yanda ka Iya rawa haka wlh, jidda kenan ina xuwa parties a Singapore kuma ina rawa,kajika kamat gaske yace am serious ta bata rai da mata? Hhhh eh mana colleagues ina kema kinayi da yan klaz,ya jamil gara mu yara ne fa kaikuma manya ne,yayita daria amma ai ko a lokacin kinfara abn, kai ko hmnn,jidda ke kika koyamin son rawa yayi hugging dinta sai daki. Bikin yarage kwana 5 suka duro,kowa murna ganin jidda,saif da Sani kamar Sa lashesu,tace ya saif really miss u sosai,ayya kawata Nina haka,jamil sai daria,saif mamakin Sa yake lallai yafado dayawa. Amma yunwa mukeji tace dauko abnci kuci,ta kawo kan table tana bashy a baki huhuhuhuh duk falon kallon ikon Allah ske,su kuwa ko a jikinsu yan bnxan,saif sai kirari yake mata ta musu bnxa ta mijinta take, ta aysha tace wadannan chan was gaji dasu haka suke, ko yara banbari xuwa gdansu sbd halinsu,anty S daria ita da Kady,aidama miskilin karyane gashy nan karamar yarnya na juyashy suka dara. Ay nadauka nan xaki kwana inji ya xee? Ta CE gdanmu xamu tafi suka kalli juna dasu hayxa,kai kekuwa jidda wata 2 bakunan ki xauna mana,ta ci gaba da daurinta ta saba jaka duk suka bita da kallosai gobenku, Amma daria tace ta birgeni wlh dan tafiku sanin hakkin miji. Anti daria sosai da aka tuna sanda ake maganar auren. Ana gobe kamu sun shrya komai ana hadawa,jidda sai sintiri xaayi auran aminiya,ta pito santsi ya kwasheta xata xame ya riketa a gigice,sannu jidda ya rude, anata mass tsiya yace kajiku mata ba ita daya ba ga ciki aydole na damu, dagaske,ya musu bnxa ya rikota suka xauna,sukayi kanta kowa murna Amma tapi kowa,ita ko kunya ta kamata yapita ya brsu. Biki yayi biki jidda na manne da jamil ko ina,anata musu tsiya ko a jikinta. [12:23PM, 12/28/2015] .: hauwa jidda Diyar kwarai Page 37 Ranar dinner jidda sai rawa sike da mijinta sun brge en Mayan wajen,tace ya jamil abnda bamuyi ba a namu mukewa kara'i,aikece mtslat lokacin sukayi dariyarsu. Ankai amarya tanata kuka jidda sai daria,faruk yace hayxa I told u dama jiddan nan baxata rama miki ba,suka dara,amarya da ango a kwana lpy su sadydy a pito. Jamil amma anan xaka jidda ko? Yace aa amma sai ta kusa ta dawo,to Allah kaimu. Sunkoma rayuwarsu me dadi killum cikin jidda grma yake,jamil yakara himma a kula da ita,har watan hayhuwarta ya tsaya suka dawo gda suka tare a gdan Amma. Ranar jumaa jidda ta tashy da nakuda kafin aje Hosp ta hayfi katuwar yarta kyakkyawa kamar iyayenta. Gdan ya cika da yan brka,hayxa da faruk na xaune itama da cikin ta wata 5,faruk sai sunbatu akan yar yake , muma dai Allah kaimu munkusa ta rife ido. Be ganin yar sai dare sbd mutane yan brka. Saif plz dauko min preety mana,yanata daria jidda ku kawota inji ubnta,anty S ta koreshy kace yaxo da kansa aikuwa sai ga jamil ba kunya,tayi shewa nayarda kanasan yarka dayawa yayi daria ai anty son uwar ya shafi yarta( Allah Bawa kowa haka). Ranar suna taci sunan mamanta halima suna kiranta Amra,anyi shagali sosai kamar biki dan har yan maiduguri sunxo tagaji sosai mejego da yarta, sunata jegnsu da kwanciyar hnkl har sukayi 40 suka kkoma, ranar baya jameel a murna,tana shayar da amra idnsa a Kansu yanata daria yana musu pix,ta kwantar da ita,ta tsalo wanka ta tapi wajen maigda,sun lula wata duniyar dako kira basuji hmmn su jamil da jidda a tashy lpy Allah bar soyayya. Tammat billahi Godiya ga Allah SWT da fiyayyen halitta Annabi MOHAMMED SAW da ahlinsa da sahabbansa baki daya. Jinjinawa Xee umar Ayshar Tafida Um imam Namesake Larkh Habiba dangy Zainab Naany Ameera Hausa novel grpz Marriage Aure rahma And ol my fans DEDICATED TO HAUWA JABO ( masu tambaya ko nasan hauwa gaskia bansan hauwa Jabo a fili ba sai a social netwrkz coz inason novelz dinta,in fact ma akan nata nafara karatu
Share:

HAUWA-JIDDA***31-32-33-34 & 35

hauwa-jidda.jpg [12:08PM, 12/28/2015] .: hauwa jidda Diyar kwarai Page 31 Ta shrya abnci kala 2, Arabian rice da Chinese spag sai salad da fruitz,tayi make up, kadan tasaka fitted Riga da sket ta bula hijab har kasa, sannu da xuwa ta fada a dadare,yauwa hauwa,ga abnci yaya ya kalla owk bara nayi wanka,ya hau ya shryo da sleeveless Riga da three quater ya sauko, yana yatsina yaxauna, ita kuwa sai kitchen dan bataso ta zauna a palour din,jidda ta pito da sauri gani,yace xauna ,ta xauna a dadare kamar ace ket ta gudu,oya saka spoon muci tare,na koshy dan naci,eh l know kinci but ki kara xatayi musu ya Dora mata idanun Sa ba shry ta hau ci,yana loma daya wani dadi yaji sai ya tuna ranar daya xaneta akan soya kwaiayi suka gama ta kwashe....... Tayi hangar sama taji ya kirata saida tayi jimmm sannan ta karasa gani,oya zauna ta rakube a kasa yace dawo gefena tanata dar dar,ya kama hannunta yace jidda yanxu haka xamuyi rayuwa a gdannan? Ke kina tsorona kalli duk kin rame haba jidda for wat reason? Haba my luv oya my shrya ya miko dan tatsansa tayi jugum ba yadda ta Iya haka ta bashy aka kulla hhhhhh. Jidda hijab ai a salla ake sakawa ko? Tayi shuru maxa maxa cireshy kamar wadda xata salla ko unguwa,taga dai da gaske yake tace ya jamil kayanne sun kamani gskia ka barmin,daria yakamayi kamar me har mamaki tayi ko meye na dariar? Oho mtsew,jidda bakiji ne tayi rau rau alamar kuka,b4 d count of 3 ya murtike 1 2 ba shry ta cire,kanta a sunkuye yayi hamdala gata fara,doguwa,ga gashy,ga eyez da baki me kyau,uwa uba structure kai masha Allah! My luv kinada kyau fa tayi shuru abnta dan ita bats saba da ya jamil ba, yace hira xakimin plz tayi kasake yace haba SHAKEBODY batasan sanda tafashe da daria ba ta rufe ido,hmmn kyayi ai kin tuna da ko? Tanata mamakin Sa dama yana hira haka mutumminnan,ai wani klaz mate dinki ya fada min,ranar naganki cikin maxa sai rawa kike yarinyar nan ko kunya,taji yasaka wakar a wayarsa yace tashy kimin Nagano, wayyo ya jamil na manta fa yace sai dole kiyi a biki kinyi kuma had recording nayi bara kigani sukaji knocking kwan kwan kwan ya mike. [12:11PM, 12/28/2015] .: hauwa jidda Diyar kwarai . page 32 Hayxa CE tayi sallama ta gai dashy yace jidda nafita tace to kawai,ka ga masoya inji hayxa,mtsew kijiki yana ta takurani muyi hira,hhh gara ai yaga abn naki sai a hnkl wlh, nagaji so nake ya tapi ma,kiji jidda aiko da sauransa,yaje GDA jiya Amma ta tambeki ya basar yana hada fuka,ai yaya balai ne amma dai ya rage muki? Eh wlh yanxu daria yasani a gaba yake kamar bashy ba,ai jidda haka maxa suke a gabn Wanda sukeso a gabn mutane a basar . Shawar ka tayi aboki wlh daxu jidda tasake dani har mamaki nayi fa,I told u dama jamil mace rauni gareta, haka zakatayi mata har Ku saba,hmmn faruk kasan dazu oga na yakira ni mtseww wai gobe na koma aiki tafia zaiyi shy amma wai nayi hkr idan yadawo a karamin Hutu,haba dai amman be kyauta ba dan iska, ka tafi da jidda mana, mamanta ta hana dan naje dazu gdan sanda yakira ni sai nafada mata tace ba yanxu ba.ayya ka barta ba komi ai yace dole na. Gobe xan wuce my lurv,ta gyada kai, bara naje naga Amma da papa nadawo,ko xaki? Tace eh da sauri,jeki shrya muje,tasaka atamfa pink me blue tayi kyau abnta sosai ta sauko woow kinyi kyau madam muje,suka tsaya yamusu siyayya sosai dan takaimusu. Ta rungume Amma sosai sai kukan shagwaba Amma nata daria sosai tana mata tsiya,goga sai murmushy ake dan ta birgeshy sbd shagwaba,jamil jidda gda xata dawo ko? A'a gdanta xata xauna gskia saidai hayxa da sadydy suje su tayata xama,to shykenan basu jima ba yace sutafi. Gdan anty S aka tsaya Myrna kamar tayi haika, ango da amarya kunsha kamshy inji anty S, jamil yanaga kana teba ne,kai anty eh mana,yayi daria da dai yar taki ta Iya kla da miji shyne xakice nayi teba,amma da gyara a kannki anty,hhh kai jamil bnda sharri yace gatanan ki tambeta mana,jidda kunya ta basar,sunata hira da jameel ya mike yace xamu tafi dan bn shrya komaiba,tace tyn yanxu? Ummn anty,jidda xo kiji tajata daki haba jidda jaml kararki yakawo fa a fakaice,ki sake mana plz ko sai yayi miki amarya? Tai shuru kawai,plz jidda kinji tace to.ta hada mata tsaraba tace kullm kiisha yar albrka. Sun leka anty fatuma da Kady sai ya xee,tanata masi tsiya daga aure jamil kunfara yawo,munyi din malama ba ruwanki,tace jidda wlhi ki tubure kibishy ko ya brki gdan Amma,kai ya xee kncika gulma wlh anki din taje,jidda harda kwallarta tana kallonsa,kyaji dashy ba Inda zata ato,suka pito sai GDA. [12:13PM, 12/28/2015] .: hauwa jidda Diyar kwarai Page 33 Ta pito da towel Rana shrywa jameel ya bnko dakin kai tsaye a guje ta fada durowa ta buya,daria yayi yace idan kin gama kisame ni a palour ya juya,a gurguje ta shrya da doguwar Riga da mayafi ta pito, jidda gobe xan koma amma da wuri dan Allah ga amanar gda a hannunki,idan dawani Abu kifadawa hayxa sannan ban yarda ki fitaba kinaji? Ta gyada kai ko akwai wani Abu? Umn dama wayata xakabani,yaji wani shaukin ta a ransa sosai,gskia nabada da ita amma Xan siyo wata kinji,duka pix dinki suna kan system ina tace to. Muyi hira kibani lbrn kawayanki naji,banda kawaye fa,haba dai flexible ta kallo shy ya mata plastic smile yace kina mamaki? Tace eh wlh dan nasan a sch kawai ake cemin flexible,hhhhh jidda I know very thing about u,tace naga alama ai sukayi,dauko ice cream musha,gskia yaya nakoshy fa,Y? Kawai bnjin sha,jidda bn sanki da karya ba fa,tayi daria da gske nake fa,ya jawotta yafara bata a baki tana jin kunya,mtsewww nifa kunyarki tafara damuna wlh jidda amma xan rageta.ta xame a hnkl daga jikinsa batasan yapita wayo ba yayi daria a ran Sa,my luv xokimin tausa nagaji ta xaro ido yace dolenki malama ba shry ta fara,yaga dai alamar sauyi ya dakatar da ita jeki kwanta tace Allah tashemu lpy. Madam am going,Allah kiyaye hanya ya rungumota sosai jikinsa yana dukan bayanta a hnkl hhhhh,wani fitsari na tsoro tafara ji,kai jidda dagani kin sakar min nauyi a guje xata tafi ya jawota my luv wasa nake ta koma yana mata rada tana dariyar kunya sallamar hayxa ta katse su,ta maze ta gaida jamil Sannan ya wuce.oh su jidda uban me kuke?sai me kuwa? Hmmn shyasa na ganku da Jan idon mijinki,kai dan sharri,hhhhh lallai gskiar faruk kiyayyar mace kalilan CE nima dai very soon. Birnin ikko jamil yaji ba dadi ba jidda yayi tsaki kai Allah sauwake,yakira jidda da confidence yaji tana magana dadi ya kasheshy sosai,sunjima ssuna hira har yana mamakin ta. Jiddan jamil waya baji ba gani kullum har ta rage shakkarsa dan ta fahmci mutum ne mai kirki da sanin hakkin dan Adam,policy ne dai gareshy kawai.lallai ana rayuewa a gdannan inji ya xee,jidda taji kunya sosai,hmmn ai ya xee jidda ta sauko ana tarairayar ya jamil inji hayxa,almura jidda kamar bada kuka muka kawoki ba,sai daria. Mu waiwayi maryam Tunda taga jamil beda niyya maidata ta hkr,dan bata yarda da Malam ba,uwarta ta buga ta hkr ta brta. Mahaifinta ya hkr da komen dan har papa yagayawa.kullum adduarta Allah bata wani mijin amma Jamil na ranta a makale. [12:16PM, 12/28/2015] .: hauwa jidda Diyar kwarai Page 34 Tana kitchen tasha wando damamme ta Riga karama sunata iskanci da hayxa sukaji sallamar jamil a Kansu, ta dan tsiure kadan SBD shigarta,hayxa ta gaysa dashy ta pita,my tuniyar sai sinne kai ake ya karaso hannu a kugu jdda ba gaysuwa? Ya rungumeta ta baya yana daria gskia madam kinyi kiba dayawa,tayi daria yaya hayxa na nan fa,so wat bara na koreta sukayi. Ya shryo ya sauko,tabashy abnci yaci,yaya xan tafi gda yace to,chabdi saty 2 fa mukayi dake xakiyi dan Allah ki xauna mana, tafia xanyi gskia,aiko baki isa ba inji jidda,kinjiki gdana ne? Nima nawane? Wlh nakine,jidda tace lah mantawa nayi ai,jamil besan sanda yafashe da daria ba yace kai jidda akwai wauta a ransa. Tazo saukowa sukayi kicibis ta juya alamun kunya yayi daria oh wannan kinya hmmn!. Sunyi shopping sosai sun dawo tayi wanka ta shrin bacci,ya shygo yayi shrinsa da ash kaya kananu yai kyau ya riketa xo mu sauka nagaji da xaman shuru ni kadai,ta kame a kasa aiko jameel ya kwanta a cinyarta,ta zaro ido ya basar,ya shafi lips dinta no response,ta rufe ido ya kai hannu boobs dinta ta bude xata tureshy yace keeeeee ba shry ta barshy,yanata matsarta tace kai namiji ba kunya mtsew.....I lyk them ta rufe idonta sosai,wannan kunya jidda har ina? Ya fara kissing dinta irin French kiss sosai saida ya gaji ya cika ta kwasa a guje sai daki,ta fara maida nun fashy tana ajiyar zucia a dan kwanta,taji alamun taku ta rufe ido tana baccin karya aiko tajishy a jikinta xuciyarta na dukan 3 3, ya mirginota ta fasa kara yace ki nutsu kibada hadin kai,tyn yana rarrashy ya to she kunnansa,jamil ba imani saida yamata ligis sannann ya brta,wayyo jidda amarya kuka take ba kakkautawa,yayi shuru yana tausayinta ki hkr jidda is not my fault kinga dukkanmu we are new,dakyar tayi ya kamata suje toilet aiko taga jinin dake bnta tasake kurma ihu,shy Kansa ya tsorata amma ya basar dan karta gane.ya gasata ya nadota suka koma daknsa yana lallashy. Da safe da kyar ta mike dan kunyarsa,tana daure da towel ya shygo yabata Riga takalla tayi daria,ya jamil 3 yrz back baxan mantata ba ai,my luv boyeta nayi tsabr sonta tayi daria ta ansa,kawo nasaka miki da kyar tayarda sbd kunya,said a ya gama jagwalgwalata ya samata. Jidda tare zamu tafi Sunday,tarufe ido,kai jidda haryau kunya dai mtsew local champion dake. Ya daukko hayxa sbd grki,wait jidda tafiarki ta chanxa,eh xamewa nayi ayta sowie.ya dawo gdan swt bby ya jikinki tayi yake,gskia tafia xamuyi tare yanxu nasan adv dinki tace yaya hayxa na gaidaka Baja jiba,sai a sannan yakula da ita oh lpy yakike? Shegia jidda Ashe amarcewa akayi kinji yanda take kashe miki muryabara nakira Amma sukai daria. [12:18PM, 12/28/2015] .: hauwa jidda Diyar kwarai Page 35 Jidda xan wuce kije ki kwana gdan Amma kafin nadawo,tayi rau rau alamun kuka su jidda clean cleaner gogewa ki hkr gskia bn shrya gdan ki ba kuma bnsan hotelz,tace Allah kiyaye ya rungumeta yana kallon fuskarta ni kaina bnso nabrki sai dole,yayi kissing dinta muje kinji bby na. Amma ga jidda ta kwana 2 kafin nadawo garin,mamski tayi amma dai ta boye kawai,to bakomi ya fito taviyo shy mota,ki kwantar da hnkl ki xanxo next w kinji yawuce. Babba Babba ne dan kuwa Amma tagane komai,murna fal a cikinta harta fadaww papa,aydama I told u xata hkr namiji ne fa,dayake be San waccan ai yakoreta suka dara,saura yarki ta susita minda hahaha dole dan gadon uwarta xatayi Masoya sai waya kullum ba ji balle gani, honey yaushe xaka dawo?nakusa bby na, kace next w kuma hat tau shuru,AY surprise xuwa xan miki tom honey I LUV U dadi yakashe goga sukayi sallama.jidda ko kunya dama anaso ana kaiwa market,baxaki gane bane hayxa wlh ban taba tsanar maryam ba sai yanxu dan ma besonta,hehehe kishy dai hajia hhhhh Ranar kawo kudin hayxa anata up n down,kowa mamakin jidda ake tayi bul bul anty S takasa shuru tace jidda amarya tana daria ah lallai hayxa na yarda ana rayuwa a gdan kunya ta kamata sai daria,ai mun waya jiya dashy harda cewa yana missing matarsa dawowa xaiyi,Alllah shryeki uwar bnxa inji Amma. Bayan kwana 3 ya iso jidda dadi ta share ya gaysa da Amma yayi kamar be ganta ba,ta kima daki kann gado tayi xamanta,ya shygo dakin ta rufe ido aiko ya fado gadon ya kwakumeta tanata daria,ko kimin magana dan ni kinsan a gabn Amma ne baxan Iya ba,hmn jidda kin chanxa ko dai..... . kai honey bakimi fa, Allah tabbatar kawai dai tashyge jikinsa,hayxa ta bnko kai tana ganinsu ta juya,kagani ko taganmu a haka,sai me? Itama takusa taka levelz din,kin ma tunamin da faruk dama yace tynda nasameki yaxama bola sukai daria.tashy my tafi nagaji ma lurv,kai tayaya xanwa Amma sallama? Gskia am shy ya mikar da ita suka pito,Amma xamuwuce yafada to shykenan jidda sai yaushe? Jibi Amma to yar auta. Tun a kasaa yake bibiyarta,ranar kam jidda ta koka da jamil da kyar take takawa. Faruk nagaji da Amma fa akan matata,kasan ta hana ta bini Lagos,wai yarinya CE kajifa,yarinta takare inji faruk tynda watakil ma ta harbu dan iska kai komai saikayi shakiyanci, kasan meye? Nop ka tambayi papa kawai Allah ko,bara naje nasame shy. Amma kibawa jamil matarsa dan yaxo yasameni, naga alamun yana bukatarta a kusa,da sintirin dayake mana gara ta bishy kam to Allah kaimu su tafin. Sunjewa yaya sallama tace kadauketa ko ai yanxu sai anganku nasani,habadai yafada, yanxu da danyan cikin xata bika? Suka kallu juna sai daria kai yaya ni bnda komai,habawa yarinya Kim makaro ku karata chan Allah kiyaye suka fito. Anty S mungudu knsan dare,kai wlh karage kirki nakula,yayita daria kinajinta ko jidda baxaki kareminba? Haba anty S karawa yayi wlh,hhhhh lallai kinsamu kanji yar bnxa kina kare miji ko? Ya rikota suka fito lallai jamil kwayi ai dan bnxa Wanda be sanka ba ansha dash
Share:

HAUWA-JIDDA***26-27-28-29 & 30

hauwa-jidda.jpg [11:54AM, 12/28/2015] .: Hauwa jidda Diyar kwarai Page26 Ayi hkr yallabai inji papa,abarta ta nutsu idan munkoma gda xanji raayinta kayi hkr yallabai,yayi tsaki ka brta Alh umar mahaukaciar bnxa,har Jamal mutum ne yara nawa ya bata? Mamaki ya kama jameel dan besan koman saba, ita ko hayxa dama ta dade tana xargynsa dan akan messages din daya me aikowa jidda. Anpito domin tafia Abj takawa da kansa ya rakosu,yace abar hauwa da hayxa dan su xaga dangyn uwarta sosai,papa yace ba mtsla su xauna,anmusu tsaraba me yawa sannan suka wuce amman jamil be so ba. Suna gdan yar mamanta anata hira dayake tana da enmata harda saarta me suna Ameerah, hayxa tace ameerah kinga jidda da macewa Jamal ko? Tayi daria ai wlh hayxa idan kinsan halin Jamal da saikin tsaneshy hmmn! Ga xarar mata xai mace miki amma daga ya sameki ya brki,tyn yanayi a boye har aka gane shy,jikin jidda yayi sanyi tanata mamakin Sa. Satynsu 2 sukayi shrin komawa Abj,takawa ya mata fada sosai akan jameel,nifa takawa laifnsa ne bakaga tynda yatafi be kirani ba sannan kamin fada ta turo baki,daria takawa keyi sosai hakanan yake son jidda a ransa,ya bata hkr sannan suka pito suka dau hanya. Suna isa suka tarar da papa a waje yayi murna aka gaysa suka shyga ciki. Ammana pito pito inji jidda ta shygo a guje ta rungume Amma,hayxa tace Allah wadaran naka ya lalace, Amma yunwa nakeji fa, to jidda na akwai abnci a palour din papa tana shyga da gudu taci karo da mutum ashe jameel ne,yi hkr ta fada a hnkl yace kundawo ashe? Umn, yayi kyau sannan yapita tayi wawiyar ajiyar xucia. Papa ya bada umarnin kowa ya hallara harda aysha ranar frdy ana da meeting, jikin jidda ya bata dominta ne tunda harda su anty faty hmmn! Nabanu yaxanyi? Allah kaimu muji. Kowa a xaune,papa ya bude taro da addua yace to jameel da jidda dominku nakira taro ya salam!!!!!!!! Ta furta a hnkl,kace kanason jidda ko? Yayi shuru kawai,a Maiduguri nayiwa takawa alkawari xan xauna daku naji ta bakinku to nacika,jiddakinason jamil xaki aureshy? Ta kalli jameel idon nan kamar ya fado dan grma,Amma da kowa harda papa sin samata idanu,tayi shuru kawai papa ta maimaita sau 2 anty S sai hararta take, ta dago tace nayarda zan aureshy sai ,Allah sarki inji papa ki hkr jidda nasan kara CE ISA zaki tsinta a gaba. Amma ta gyara xama tace to Jameel ga jidda nan amana CE a gareka muddin kaci Allah baxai brka ba, nasan bata sanka amma ta hkr kada naji kuma kada nagani, kumin shaida dukkanku muddin naji akasin haka can bata da kai har abada wlh, kowa yasa albrka. Jamil na tsaida Viki wata 2 masu xuwa yayi maka? Yace yayi kadan papa a kara,yayi daria yace yaro man kaxa nikuma yamin,ina so naga jininka kafin na gushe jamil,kunya ta kashy amma ya basar,dan haka kaje kafara shiri Allah Santa alheri. Kuka take baji ba gani, kowa hkr yake bata bnda Amma dan tana daknta,ni bnga aibn jamilu ba inji anty Kadija,ki hkr kuma irin su dadin shagali garesu muddin xaki biyayya,sai kukanta take ya aysha ta tausayawa jidda sosai gata yarinya mtseww, da bari akayi nan da shekara at least ta kara grma. [11:56AM, 12/28/2015] .: hauwa jidda Diyar kwarai Page 27 Bayan saty da meeting Amma ta xauna a table na shwara,kowa na fadan raayinsa game da bikin,ya xee tace event 3 mukeso dan rabnmu da biki 10 yrz apart from nasa na farko,anty S tace kut nifa mantawa Nike da wata maryam ya take kuwa? Akayi daria oho mata yar iska,hayxa tace hmmn ya xee bntaba ganin jaka ba kamarta,ya wulakanta ki amman kamar dole taki,ranar dinner su bakiga meya mataba amma ba xucia. Hmmn ai wlh jidda kin more da miji saidai miskiline bt jamil beda mtsla kwata kwata. Ki dage da addua kawai tayi lamp abn tausayi. Biki yarage saty 3, ango yadawo Abj dan shryeshrye,ya bada aka hado mata akwaty na 18 na lefe ya taho dasu,kowa sai mamaki yake dan yawa da tsadarsu,hayxa tace jidda tayaya yasan Bra size dinki? Tayi tsaki oho tambayo shy mana hhhhhh yaya manya yanxu haka Anty S ya tambaya tnda itace kawar hirar Sa. Kinsan har mamakin su nake komai nasa itace Dama ance karamar uwa kawa,madalla inji jidda. Hayxa kiramin ita,tace tooo,nabanu me xan masa? Oho kije yana dakinsa mtseww tana kunkuni tapita. Tundaga nesa ya kura mata idanu yaga yanda ta rame sosai sai tsawo da kirjin, tace ina wuni,lpy jidda sukayi shuru,ki hkr jidda I knw baki sons amma plz ki hkr kinji, wane shiri xakiyi? Ta grgyxa kai alamar babu yace anyway xan magana da hayxa naji, ta gyada kai kawai. Amma tafadamin xaki maid jibi ki musu sallama ko? Umn owk mota ko jigy? A hnkl tace mota,nooo kibari gobe namuku booking jirgy xaifi ta gyada kai. Jidda wai kin kurmance ne? No answer oya jeki tamike tare da kwalla a idonta. Dan Allah ki daina kuka a gabana ina damuwa kekuma nakula sararki kenan tayi shuru abnta yace shykenan jeki. Chau Ango inji faruk yace dan iska yason ranka? Fari tas ango. Kaxo kenan sai after biki ko? Yap hutun kusan 2m na dauka sbd jidda,hhhhh mijin hauwa suka tafa ana shrye shrye [11:59AM, 12/28/2015] .: hauwa jidda Diyar kwarai Page 28 Sun isa da wuri garin, an gaggaysa kakarta ta kaita gdan masu gyaran jiki, tun tana mita harta hkr,ni fa nagaji da shaye shayen nan gskia ya hayxa wai nameye ne? Ameera tace bamu xaki tambaya mijinki xai miki bayanin su. Jidda taxama kamar India dan kyau da haske sai da sukayi saty sannan suka wuce. Suna tsaye da faruk dan jiran saukar jirgyn su jidda,ya hango hayyxa daga nesa tasha dark black space faruk yace woow my luv tayi kyau dole na siyo shades a gdana, mtsew jamil yace bnxa ba sirinki ka bane ni? Hhhh sannu yaya,ni bnga jiddan ba ma, jamil yace naganota abata ai gata chan da nikaf a fuska,suka karaso jidda tagaida faruk yanata mata tsiya matarmu boye fuska aka koma tayi kawai,suka gaysa da hayxa da kyar tace ina wuni yamata bnxa kamar bejiba hhhhhh, Sun paka xata pita yace dakata tayi turus sauran masoyan biyu suka fita yaja mota ya fita da ita.saida sukayi nisa sosai sannan ya tsaya yace hauwa bnjin dadin abnda kikeyi,a gabn abokina xaki gaidani a wulakance gskia I felt bad,ta tsure takasa magana yasa hannu ya cire nikaf din fuskar ta wooow Allah yayi halitta anan amma ta basar kawai be magana ba,baki Iya bada hkr ba ko? Tafara hawaye yace aidama daga magana sai kuka mtsew yaja suka tafi, ya tsaya wani gda mai kyau na gaske yace maida nikaf din muje tayi dan Jim sannan tapita,ya kaita ko ina tagani batare da yayi magana ba hmmn! Saida yagama yace yayi ko da abnda beyiba? Tace yayi a ciki ciki yapito yace sake dubawa, tynda suka dau hanya ba Wanda yayi magana a cikinsu. Biki ya rage kwana 2 GDA yafara cika,yan maid duk sunxo aunties da cousinz dinta,abokan ango sun fara xuwa Allah sarki jidda sai kuka take,idon ta yakoma red gabadaya su anty S sai fada suke mata,Amma tarasa yadda zatayi da ita sai taxuba mata ido kawai. Ranar kamu amarya tasha kyau kamar wata balarabiya,traditional kamu akayi a Gdan YAYA,kawaye sai rawa ake anata shagali sai dare aka tashy. Washe gari dinner akayi fadar kyan da jidda tayi kauyanci,tasa pink purple tayi kyau sosai ango kuma white material,yana mota yana jira chan tapito da kawayenta,yasaki baki yana kallonta said a faruk ya daki kansa sannan. Waje yacika yara da manya amare suka shygo,hannun jamil rike da nata abisa tsarin ya xee,akayi addua sosai. [12:01PM, 12/28/2015] .: hauwa jidda Diyar kwarai Page 29 Anfara da tarihin amarya da ango,aka kira amarya fili kamar baxata ba amma take, liki harda na Allah ya isa anyishy,familin mamanta da yanuwa, ta koma taxauna,ba mai magana a tsakanin su,Jamal yaxo ya masa Myrna da faraar Sa,yace jidda sai daria, tasake sosai da jamal , jameel ya kule yana kallonsu kasa kasa. Ango a fili abokai da enmata sai rawa suke, ya dake ya jawota jikin Sa akayi pix, aka ce sauran cake tayi sororo saida anty S ta hadosu tare suka isa gabn wajan,ya riko hannun ta suka yanka taji wani yarrrrrrr a jikinta,ya yanko ya sa mata a baki itako plako tayi saida ya zee ta harareta ta yanko da kyar hhhhh, faruk nata iskanci da dariya sai da aka tada da mai kida,anfara watseewa amarya tace asaka mata shake body, ta faki ango ta sauka floor da kawayenta sai rawa take diirka kamar ance dago yaga tana grgyxa ya dauko phone yayi zooming yafara recording,shanaz ta kyara mata aiko ta juya baya tanayi aka sake saka sekem habawa tafara step hhhh.da kyar ya kutsa ya jata side tayi mukui sbd tsoro,yakamata muje mu ajeki ta gyada kai. Ranar wanka ba boyen cibi,an DAURA auren su anata farinciki,da dama basu taba ganin dariar jameel ba sai a ranar. Nasiha ake mata sosai kakanta,ki hkr hauwa aure ibada ne kuma yakin mata,yi nayi bari na bari,bnda rashyn kunya,ki koyi da halima dan Allah dan tynda muke muji be taba kawo kararta dan Allah jidda,ki tuna aljanar ki na karkashy tafyn kafar mijinki idan kinbi kisameta Idan kin Gaza kin San sauran.Allah mki albrka Amma tamata sosai sannan aka fita da ita tana kuka harda shydewa. Ankaita gdanta me daki 4 da palourz 3 lallai naira tayi kuka ,yarage amarya da kawaye yan Sayan baki,shygowar angwaye akayi addua aka soma raha,su um Ahmed da maryam bello sai tsiya sukewa ango,ya yiwa faruk nuni da hannu alamar su wuce he is eager daria malamai ku mymu tafi dan naga alamar dan dunian angonnan ya kosa. Hhhhh suka mike jiddda sai kuka it's da hayxa,faruk yace mutafi madam idan naki yaxo ba tayaki xatai ba,gulmar bnxa inji ameera maisikeli by next yr muxo suna. Kowa ya kama gabnsa. TOFA TSARA KAKA TSARA GA JAMEEL GA JIDDA hhhhhhhh. [12:04PM, 12/28/2015] .: hauwa jidda Diyar kwarai Page 30 Ya shyga dakin ya ganta a takure tanata kuka daria takamashy ya murmusa tare da xama daf da ita,kanshyn Sa ya doki hancinta ta kara takurewa yayi gyaran murya wadda tasaka tuni ta shyga taitayinta, ya kai hannu ya budeta yace HAUWA tashy muyi magana,kunya ta kama ta sosai tayi lamo,nasan ba ki sona jidda amma ki hkr na miki shisshgy,tayi gum yace tashy muyi nafila takasa ya kamata ya mikar sai toilet wayyo kunya,sukayi salla yamata adduoi suka shafa.jidda magana daya xan fada miiki dan Allah ki rage tsoro na nifa ba dodo bane, ya mika mata abnci yace sai da safe ya pita tayi gawurtaccen ajiyar xucia. Da safe ta shrya ta maka hijab tapito da sanda tayi kicibis dashy,ta gaidashy ya daga hannu alamun ansawa dauko b.fast Amma ta aiko ta mike ta dauko sai sama. Da axahar anata xuwa ganin amarya har ta danji relief. Bayan kwana 3 hayxa taxo tanata mata tsiya matar ustaz tace hikab a GDA kefaa sai a hnkl alamarinki sukai ta daria,ya shygo ta gaidashy ya haye sama,ke wai jidda bakisan ki bishy daki ba? Chabdi banko San dakinssa ba wlh,hayxa mamaki tace wake gyarawa? Oho tace chabdi amma baki da kai,ki ntsu fa tom kamar wata yar 12,a yanxu ke xaki jashy a jiki,maganar tsoro ta kare if not a haka xaku kare rayuwar mtsewww. Kai mutumin fa kayi fresh inji faruk,hhh kai ni renon ta nake kullumm yarinya da hijab,idan ta hau sai na fita xata sauko abin daria ma,hmmn jamil kenan a tunaninka ita xata xo dakinka ta sameka? Kai xakaje kajata a jikinka harta saba,nifa faruk kunya nakeji nagama mata muxurai sannan naje ina yar murya,dalla xauna nan kana shrme,kajee kawai kafara muna nan da kai xakaga changes abokina,hhhh xan gwada yau Naga
Share:

HAUWA-JIDDA***16-17-18-19-20-21-22-23-24 & 25

hauwa-jidda.jpg [11:39AM, 12/28/2015] .: Hauwa jidda DIYAR KWARAI Page 16 Uban waye? Ta hau karkarwa yasake cewa waye?tayi shuru ya kule ya shymfida mata wani kyakkyawan mari guda 2 tasaka kuka,ya xaro belt da kyar tace jamal ne yayi shuru kamar ruwa ya cishy, jamal jidda yayi kyau xaki ci ubnki yau a gdannan wlh,yafara xaneta tanata kuka su anty fatyma suka jiyo ta a daki dayake Suna ciki tynda aka gama walimar,duk suka pito da kyar Amma ta ansheta tace lpy? Yayi shuru Allah sarki jidda ba bakin magana sai hawaye da ajiyar xucia Amma ta harxuko tafara balai da masifa, yace Amma maxa fa take kulawa,ta kula din inji Amma ina ruwanka,kowa ma irinka ne aure kusan shekara guda amma kayi biris da matarka,to wlh baka isa ba,idan jidda batayi saurayi ba yanxu sai yaushe? Ka kalleta da grmannan nata xan brta a gabana mtsewww, kada ka kara wlh nagaya maka. Papa yashygo ya gansu a tsattsaye yace lpy? Wannan sokon ne ke duka da xagyn jidda dan tayi saurayi,yace ku xauna kowa da kowa ya xauna a sanyaye da tausayin jidda. Jameel papa ya kirashy meyasa kayi haka? Hnkl ka daya kayiwa kan warka dukannan akan saurayi waye saurayin? inji papa,kowa shuru ya tambayi hayxa dan itace sakuwarta,tace papa jamal ne abokinsa tayi shuru, papa yace fyn kuma tana sonsa? Amma tace eh dan nakula da ita fyne inji papa to ace mass yaxo xan magana dashy ya turo. Jameel ya dago sexy eyes dinsa yace PAPA INASON JIDDA ZAN AURETA nan da nan kowa yayi suman xaune bnda anty safiyya domin kuwa tasani dan harta CE karka ballo mana ruwa. Jidda ta tsaya chak da kukan dan taji ko mafarki taki. Wacece jidda? Hmmn ku biyo maman iman [11:43AM, 12/28/2015] .: Hauwa jidda Diyar kwarai Page 22 Ya jameel Ashe yar gda xamuyi? Inji saif,Yayi shuru kawai,hmmn ya jamil kenan bara kaji wlh idan kace wannan daurewar xakayiwa jidda ba inda xaku,gara ka sake duk dunia nafi kiowa Sani wacece jidda,amincewar jidda itace amincewar Amma dan ki jiya haka ta fada min,jamil kasake yayi yana jin saif,first abnda yakamata kayi shyne ka anshe wayarta dan naji tana waya da wani Jamal,hnkl maza ya tashy,yaya jamil ka aje miskilancinka kaha jidda sosai macece da tana bukatar kulawa, jamil mamakin saif yake yanda yaasan tactics din mata yace jeka saif nagode. Sani kiramin jidda inji jamil,yatafi yace jiddo bby ya jamil dey Kal u, dagaske? Allah yace kije now now, idonta ya ciko da kwalla ta mike da hijab da wayar ta tawuce. Salamu alaykum ya ansa a ciki ta zauna a rakuve,kanta a kasa kowa yayi shuru xai magana kenan wayarta tayi kara,ta kasa dauka ya mika hannu ya ansa yaga m.luv hnkl ta tashy amma be nuna mata ba,,ya bude ya ciro sim din ya karya ya watsar, ya cilla wayar daknsa. Keee baki iya gaysuwa bane? Sai hawaye yace tashy jeki da kyar ta mike har tana karo . Lumshe eyes yayi tabbas hauwa jidda itace rayuwata but ta yaya xanfara? Infact ma kunyarta Nike ji mtsewww. Wayyo hayxa ya takuramin,ya an she wayata gashy Jamal xaita kirana,hayxa tace ya min daidai wlh, Jamal dinme? Bara kiji wlh yanda na fuskanta Jamal jikinki yakeso dan duk chat dinku ina lura ai maganar kenan, ki sake tunani dai jidda kamar yaya jikina? Tamata shuru ta fice. Amma xanje gdan yaya plz,to jidda jeki Sani ya aje ki yanxu, suna pitowa taga jamil na shygowa,ta kame a gaba abnta yace Sani xonan,da saurinsa gani yallabai ina xaka kai waccan? Gdan yaya xamuje yace kace mata baxata ba tapito da sauri yakoma ya mata,haushy ya kamata amma ta dake ta pito sin sim takoma. Yaya haka jidda kika dawo?nafasa Amma da rana hhhhh jidda na Allah kaimu gdan hutunnan dai, tayi daria ta koma daki. Gskia Amma ya jamil yana takura jidda dayawa,kinsan hanata fita yayi kuwa,haba dai wlh be isa ba jirawo shy Sani,kai ba ruwana kyale kawai Amma bnsan fadansa, bossssssssssss [11:44AM, 12/28/2015] .: Hauwa jidda Diyar kwarai Page23 Hello jameel sup ya gari? Fyne aboki ya us? Lpy Jamal kwana 2? Wlh kam,nakura judda a kashe wayarta meke faruwa? Ka tambeni ina garin ne,plz jameel bani no hayxa nakirata mana,yayi ajiyar xucia xan turo maka sukayi sallama. Yaya( kakarsu) narasa me nayiwa jidda ta tsane ni,ko kallina batayi bare magana,hmmn jamil kenan kai har kanada bakin managana,laifin Kane kamata tarbiyyar da horo akan tsoranka shawaera itace kaje Ku sasanta daganan na lankwasa uwarku amma gskia naji Jidda wai abokinka takeso dan haka kadage sannan ka yawaita addua yace to nagode. Wai Amma ya maganar jidda da jamil dan yaya takirani jiya nace xanje muyi a gdanta,yauwa papa no shawara ya hkr tynda ta nuna batayi kokuwa? Sam yaje ya nemi soyayyarta kawai xaifi,to yanda kace. Jameel da papa a zaune a daki yace jamil ka nemi soyayyar judda tin kafin abn yayi nisa,mace rauni gareta kuma mahaifiyarka na bayanta,ni kaina bnso muyi forcing yarinyar taga ko dan bamu hayfeta ba shyasa,to papa ISA xan San abnyi,owk jeka. Ranar da zai kima lag yasa akira jidda da kyar ta fita taje tana hawaye Allah sarki,ta xauna kan nan akasa kamar wata bafadia yasamu ya kara kare mata kallo masha Allah jidda macece tanada duk abnda nake bukata a wajan mace,jiddaaaaaa tsikar jikinta ta tashy wata kasala taji,ki hkr jidda taji kamar kunnanta ke jiyo mata,kamar jamil hot guy ke bata hkr it's din wa? Nasan na takuraki,jidda naso ki tyn kina karama tadago kanta ya kalleta alamun eh,kuma har yau ina sonki,duk abnda nake miki wlh judda kishy ne ba laifina bane,kunya ta isheta wai yau itace gabn ya jamil har yana marairaicewa hmmn! Kita addua jidda Allah xaba mana mafi alheri tayi kasake kawai. Gobe xan wuce mekike bukata? Ta grgyza kai alamar ba komai yace gud,ya miko mata Leda anshy hijabs ne idan xaku fita ki saka,sannan plz idan xaki sch kisaka tight dan kayanku is improper islamically tace to a hnkl, yauwa hauwau kowa shuru hmmn diz masoya woooooo tashy kije jidda Allah tashemu lpy ta mike idonta da kwalla har yanxu,ki hkr ki share kwallarnan inji jameel tafita abnta. Da safe tabi dokarsa tasaka tight tapito kenan sukayi kacibus dashy xai shyga,kanta a kasa yace wuce hauwa tynnda baki Iya gaysuwa ba ko? Ina kwana jidda tayi mukui yayi yatsinar dake karamasa kyau kuma take rudar da mata. Ki jira mu ajeki sai m wuce ta gyada kai,ya jamil ya fara saukowa kam tabbs mutumin da be kula kowa bare hira lallai. Sunpito driver na ja yana side jidda na baya tayi shuru,ya saita fuskarta Allah sarki hauwa ta Allah yasa ki soni,suka ajeta tace nagode ta wuce yayi ajiyar xucci kawai [11:47AM, 12/28/2015] .: hauwa jdda Diyar kwarai Page 24 3 weeks after,ta gurfana gabn yaya tana kukan akan jamil ita dai batasonsa,jidda ni bnce ki kula jameel ba fa raayinki ne wannan,tayi shuru. Yaya inaso naje Maiduguri naga dangyn mamana tynda basu nemana,gskia kam fyshy sukayi kuma sunada yawa sai asaka Rana kuje,kakanki sarkin garin ne,kakarki kuma shuwa ce ,kamar Ku daya da auwalu saidai hasken halima kika dauko,Allah yasa ki gaji halima jidda, ta mke ta kawo mata pix dayawa tana kalla tana hawaye. Sallamar jameel sukaji a palour din gashy ba damar guduwa mtsew, ya shygo ya kame kafa daya kan daya yana kadawa,ya gaida kakarsa suka dan taba hira judda ko kallo be isheta ba,jidda ina wuni inji jamil kawai ta daskare a wajen, ta kasa maga gogan kuwa ya dauke kai kamar bashy ba........... Daria kamar ta kar yaya tace ikon Allah,ke baki gaidashy ba gashy ya gaidaki kin shuru yayi smiling yace haka take ai dama yaya,kin debo mata hotuna kenan,tace eh sakawa tayi na kawo ya gyada kai kawai. Xai magana anty safiya tayi sallama,tayi shewa kaga masoya lallai Abu ya kankama,ya bata rai ta Dana masa duka suka tafa,jidda mamakn jamil take yanda suka sha hannu da ita,har daria yake chabdi anty S Nada matsayi dayawa. Jiddalolo ya akayi,ina wuni anty lpylau,ya kike? Lpy,ya examz ankusa waec ko? Umn kawai tace. Yarona yace hajia anty, munafiki ka karata da daria a ciki ciki.anty S tace mugani jidda ta bata idanta yaciko Allah sarki halima da yaya an xama kasa, jidda sai kuka,hnkl jamil ya tashy amma bai nuna ba ya dake, gskia yaya Ku kaita maid taga dangyn halima,eh xata itama xancen data yi kenan. Ta shyga daki anty tabiyo tana mata nasiha sosai harta sake. Cikin nasara jidda ta kammala examz,ranar jamil yakira hayxa da faraarsa har tayi mamaki kodayake tynda yafara son jidda suke magana ssai,ina jidda? Tana daki,me take? Kuka yaya tn safe na tambeta tayi shuru sai kuma wai shaawar kuka take,hnkl Sa yatashy sosai,hayxa wani aiki xakimin plz ki ringa tausar jidda sosai, bnso tana damuwa kinji tace to,tanata mamakinsa. Ya attitudes dinta yake yanxu? Gskia yaya tayi laushy ga rashyn magana yace ya salammmm! Kai mata wayar myyi magana. Hello tace ina wuni a ciki,lpy lau hauawa angama ko? Umn yace cngratz tnx ta aje. Gskia so masifa ne inji hayxa,yaya ta mato dayawa fa,rannan ta faruk ke fada wai betaba budurwa ba sai ke,plz jiddaki kulashy tace hmmn kawai. Jidda yerz ya saif hw far? Lpy gobe wan ware plz n plz do me a favour tace name ki kula yaya ki bashy dkkan farinciki dan Allah kanwata, tayi xamuyi waya,yace fyne nagode. [11:50AM, 12/28/2015] .: hauwa jidda Diyar kwarai Page 25 Shiri sosai akayi na rakiyar jidda Maiduguri mota 5 akayi,saif da Sani ne kawai babu dan sunkoma. Isar su kenan gdan sarkin shanu aka musu iso fada,an gaysa yace daga ina? Papa ya mass bayani ya hau salaty,kunya ta ishe shy yace ina Hauwa'u? Aka nunata da kansa ya mike ya rungumota sai hawaye,ya umarta akira kiwa kowa na gdan harda kakarta fanna,jikinsu duk yayi sanyi sun tausayawa jidda sbd shareta dasukayi.sarki yace kiyi hkr hauwau munje Abj bayannan akace kun tashy munyi Neman shuru,dama munsan ba dade ba jima xakuxo amma ki hkr, papa yace ba komai anxama daya ai. Anbasu maasauki me kyau,su jidda da hayxa daki daya suke,da dadadre sarki ya kira jidda dan su tattauna harda kakarta,tambayo yi sosai suka mata amma ta boye maganar auranta. Suna part din kakarta harda jameel Suna kallon pix waxata gani? Jamal tace kaka nasan wannan,tace a ina? Nan jamil ya juyo ganin Wanda take fada ran Sa ya baci,kakar tace a ina kekuwa hauwa? Anty S tace Wanda takeso kaka,salaty ta kamayi kinsan dan kanin sarki ne fa,nan kowaa mamaki hard a Amma,ikon Allah Ashe yar gda xa'ayi inji kanwar mamanta. Hhhhh to fa, Ya xee tace kaka mufa jamil ta nuna shy da hannu shy keson jidda da aure,kaka tayi kasake kubari sarki yaxo ayita dan bnda abn cewa. Ran sarki ya Dade! Kaji me ke faruwa fa,ya gyara yace jidda ai wannan magana nidake xamu xauna, kafinnan Jamal da kuke gani Dana ne amma baxan Goya baya ta aureshy ba gskia sbd bashy da dabiun kirki,gabnta ya fadi sai kuka,sarki yace hauwa me kenan? Ga jamilu daya chanchan ta,ko kin ki ko kn so shyne mijinki butulu kawai,ai naji komai a bakin babansa shashasha kawai. Maganar karatu da yake cewa xakiyi an fasa kyayi a dakinki,ta rusa ihu da karfi Amma sai lallashynta take,nan da nan ran sarki ya baci yace tunda abn iskanci ne bara na daura auren yanxunnan kowa ya xaro ido
Share:

HAUWA-JIDDA***11-12-13-14 & 15

hauwa-jidda.jpg [11:31AM, 12/28/2015] .: Hauwa jidda Diyar kwarai Page 11 Amma do something pls wlh bansanta,daga gani ba tarbiyya nikam bnso wlh kingata kuwa mtsew,ni anya kuwa musulmai ne? Uwar ta fashe da daria kamanta arna ne,ya daure yace Amma wannan fa batayi ba kawai,kai ka Sani jameel auren ta dole dan haka ka shrya dan ko jiya Papa yakira kawunku yaxo next W akai kudii kuma biki nan da 2M.duk dauriyar jameel saida ya grgyxa,ransa ya baci ya mike ya fice. Hello faruk kaxo GDA mana ta kwabe min ya ajiye,kamata wai auran dole xa''amin hmn da sannu xan gasa mata aya a hannu. Abokina kokuma nace ango ya akayi? Meye ma da baayi ba, nifa ansakani a tarko nakasa fita,jameel ja yi biyayya idan yaso duk ranar da kasanu wadda tayi maka sai ka aura kawai kokuwa? Faruk kenan nifa ko an kaita saidai tagaji ta fita dan kywa ko kallo bata ishe ni ba,ni hauka nake na hada mata 2 a gdana impossible! Yanxu dai faruk kaje kuyi maganar schedules dinta akan biki dan papa yace saura wata 2,hhhhhh jamil kenan karfa muxo akaita daga baya lbr ya sha bambam mtsew bnxa kaga fita ta kasameni a waje idan kagaama haukan inji jameel. Ankai kudi an tsaida biki wata 2,su Amma dasu ya ayshr sai shrye shrye suke amma ango kamar be San me ake ba. Meke damunka jameel inji anty safiyya? Anty auran dole ake shirin ayi min,kayi hkr ka fito da mata mana yayi ajiyar xucia ya kalleta yace anty xan gaya miki wani sirri na amana duk dunia ke kadai xan iya fadawa, duk son danaji abnda yafada amma ina bnjiba naga dai ta mike tsaye xunbur tana grgyxa kanta da karfi, Sam jameel dama haka ne a ranka to wlh baka isa ba chabdi! Idonsa jajawur yana kallonta,anty Ashe kuwa bnyi auren dan ni kinji raayina.hnkl ta yatashy ta kadu sosai dan xai ballo ruwa. WANE RUWA XAi BALLO? Kubiyo maman iman kuji. [11:32AM, 12/28/2015] .: Hauwa jidda Diyar kwarai Page 12 Biki yarage sauran saty 2 kowa ya hallara a gda,anata shrye shrye a gdan Papa..gskia dinner xamuyi inji jidda dan dole mu warwasa Amma, hmmn jidda kenan yanda jameel take dinnan ai wlh ba xuwa xaiyi ba kinsan,ya xee tace gskia kam eve zamuyi da walima ya isa dan ko yaje knya tamu xaiyi kawai a hakura. Nifa ya aysher baxanyi inviting kowa ba,haba Jamel kayi hkr ko abokan aikin kafadawa mana,kaga IV yapito dazu sai ka aika musu. Da kyar ya yarda da hakan. Gdansu amarya kuwa sai shagali ake,mum sai gyra diyarta take, dan ta firgy ta angnta hmmn!. Yanxu mum ya zaayi yaje dinner? Ko mamansa xaki fadawa tasaka shy dole yaje, aikywa kinkawo shawara bby bara nakirata yanxu kawai. Bayan sun gaysa mum ta nemi alfarmar zuwan ango,Amma tace xaixo ai sukayi sallama. Tunani Amma keyi yanda xatayi forcing jameel yaje,takira anty safitya tamasa magana akan yaje. Kayi hkr jameel ko minty 30 kayi awajn ka juyo,anty kenan amma da sharadi wlh baxan jera da ita ba saidai tayi gaba nazo daga baya.naji zan kirata nafada mata nagode ta Fita. Matar mu ya GDA? Tace kinji me ango ya fada da fatan ba mtsla? Eh bbu anty hakan ma yayi indai xaije din,plz anty ki masa fada akan yaso ni dan Allah,tace xanyi ISA sukayi sallama. Anty daria kamar ta mutu yanxu ta yarda da mahanar jameel bata dace dashy ba. [11:33AM, 12/28/2015] .: Hauwa jidda Diyar kwarai Page13 Biki yarage jwana 2 abokanan ango suka iso Abj,anata shrye shye gdansu Amarya. Su jidda anata aiki Amma takira ta maxa jeki kaiwa bakin jamil abnci suna part dinsa. Ta dauka bada son ranta ba,salamu alaukum aka ansata ta shyga kanta akasa ta ajiye ta mike,keeeee baki Iya gaysua bane? Jikinta na bari ta gaidasu dayan yace wow jamil wannan kanwarka CE amma? Umn gskia naga mata yau a gdannan,sauran sai daria dayake su 4 ne harda jamil 5, ya sunanki? Tace Hauwa nice name,keee tapi inji jameel ta mike abokin yabi bayanta da sauri. Ji mana ta tsaya suka sake gaysawa kanta a kasa,sunana Jamal abokin jameel kuma nima pilot ne,ayya sannu yaya Jamal, xatayi magana jameel ya pito a daure jiddda maza kama hanyarki kafin nakaraso,da sauri ta wuce hat tana tyntube. Haba Jamal yarinya CE fa yaxaka tsaya kana mata iron maganganun nan? Yace kamar yaya yarinya jamil? Hmmn she's 15plus fa,haba dai amma gskia ta hadu abokina kamar wata yar 20 komi xam xam haka,mtseww dan iska ne kai a gabana kana yaba kanwata bnxa kawai, hhhh jamil kasan Allah da gaske nake tamin dan barinta gdan nan hatsari ne. Anyi kamu lpy aka gama,nairatayi kuka ranar,d next day xaayi dinner,waje yayi waje en mata sun sha kyau amma duk wajen baya jidda tasha fitted gown, amarya ta iso ta xauna da tawaggarta,DJ yafara wasa su hayxa da jidda sai rawa ake, bayan minty 30 ango da abokansa suka shygo yana cika yana batsewa kamar ya fashe,ya xauna ya daukewa amarya kai chan ya hango kannansa sai rawa suke ya dallo musu wata uwar harara wadda ta Santa su tuni suka waste daga wajen. Anyi Raye Raye da hotuna,Jamal ya janyo jidda dan suyi photo tuni idon jameel yayi kanta yanata muxurai, ya turo a kirata yace kutapi gda tanxunnan dake da hayxa kada na yarda na ganku anan. Amarya ta dan kwanto jikin ango dan su dauka tuni ya dankara mata wata uwar harara ba shyri ta kauce ya buga mata tsaki a haka aka tashi. [11:35AM, 12/28/2015] .: Hauwa jidda Diyar kwarai Page 14 Washe gari aka DAURA auren maryam da jameel wanda ya kunshy manyan kuso shyn Nigeria,tun a wajen jameel ke bacin rai har aka waste saga taron. Wai menene jamil inji faruk? Hkr xakayi hawayennan iz owk, kayi biyayya mana,yanxu fa amana CE Allah ya baka na maryam ka niutsu plzz. Faruk dole na koka bakasan yanda na keji bane amma kasan Allah bazan kulata ba, kawai da azo na maidata karamar xawara gara na brta tagaji ta kara gaba. Hhhhh jamil kenan kayi shuru kawai Allah xaba mafi alheri. A cikin gda Amma NATA kaikawo,su ya xee baxama dasu aunties kowa na sintiri Angwaye suka shygo idon Jamal nakan jidda ,ita kuwa tabasar ganin babban yaya a kusa hmmn kayi kagama no karatu xanyi ba lurv ba. An gaggaysa sosai suka fita domin kowa yau xai watse. Ranat lahadi aka kawo amarya gdan Amma dayake gdan da papa ya bashy jikin nasu ne, an mata fada sosai sannan aka kaita aka brta tare da kawayent. Jamil ya kira hayxa yace kice duk kawayanta su fice dan bawani siyan baki da zanzo ya aje,dama hayxa kiris take jira ta aiwatar aikuwa ta gayawa maryam,ranta yadan baci amma haka ta sallamesu suka tafi. To ango muje my kaika inji su faruk,wlh ba me xuwa nikai dakina xan kwana wlh,sunata daria sai ga jidda tapito hnkl su Yakoma kanta, Jamal sai smiling yake,jameel yayi tsaki yace wlh bakada aiki bnxa suka tafa. Amarya taji shuru ango be xoba,taci wanka da kwallia tana jira,ta lalleka dakunan gdan be ciki,takirashy yaki dauka tanata tsaki dan kuwa maryam taci burin amarcewa dan dama ansaba bin maxan bariki. Da safe ya shygo be ko kalleta ba,tanata yauki yace keee xauna,xankafa miki sharudda wlh Idan knbi a xauna lpy idan kinki ayi tsiya,bude kunnuwanki daga yau karki kara kulani a gdannan,bnsan grki, bnsan ki shyga dakina kuma maganar fita damuwarki CE ko ki FIta ko ki xauna uwarsu days ubnsu daya.sannan kada ki sake ki maganata da wani nawa,idan naji sabanin haka ranki xai baci yayi ficewarsa. Duk iskancin maryam ta tsorata da jameel amma yaxatayi taba sonsa( Mara xucia). Sallamar hayxa da jidda tadawo da maryam tunaninta,sannunku tanata yatsina tana fari,suka aje mata b.fast suka dan taba hira.nikuwa jidda inasonki inji maryam,kinfi kowa kyau a gdanku amma bnda my luv sukayi daria kawai suka dan jima sannan suka wuce. [11:36AM, 12/28/2015] .: Hauwa jidda Diyar kwarai Page15 Kwana biyu bata ganshy ba,ta dan damu gashy tarasa yadda xatayi dashy hmmn! Amma tana kula da takun jameel amma tayi shuru dan tasan xaa Rina an saci xanin mahaukacia.ta gayawa kannanta da yayyinsa, kowa da abnda take fada,anty Kadija race wit tym inaga ya sakko Nawa akayi? Ku xuba ido kawa,ya ayshar tace nasan jameel wlh saidai addua kawai,ita kuwa anty safiyya tayi daria dan kallansu kawai take.muje dai xuwa ansaci xanin mahaukacia. Jameel yasamu papa akan komawarsa aiki, papa yace kadauki matarka ku tapi mana,sai a sannan yatuna da wata ma a gdan,dan rabnsa da gdan tun kai amarya. Yace papa a barta tukunna sai nasamu bbnn gda a chan sai naxo mutafi,Amma ta harareshy amma dai batai magana ba.to shykenan Allah muku albrka jeka. Washe gari ya arce bada sanin taba Yau da gone sai Allah maryam Harta saba da rashynsa,kullum taxi tasha ta kwanta da pita bin kawaye kamar akuya,tun Amma na shuru harta kira faruk tamasa complain,in fa faruk inaga kayiwa abokinka magana dan matarsa kullum a titi wannan wace irin rayuwace? Tsakani da Allah amma bakomi, faruk yace Amma nifa nagaji da masa,yace rayuwarta CE be da hadi da ita kwata kwata,tace xangayawa papa nikam dama nasan haka xai faru ai. Dan Allah faruk jameel wayakeso? Yayi smile wlh Amma bnsani ba, nayi nayi dashy yace bakowa,to Allah sauwake ya tafi. Jamal yarike wuta wajen jidda kullum waya harta kulla dashy a boye,dan har chat suke sosai a boye Bayan watanni hayxa ta gama sch while jidda na shrine shyga final yr dnta,aka hada mata walima,a lokacin akewa maryam tsiya ko dai ciki gareta dan ta chanxa,tayita daria kawai tana cewa xaixo ne cikin,suyita kwasarta kamar mahaukacia. Bayan antashy jameel ya iso daga lag yana takun kasaitar Sa,aka gaggaysa maryam tayi mukui had ya xee na mata tsiya shy ko kallo bata isheshy ba,ta mike simsim ta fice sai gda,rants a bace takira uwar ta fada mata komai,uwar tace oho nayi nayi dake muje kinki shykenan ta aje mata waya. Tyn sanda naganki nake sonki nabari ki gama sch sannan na fada miki,hayxa wani dadi taji sbd ko ba komai faruk ya hadu, taji kunya da kyar ta tsaya dashy sukayi hira,jameel ya wucesu ya banka mata harara, yana mamakin yarannan Allah sauwake. Yayi sallama palour bakowa sai karar waya dake chaji, ya kalla yaga ansaka mluv yayi kasake yana tunanin wayar waye, aka sake kira jidda tapito da sauri dan tadauka taga ya jameel a wajen jikinta ya hau bari xata juya ya damkota
Share:

Sunday 27 December 2015

HAUWA-JIDDA***10

hauwa-jidda.jpg Hauwa jidda Diyar kwarai Page 10 Tunda maryam taganshy ta mato akan jameel amma daga dukkan alamu baxa tasamu nasara akansa ba dan ta kula da yanayinsa. WACECE MARYAM? Maryam Sani safana kenan babbar diya ga Alh Sani safana,ita daya iyayanta suka hayfa a dunia.ta taso da gata kala a rayuwa, batasan kwaba ba kwata kwata,ga rashyn tarbiyya iri iri duk a wajanta. Tunda take a rayuwar ta bata taba karatu a nija ba sai a abroad, yanxu haka tagama MSC dinta tadawo GDA. Arc Sani safana mutumin kwarai ne sosai,be da damuwa dan haka papa suka kulla abota,sabanin mahaifiyarta h.jummai wadda bata dauki talaka a vakin komai ba,burinta kudi kawai shyasa take takama da diyarta hmmmmmm!. Gskia mum inason gayennan amma nakula dan hayaki ne fa,daga gani ba sauki wlh.haba bbyna a dunia akwai namijin da zai miki wannan,ikon Sa din bnxa da wofi, rabu dashy zai zo hannu ne mtsewww. Mum matsalarki daya ke kam komai malamai dai haba dan Allah, nifa baxaki maida min miji kamar dad ba gskia. To sykenan inji uwar kije kitayi damuwarki ce,ana so a nema miki yanci kina ki mtsewww. Tayi tsaki ta mike fuuu tayi dakinta. Allah ganar dake maryam amma dole na mike a kanki dan baxan yarfa ki bora ba.
Share:

HAUWA-JIDDA***9

hauwa-jidda.jpg Hauwa jidda Diyar kwarai Page 9 Hasna tace nikuwa hayxa haka ya jameel keda tsauri dama?ko gayshe shi mikayi be ansawa fa,hmmn hasna da husna kenan mutumin da ko Amma be kulawa sosai dan miskilanci ai na tausawa yawa matars dan xataci ubnta.kuma papa wai auran hadi xai masa kuji fa hmmn! Ai yaya axaba ne inji jidda ga Iya duka Allah sauwake kaawai. Kuce yau manya be a gdan inji PAPA,faty da Kady sannin ku ,Ku ne kannaina ya gda? Lpy lau papa ya yaran? Lpy lau,safia dasu xee aka keashy gaysuwa, yace me sunan yaya Ashe ankaraso,sannun Ku yauwa papa. Yakamata gobe kuje Ku gaida Yaya( mahayfiyar Amma) zamuje papa da safe ISA Allah kaimu ya wuce. Duk sun hallara a gdan yaya harda su jidda, anata raha jameel ya shygo,yaya nata mass kirari yana dakewa,ya aysha tayi tsaki wlh jameel kar wataran xuciyarka ta biga fa tom,shurunka da fadin rai yayiwa gskia bt kaci gaba.ai wannan yaro sai addua inji yaya Allah dai ya nunamin aurannan naga yanda xa'a karke da matar. Hmmn yaya kenan, nafada musu su barni xankawo sunki,suyimin auran ba damuwa yayi kwafa a hnkl ya mike ya pita. Nidai Amma kada Ku masa da azo aji kunya gara a hakura gskia kawai yapi inji ya Xeee. Allah kyauta inji kaka sai addua kawai. Jameel naam papa ya xauna a kasa,inaso kaje kaga maryam yau dinnan, gabnsa ya fadi xai magana papa ya katse shy dakat kadauki faruk kuwuce tare kuje dan diz week xa'a kai kayan auren ka perio. Aboki kasaki ranka mana plzzzz,ka barni ni an daureni da jijiyo na faruk wlh narasa yanda xanyi,kayi hkr duk randa kaga choice dinka sai ka aura mana mutumina yamasa bnx. An sauke su a parlour na alfarma tare da cima kala kala,tayi sallama faruk ya ansa tynda jameel ya kalleta bai kara waiwayawa ba sannu da zuwa gmbiyar mu yauwa ya kk? Lpy lau! Suka xanta ta gaida da jameel ya ansa a ciki kunya duk takama faruk kamar ya nitse dan takaici,ya mike jameel ina waje,gmbia ahuta lpy ya pita. Kowa yayi shuru yaga yana bata tym ya mike sai anjima yayi waje, abn yamata ciwo sosai kamarta maryam ake wa wulakanci hmmn! Ya akayi aboki? Mtsew wlh bnsonta,faruk ya kalleshy inaga dai aboki na bakada lpy ko? Kalau nake kai tsaya kaji tsarin matar da nakeso faruk na farko me klaz,me kauri kuma wadda bata cika kwalliya ba,sannan fara kaga kuwa duka wannan bata dasu.dan haka bnsanta kuma daga ganinta batada kunya at ol,gashy ta cika wayewa dayawa. Madalla jameel jeka karantawa Papa wannan batun ba faruk ba. Jameel andawo inji anty safiyya?hmmn anty xo daki kiji,gskia batamin ba,knga yanda take hira da abokina kuwa? Kai bnsanta gskia,ki gayawa Amma kawai.jamil ka nutsu ka saurareni da kyau kayi hkr kawai ayi auran inyaso sai ka sake da wadda kakeso kawai,ta pice aka br jameel da tunani. Yan Hutu kowa ya wuce,su jidda ankoma sch anxama seniorz, iyayi ya dadu da yanga.
Share:

HAUWA-JIDDA***8

hauwa-jidda.jpg Hauwa jidda Diyar kwarai Page 8 Oyoyo Oyoyo ga yan Lagos kowa sai murna, sannunku anty dija da ya aysha,Amma sai murna jidda ta rungumo basawan ya aysha amir,sultan da sudais anata murna.se ga ya xee da anty fatyma habawa Amma kamar ta taka rawa. Aka gaggaysa yara suka Kama gabnsu wajan axahar sai ga anty fatyma wani rydun aka hau,da twnz dinta Sa annin jidda habawa GDA ya cika anata raha. Anty faty ta kallo jidda tace mun vanu kunga jidda, akayi daria duk kinfi yayyanki grma fa,lallai autar Amma sai aure, chabdi faty ai diyata sai tayi jamia hhhhh,ya xee tace rannan wani abokin baban afrah( diyarta) wai yana kamu akayi daria jidda kunya taja twinz sai daki. Jameel yayi sallama ya kallesu yasaki fuska ya rungume amiyarsa anty safiyya,ya xee tafara kaga shugabn gauraye ya bata rai kina da mtsla mtseew eh din kayi xycia kayi aure mana anki sai bakin hali,ya gaysa da aunties dinsa da ya aysha.Amma tace ya hanya jameel? Lpy lau Amma ta,gskia Amma yakamata jameel ya yunkuro fa inji anty fatyma,yace kai anty ni fa pllans ina sai nanda 5 yrz xanyi aure,hhhhh inji Xeee ai wlh baka isa ba yaro,Amma raceai daddy yayi magana da aboknsa xaije yaga yarsa su gana,au da gske Kyle? Haba Amma kamata ace sai anmin mata gskia a'a,kaika Sani kuma wannan,ransa ya baci yatashy ya pita. Anty Kady tace maganinsa kenan ppapa yamin daidai wlh.suka chanxa hirar. Yaxauna yana jimami, hmmn yanda suka kaita haka xasu dauko ta dan duk da bn ganta ba naji natsaneta.
Share:

HAUWA-JIDDA***6-7

hauwa-jidda.jpg [9:03PM, 12/25/2015] abba gana: Hauwa jidda Diyar kwarai Page6 Jidda angama examz sai shryen shryen party kawarta shanaz tace jidda me xamu saka? Kinsan dole mu nuna yayan wasu ne mu fa kokuwa?kinsan fa no shanaz bnda fankama da karya,ki barni dai da gaye kuma da yanga, ni dai gown xansaka dan ya saif ya tyro min daga cairo.owk nima xan saya gobe sai musaka,ba mtsla kawata. Albishirinku goro Ammanmu tayi smile daxu aysha takira xasuxo Hutu sai murna kowannansu,hayxa tace lallai munada yan Hutu dan kuwa anty fatyma da anty Kadija xasuxo tare dasu kausar,lallai bana ba sauki inji jidda full family kenan.jidda tace yauwa Amma kullum kice ya hayxa ta je party dinmu plz, hayxa tace na rantse Amma bnxxuwa fa, cikin juniors dinmu Allah kiyaye naje. Bakomi ya hayxa xanje frdy ne ai,Amma tace Allah kaimu. Ranar jumaa suna cin abnci boss jameel yadawo tare da faruk suka shygo,da fara'a ranar ba laifi aka gaysa suka kawo musu abnci.Amma tace kaima faruk kaki aure ai shykenan kun xama tuxurai dai . Xamuyi ne Amma tym ne Allah kaimu Malam faruk. Jidda tayi kasake a daki tana tunanin ya jameel yadawo yaya kenan? Ba xuwa party kenan,ta gayawa hayxa tace chab ki kira kawarki shanaz ta biyo miki ki sanda ki fice kawai yapiye miki sauki,yauwa sist nagode hakan xanyi. Bayan laasar tayi kwalliyarta me kyau abnka da farar fata, tasa red n black gown ba hannu rigar,har kasa tayi parking gashynta,ta yafa red Vail da red hill shoe, hayxa tace wooiw Allah yayi halitta anan wlh kin hadu jidda amma saka after dress gskia. Kinsan halin Amma fa saita hanaki aykywa sister tadauko ta saka tapito. Wajen 7 ya jameel ya shygo yaga hayxa na kallo,ke dauko min ruwa jiki na bari ta tafi ta kawo,yauwa jamilu yarnyar nan jidda shuru bats dawoba,ina taje amma? Partyn sch.parrrrrrttyy? Eh sungama js 3,a cillantro suke,haba Amma yaxaki barta taje party at her age, gskia amma is not proper kwata kwata,to Abu once dai haba jameel bara a tyra driver ya daukota.waya kaita? Kawarta ta biyo mata fa,ransa ya baci yace bara naje na dauko ta kawai ya pita yanata masifa dan yana kaf kaf da kannansa . [9:07PM, 12/25/2015] abba gana: Hauwa jidda Diyar kwarai Page7 Tana shyga sai shanaz tace wlh tube after dress haba hajia ai yawane,aiko jidda ta cire tabrta mota, kallo yakoma kanta tana shyga ta fada flour tana rawar shake body habawa waje sai ihu,duk da yara ne mate dinsu amma ta yaki gayu,party tayi party ta manta Ammanta. Isar ya jameel da faruk kenan yaga wani yaro ya kirashy yace kasan hauwa faruk?yace eh shake body ko?yayi kasake kawai yaron yace bawata me kyau ba ai kawata ce ,tana flour Ku shyga,jkin jameel a sanyaye ya shyga karaf idonsa akan jiddda yayi mutuwar tsaye kawai dan mamaki kamar diyar turawa,ya kutsa ya damko ta tajuyo taga ya jameel ya kaita mota.yaya dan Allah kayi hkr, faruk yace haba jidda ina tarbiyyarki?haka kika pito daga gda a gabn Amma kuma? After dress ina na mortar su shanaz, jameel yayi shuru yace u see ko at her age tasan tayiwa uwarta karyar pita da kayan kirki hmmn,Duk laifin Amma ne wlh amma yau zataci ubnta wlh.kayi hkr ai bawani Abu bane Kasan abn yara sai hkr,saukinta daya ba manya a cukinsu.dalla saurara faruk nakula Kansu yafara hayakin balaga ita da hayxa,shyasa ban kulasu amma yau xata raina kanta yaja mota a guje sai GDA. Yajata har gabn Amma kalli diyaeki yakamata? Amma tayi salaty ta aanar da ubngiji tace wlh ba haka tapita ba kaji kaji.koma dai menene Amma is ur fault dan me xaki brta tn farko? Ayi hkr ta daina jamil nasan wacece jidda baxatayi sumtin bad ba. Tashy ki ciro mun rigarnan yan xunnan ki kawota daki ya pita.jiki a sanyaye tawuce taciro tana hawaye Amma na mata nasiha takai mass,ya karba ya aje ya mike yarupe kofa,sai da yaxaneta tas da belt ya hankadota waje yayi kwanciyarsa. Jidda an daku sai kuka ga xaxxaabi daya kamata. D next day da kyar ta pito duk a dadare take, papa yace lpy auta? Amma ta labarta masa komai yayi mata fada sosai sannan ta kula da kawaye( ya iyaye mata yakamata mu kula da amanar da Allah yabamu,mu kula da wa yaranmu ke tarayya musammam diya mace Allah ganar damu). Ranar lahadi ya koma Lagos tare da gargadi me karfi.
Share:

Thursday 24 December 2015

HAUWA-JIDDA***3-4 & 5

hauwa-jidda.jpg [12/24, 4:01 PM] Ábbä~Gåñā: Hauwa jidda Diyar kwarai Page 3 ASALINSU Engnr Umar farouk sunan mahaifinsu Wanda suke kira da PAPA,dan jihar kano ne karamar hukumar sumaila,yataso a maraici baisan mahaifnsa ba sai mahaifiyarsa,yana aji uku a bbar makaranta Allah yayiwa mahaifyarsa rasuwa. Rikonsa yakoma hannun kawunsa har Allah yasa ya gama jamia yaxama engnr. Allah yakaishy kano inda yayi bautar kasarsa a wani const company na Alh Sani. Allah ya hada jininsu dashy sosai har ya tausayawa maraicinsa. Ya kaishy gdansa yaxauna domin kywa ya yaba da hnkl umar faruq sosai,matarsa h.aysher suna kiranta da YAYA macecen kwarai ta rike shy sosai tamkar danta.yaranta 4 amina,auwal,Kadija da safiyya. Sun dauki faruk tamkar dansu harya gama yayi employing dinsa. Kwanci tashy soyayya mai karfi ta hadasu da Amina harta kaisu ga aure,yarinya me nutsuwa kuma mai ilimi,nurse CE a babban asibityn kano. Shekarasu daya da aure ta hayfi Aysher kyakkyawar yarinya wadda tayi karatu sannan aka mata aure take xaune a Lagos. Sai zainab ita kuma lawyer CE tana aure a Abj,sannan JAMEEL Wanda yake sakon Xainab. [12/24, 4:02 PM] Ábbä~Gåñā: Hauwa jidda Diyar kwarai Page 4 Jameel kyakkyawan yaro son kowa kin Wanda yarasa,ga kyau, hnkl,ilimi,kwalisa da gaye.mtslarsa daya rashyn faraa da miskilanci amma yana da kirki ga kyauta. Yayi primary da sec a Nigeria daganan yatafi Singapore yayi shekara 7 yapito a matsayin pilot,yake aiki a min of aviation Abj,jamil kenan dan shekara 30 a dunia. Sai saifullah dan shekara 23 dake Cairo yana mbbs, sannan Sani dan shekara 20 dake Malaysia yana economics,sai hayxa 16 dake ss1 sai auta JIDDA maman kyau dake jss 3 15yrz. H amina(Amma) tana matukar kaunar yaranta musamman Jidda da jameel,Jidda sbd auta CE yasaka tafi ji da ita sosai. Suntaso Kansu a hade amma duk gdan anfi tsoran ya jameel dan be sayrarawa kowa kuma duk dacin gskia sai ya fadeta saidai a mutu.tun tana karami haka yake bai daukan wargy hat ya grma.ko haduwa akayi palour ana hira jameel beyi,tn Amma na fada harta gaji ta daina ta xubawa sarautar Allah idanu. Har kawo yau tsarinsa be chanxa ba dan haka ma en mata ke tsoransa a duk inda yake.abokin jameel daya Wanda kowa ya sansu tare wato Farouk dan abokin babansa,tsakaninsa da course mates dinsa kuwa sai gaysawa hmmn jameel kenan. [12/24, 4:04 PM] Ábbä~Gåñā: Hauwa jidda Diyar kwarai Page 5 Back to story Assalamu alaykum! A guje ta fada kan Amma ma luvly mum em back hmmn Allah shryeki Jidda,ina tausayin ranar da xan miki aure duk sangarta da shagwaba kya dainata ,kai Amma nice auta fa dole nayi,hayxa tayi daria mundawo amma tace to sannunk yan albrka,maxa a cire uniform ayi wanka da sallah aci abnci. Yauwa mum jibi xangama jsce kuma xamuyi gt to geda ance kowa ta kawo 10000 a hada a cilantro,owk Jidda ta Allah ya kaimu jibin,Amin mum. Namanta nafada muku an maida da jameel Lagos gobe xai tafi da safe ISA,kowacce sai murna kai munji dadi, sarkin takura xai daga hayxa harda rawa Ranar Sunday suna hira harda PAPA a palour,jameel yayi salla ma yagaida iyayansa, papa yace Allah sarki yarona tau sai ikko ko? Ummn papa,Allah kare jamil bt naso ace kana da iyali da kun tafi tare da ita,ya hada rai dan diuk dyniarsa bai kaunar xancen aure bare a ce yapito da mata,Zanyi ne papa tym ne.mtsewww Amma tayi tsaki aikin kenan kace tym,ga en mata nan fal a gari amma kaki sbd policy na bnxa mtseww,wace mace xata kula ka kullum fuska a hade kamar kashy ba faraa ai wlh kafadi ba nauyi. Kodayake nasan maganinka ko kaki ko kaso aure xan maka kwanannan. Papa yayi daria kyale shy dai akwai maryam yar gdan abokina xanje muyi magana,yauwa papa shykenan dama yace shy sai yar jamia baxai auri karama ba. Jamil hnkl Sa ya tashy sosai yaga lallai ma kamarsa had guy ace auran hadi xaayi mass mtsew aikuwa yanda suka kaita haka xasu dauko ta.Amma tagama fadanta ta gaji, su Jidda duk sunyi shuru ya mike xan wuce Papa da Amma sai nanda saty 2 xanxo Allah kiyaye hanya saura kuma kaki xuwa gdan yayarka,ISA xanje Amma,su hayxa suka CE a sauka lpy yaya, ya ansa a ciki ciki ya pita. Papa yace kai jameel narasa irinsa wlh a dunia kannansa ma be kulasu dan fading rai mtsewwww. Su Jidda GDA yaxama nasu sai sheganta kala kala suke dan ma dai Amma na taka musu birki sumtymz.
Share:

HAUWA-JIDDA***1 & 2

hauwa-jidda.jpg [12/24, 3:59 PM] Ábbä~Gåñā: Hauwa jidda Diyar kwarai Page 1 Wata irin tsawa sukaji an daka musu,dan ubnku mahaukatan ina ne ku?xaku shygo gda a guje kuna ihu,yabisu da mugun kallon da saida xuciyarsu ta grgyxa.jidda uwar yan tsoro tuni jiknta yafara rawa tayi wuki wuki da ita,hayxa kuwa mutuwar tsaye tayi dan duk iskancinta tana shakkar ya jameel tasan warki be daidai da duwawun kowa.dalla malamai Ku wuce shashashan bnxa mtsewwwww. Sumsum suka nufi daki kowacce jikinta na bari suka kullo kofarsu. Jidda tayi ajiyar xucci tace hmmn yaya hayxa ganin ya jamil masifa ne wlh,mutm kullum cikin daurewar fuska kamar xaki,ni wlh da badan yana kama da papa ba da sainace chanje akayiwa amma a Hosp mtsew.hayxa tayi mika ni wlh yanda yake mana ne bnso kamar ba kannansa ba, rannan kunyata ni yayi a gabn abokinsa muktar har abokin na masa fada hmmmn. Jidda tace ai hayxa wlh yaya masifa ne matarsa ta banu,Allah yasa ya kwaso wadda xata horashy suka tafa aka chanxa hira. [12/24, 4:01 PM] Ábbä~Gåñā: Hauwa jidda Diyar kwarai Page 2 Jameel ya shygo gdan rai a hade,hayxa ya kwalla mata kira jiki na bari ta taho ta russuna, saida yagama yatsinarsa yace soyamin kwai yanxunnan, tamike tashyga kitchen tayi kwabarta ta pito takawo mass,kallo daya ya yiwa kwan ya buga uban tsaki dan uwarki meye wannan? Gud,jidda tapito a sanyaye ta durkusa jeki soya min kwai,tayi rau rau da ido wlh yaya bn Iya va,wat suyar kwan? Lallai xakuci ubnku yau,gara ma ke kin tabuka amma ke datake kinfi kowa harda cewa baki Iya ba ko,yayi kyau, jidda jeki dakina ki dauko min belt yanxunnan nan tafara kwalla yadaka mata tsawa ta mike ta kawo hayxa karbi ki mata 10 masu xafi if nt wlh sai naki yapi yawa,ta Nada mata na jaki badan ranta yaso ba,ke kuma jidda ki mata 5 tynda tayi attempting soyawar,da kyar ta mata badan ranta yaso ba.amma tayi salaty gskia jamil nagaji mekenan? Nawa suke yarannan,haba amma kamarsu basu Iya soya kwai ba wannan ai ba daidai ba me gskia,to dakeni ubana wlh nagaji gskia ehe. Amma gskia daya ce su anty aysher da anty Xainab ai ba haka kika musu ba sai su wadannan? Wataran aure xasuyi fa,jiknta yai laushy dan tasan tabbs yayyinsu ba haka suke ba,to jamil xasu fara daga yau amma ka rage takurasu dan Allah.yayi kwafa amma tace gaka PILOT amma sai xafin rai yadauke kai tawuce ciki.
Share:

Friday 18 December 2015

BAYANI AKAN WASA

sabo.jpg

BAYANI AKAN WASA
Malam yace:
ﻭﺍﻟﻌﺒﺚ
WAL ABATHU
««fassara»»
Dayin wasa
SHARHI
-------
Asalin wasa haramunne, don haka bai halatta ga
duk wani balagagge musulmi mai hankali yariqi
wasa abin yiba.
Domin UBANGIJI (S.W.T) yafada acikin
SURATUL MU'UMINUN
SHIN KUNA ZATON CEWA MUN HALICCE KUNE
DOMIN WASA ???
KO KUMA KUNA ZATON CEWA BAZAKU DAWO
IZUWA WAJEN MUBA ???
TO KUSANI ALLAH (S.W.T) SARKIN GASKIYA
YAFI KARFIN YA RIQEKU ABABEN WASA, DOMIN
SHI ALLAH NE NA GASKIYA WANDA BABU WANI
ALLAH SAIDAI SHI KADAI, SHINE KUMA
UBANGIJIN AL'ARSHI MAI GIRMA.
Saidai duk da haka malamai sunce shi wasa
yakasu kashi biyu:
Kamar yadda aka rawaito hadisi daga KHALID BN
ZAID (R.A) yadda yake cewa:
Babu wani wasa daya halatta sai wasanni guda
uku sune kamar haka:
1- Wasan da mutum zaiyi da iyalinsa.
2- Wasan da mutum zaiyi domin ya horar da
dokinsa.
3- Harbe-harbe ko guje-guje (tsere) domin koyar
yaqi.
Imam Ahmad da tirmizy da Nasa'I da Hakim suka
rawaito.
Darasi mai zuwa zanci gaba.
Insha Allah.
Allah yabamu ikon yin aiki da abinda muke
karantawa.
Share:

KAUNA CE SILA**2***57 (KARSHE)

kauna-ce-sila.jpg

sabo-green.jpg



KAUNA CE SILA

57




MUHD-ABBA~GANA





A zaune nake ina ta yan danne danne waya ina kuma sauraron shigowar sakonnin mutane muna ta hira cikin nishadi kawayena can sai naga an min gausuwa wata sabuwar namba sai na dauko karanta waya ina ta duba lambar sai naga ashe zakiyyar yaya ce ai kuwa na mayar mata bayan mun gaisa sai nace mata ta bani pin dinta nafi yin BBM tace min to ta turo min bayan na tura shikenan muka zama kowa yana da kowa a cikin mutane n tsakanin da ita kenan bayan kwana kamar biyu sai yaya yayi min text ina dubawa ga abin da yake cewa I NEED YOUR PIN,



ALHAMDULILLAHI

muhadu a littafina kashi na uku 3 (karshe)
koh kuma na kan hanya mai suna


"NA DAINA SO!!"


naku har kullum har abada jikan marububuta: muhd Abba Gana(sharifin~Zamani)! For
correction and advice call me/ whatsapp me @ (09039016969)

Sadaukarwa: My sweet abunan (HAFSAT BALARABE)

wish you long life and prosperity,


GODIYA:godiya ta tabbata ga Allah madaukakin sarki da ya bani damar rubuta wannan littafi mai suna KAUNA CE SILA tsira da aminci su tabbata ga shugaban mu annabi muhammadu (SAW) da wa'ayanda suka bashi gaskiyar har izuwa ranar alkiyama

GAISUWA GA dukkan yan uwa musulmai maza da mata Allah ya hadu a aljanna LOVE YOU ALL

Jinjina gareku
members na::



-Duniyar marubuta

-novels!

-home of hausa novels

-best of hausa novels

-hausawan arewa

-rayuwan kwaraii

-sirrin zama da mace

-soyayya jigon rayuwa

-sirrinmu

-zumunchi

-takaicin rayuwa


-hausa literature

-hausa novels

-hausa novel books


da de wanda ban samu ikon lissafowa ba love u oll!


Ban manta daku ba members na groups dina
house of hausa novels (1, 2 & 3)



A karshe Allah yajikan
yan uwa musulmi
dasuka rigamu gidan gaskia! Love You all my well
wishers.
Share:

KAUNA CE SILA***2***56

kauna-ce-sila.jpg

KAUNA CE SILA
56






MUHD-ABBA~GANA





TO ni me zan ce maka sweet heart kake sona ce kome ina tura masa na tayar da sallar shafa'i da wutiri ina cikin yi kuwa sakon shi ya shigo ban duba ba har sai da na gama nayi shirin kwanciya nayi addu'oi na sai na fara karantawa: SUNANA AHMAD BA WANI SWEET HEART TUNDA AIKIN SAN HAKA AKA SAKA MIN bayan na karanta sai nace masa idan kuma ba zan ce ahmad din ba fa sai yace min sai na fadi abin da nake fada dana ce masa naji to dai a wannan dare munyi wa juna sakonni da yawa kamar bamu yi tsawon lokaci ba ma magana ba matsala ta shine son da nake yiwa yaya yayi min illa ba karama ba tunda kome yayi min in har zai kula ni to zam saka jiki da shimuyi yanda muka saba duk da abin yana raina amma yana min sako zan masa idan ma tambaya ta wani abu yayi to kuwa zan bashi amsa daidai da abin da ya tambaya na karbi sabuwar watar da nace a saida min BB ta zamani Allah ya sani makasudin yin wayar shine dan na dinga hira da kawaye na wa,ayanda mukayi garko tare da sauran su dai duk yawancinsu suna yi wasunsu kuma sunyi aure gaskiya a lokacin dasu kawai nake chatting tunda dama yaya ne ya sabar min hira ta waya to yanxu kuma ina sona dan ja baya tunda auren shi zaib yi saboda haka dole ne na koyawa kaina zama ba tare da shi ba kuma juriyar hakuri da rashinsa ranar wata juma,a ina zaune a gurin su yaya muna zaune ana ta hira sai ya shigo yayi sallama aka amsa bai zauna ba ya fita can ya dawo lokacin ina ta danna wayata ya shigo ya dauki abinda zai dauka ya fita ban kuma jin duniyar shi ba har na tafi gida ina alwalar magariba kawai ina shigowa naga yayi min text ina karantawa sai naga yana tambayata meye ya hadani da waya BB sai na ce masa ina chatting ne amma da kawaye na na makaranta nace masa ko babu kyau na daina sai yace a ,a ki daina nima dana taba yi na daina saboda bana so yin hira da sababbin mutane amma zan dawo dayi nima nace masa to nagode mukayi sallama.






www.abbagana.pun.bz
Share:

KAUNA CE SILA***2**51-52-53-54 & 55

kauna-ce-sila.jpg

[12/8, 8:13 AM] Ábbä~GåñāKAUNA CE SILA 51






MUHD-ABBA~GANA




Ai kuwa ina fitowa ban tsaya a wajen mu ba sai gurin su asma'u bayan mun gaisa na shiga bata labarin abubuwan da suka faru na kuma fada mata ni nace kar ya kara kulani sai kuwa ta rike kai sai kuma ta shiga tafa hannu haba mamaa me yasa kikayi haka kin san fa yana sonki kin san halin shi wani irin miskilin mutum ne kuma kowa ya san yanda yake wa yan mata wulakanci wallahi da baya kaunarki da tuni kema kin gane gashi kin san kaf mawakan nan namu mata bbu wadda yake mutuntawa irin ki kuma kema kin yi kuskure meye na cewa ya baki lambar wata bayan kin san zakiji haushi ai ni tunda nasan kana sona bbu ruwa na da wata na katse ta nace asma'u kin gama? tace na gama ai gaskiya nake fada miki na fara magana asma'u abin da yasa na nemi lambar ta saboda ya dameni da zancenta kuma ina so na tabbatar dan yana min wasa da hankali abu na biyu kuma ban so naci gaba da yaudarar kaina ne dan me zan ta batawa kaina lokaci da bata dare bayan kuma ga wata can ya ajiye zai aura ni bance dama ni budurwarsa bace amma me yasa yake nuna kulawar sa a kaina irin yadda saurayi ne ya kamata a ce yana wa budurwarsa sai tace ban gane ba nan kuwa na ciro wayata a cikin jaka na ce mata kinga na nuna mata gurin sako ba tare dana buda ba nace mata ai kin san lambar shi a haka zaki iya ganin su ba tare da kin bude ba ai kuwa tana ganin ta razana tace yanzu mamaa da ma wannan wayar shi ce nayi murmushi nace ni dai ki ga abin da nace miki tace lallai dole ki gigice irin wannan sakonnin haka ai zasu kai dubu nayi dariya nace mata dan Allah asma'u wanda yake min wannan ya ba zan so shi ba? ya ba zan dauka yana sona ba? ya ba zan dauka nafi kowa matsayi a gurinshi ba"






www.abbagana.pun.bz
[12/9, 7:50 AM] Ábbä~Gåñā: KAUNA CE SILA 52






MUHD-ABBA~GANA




TACE gaskiya kam nace ki dauka ma zagina yake a sakon nan ai kudin shine ko bare ma ba haka bane wataran dauka na yake kamar aminiyarsa to fi sabillilahi meye amfanin ci gaba da batawa kaina lokaci tace kin yi gaskiya amma ni bazan baki shawarar ki rabu da shi ba dan idan nice sai na dage na same shi tunda bbu laifi a ciki dan kayi yakin neman abin sonka nace ban gane ba me zanyi da ya wuce wanda nake yi tace addu'a in kina yiki kara dagewa na kalleta nace ban ga amfanin yin addu'ar samun shi ba bayan nasan ba sona yake yi ba zuciyarshi tana gurin wata can sai tace waye ya fada miki haka bayan duk alamomi sun nuna yana sonki kina bani mamaki kamar baki san halin shi ba nayi shiru kawai nace mata ba zan gane ba amma na gode da shawararki tashi ki rakani yau ba zan iya wuni anan ba dan ko ganin fuskarshi bana sonyi tace lallai abin naki babbane muka fito muna fitowa shi kuma yana gyara tsayuwar motarsa na hada rai na kawar da kai muka wuce gurin mu na karasa na nemi wani a kasan mu nace masa wayata zan siyar yace meyasa ga wayar ki mai kyau ga karko nace wata zan canja ai kana da blackberry ko yace eh wacce kike so nace voltouch yace kenan ciko zakiyi nace masa E ya nuna min wata fara mai kyau nace ya bari na gama zan kawo maka yace to ina hawa sama na fara goge sakonni shi ko karantawa bana yi sai da na goge dari takwas da wani abu nayi ajiyar zuciya nace gara na goge dan barin ku ma anan tashin hankaline,






www.abbagana.pun.bz
[12/9, 8:03 AM] ?Ábbä~Gåñā?: KAUNA CE SILA

53





MUHD-ABBA~GANA






NI kuma bana son abin da zai tuno min da shi lokaci da zan tafi gida na bashi wayar tawa nace masa ka ajiye wani sati in Allah ya yarda zan baka cikon yace Allah ya nuna mana nace amin na wuce ina zuwa gida na cire sim na jefa a can kasan akwatina na karshe na ajiye shi anan haka naci gaba da bawa kaina hakuri ina kuma addu'ar Allah ya bani dangana na kuma goge lambar amaryar tashi kamar yanda ya umarta ban kuma tunanin nemansa ba bare nace ina sakarai da sakonsa bayan kamar kwana biyu da misalin takwas da mintina na dare ina zaune sai naga wata lamba tana kirana bayan na daga sai aka cemin ina gajiya maryam ce nace oh ya garin tace lafiya ban ce komai ba sai tace ga ahmad dama ce miki zanyi gashi ku gaisa sai nace to na danyi shiru sai naji maganarsa kamar yana waya sai tace bara dan Allah ya gama waya yakeyi nace mata ki barshi kawai yace na daina kula shi idan ya tafi mayi magana tace mai yasake kuwa bata karasa ba na kashe wayata sai da na fuskanci kamar ya tafi dan sai dana bari goma ta dan gota kadan tana dauka tace min Dan Allah me yasa kika ki yarda kuyi magana dashi sai nace mata bbu komai ka bana so sai tace kin san meye nace mata a,a tace min kin sam ni fa kin taba yiwa sister ta wakar aure kawai ba zan tuna miki bane nace to meye dalili tace nima kawai nace mata to shikenan sai kuma tace min ina so mu hada kai dake mu kula da ahmad tunda nasan kina sonsa,




.
www.abbagana.pun.bz
[12/9, 8:20 AM] Ábbä~Gåñā: KAUNA CE SILA


54




MUHD-ABBA~GANA




A take naji wani takaici nace mata shi ne ya fada miki ni ke sonshi shi baya sona? sai tace a,a to ai da baya kulaki ya za ayi ki samu lamba ta kawai dai bana so naga mace tana son namiji sosai kuma bata sameshi ba sai nace mata ke ba kya sonshi kenan sai tace a,a ina sonshi amma ba zan bar miki shi ba sai dai ya hada mu nayi saurin tattarar numfashina nace to ni bana sonshi idan ma kina ganin da ina sonshi to yanzu a a sai tace ina da wayanda na sani haka suka yi tayi ni gaskiya ma saboda bacin ran da maryam ta jefa ni bana gane me take cewa sai da tace min kina tare kuwa da ni nace mata E ina jinki sai tace ahmad har fada mukayi yace wai bana kishinsa nace masa ba haka bane abin da dai na sani ahmad yana sona nace mata haka ne Allah ya tabbatar da alkairi tace amin na gode muna gamawa naji wani kuka yazo min tare da haushin shi mai tsanani wato ni ina nan ina kishinshi shi kuma yana can yana son wata in Allah ya yarda ko da zan kwanta ciwone tona hakura dashi in Allah ya yarda saboda takaicin da nake ciki washegari dana fita kawai sai na karbi kudin wayata yace min wadda kika ce kina so fa nace zanzo na siya kamar nan da sati biyu yayi dariya yace Allah ya nuna mana na fita na barshi a nan ranar haka na wuni kamar mara lafiya ina kuma taci gaba da jin haushin shi da muka hadu da asma,u na bata labari ita ma tace min kai kema dan Allah ki daina kiranta nace mata wallahi ita ta kirani da har na goge lambarta amma bbu abinda zai kara hada mu da ita bara na kirata a wayannan kwanaki na bawa kaina hakuri nayi juriya na kuma fuskanci rayuwa duk da bana jin dadin yanayin da muke ciki amma idan ka ganni ba zakace ina cikin damuwa ba,




www.abbagana.pun.bz
[12/10, 7:24 AM] ?Ábbä~Gåñā KAUNA CE SILA?
55





?MUHD-ABBA~GANA?






MUNA yawan haduwa ina yawan zuwa gurin su amma ko da na ganshi ko gaisuwa bata hadamu idan na ganshi sai dai na dauke kai mun kusa kai wata a haka dan munyi kamar kwana ashirin da bakwai wata rana da yamma nayi shirin tafiya gida asma,u ta tashi dan rakani muna fitowa sai muka hango shi zaune a inda suke zama amma yau shi kadaine a zaune sai asma,u ta ce min dan Allah ke kuwa kizo ki gaishe shi ko dazu sai da ya tambaye nikr haba ke kuwa nace mata ba zan jeba gaskiya tace dan Allah fana ce miki nace to muje muna zwa sai asma,u tace masa "farin doki sannu da hutawa sai ya kalle ta yace yawwa nima na san ana ce masa farin doki to amma ban taba kiran shi da haka ba ni kuwa jin ta fadi haka kuma dama dole tayi min nazo na gaida shi sai nima nace farin doki ina wuni sai ya kallleni a razane bai amsa ba naga yana girgiza kai kenan mamakin jin hakan yake daga bakina ganin bashi da niyyar amsawa sai naja hannun asma,u muka tafi muna tafiya muna dariyar abin da yayi ni kuwa ko kadan banji haushin kin amsawar saba duk kuma abin da nayi masa ina gida ina shirin shiga wanka zan kwanta sai naji an yi min text ban kawo komai ba tun da wayata ce ta amfanina da kowa yake kirana ina budewa sai naga lambar yaya nace kai to ya akayi yasan bana amfani da layin dana ware masa sai nace bari dai naga me yace min wai nan na fara karantawa kamar haka: BA SUNANA FARIN DOKI BA KARKI KARA KIRANA DA HAKA KI KIRANANI DA SUNAN DA BABANA YA RADA MIN ,dariya sosai nayi bayan da na gama karantawa na ajiye waya ta na wuce wanka ina tunanin me ya kamata na fada masa ne dana dawo sai na fara rubuta masa.






www.abbagana.pun.bz
Share:

KAUNA CE SILA**2**46-47-48-49 & 50

kauna-ce-sila.jpg

[12/5, 9:46 PM] Ábbä~Gåñā KAUNA CE SILA46






MUHD-ABBA~GANA





JIN haka sai nayi saurin barin gurin dan bana san ganinshi yau nayi tafiya ta sai da yamma naji ta kirani ina dagawa sai kuwa ta ce ke wallahi dariya kawai yake wai da gaske kinyi kuka nace eh sai yace Allah sarki kanwata kyale ta kawai karki damu nace mata umnm asma'u ba zaki gane ba nifa nasan da gaske yake amma shi kenan na gode mukayi sallama na kashe wayata wayar da muke tin text na kashe har washegari ina shirin fita sai wani ya kirani naxo na masa amshi amma a tukuntawa ina zuwa na fara kenan sai naji wayata tana kara ina dubawa sai naga lambar yaya naji gabana ya fadi kawai na daure nq daga ina dagawa naji yace kizo ki mana amshi ko ba zaki zo ba nace gani nan kawai na karasa na suri jakata na tafi ina zuwa na ganshi a waje suna magana da wasu ban masa magana ba nayi ciki sai na ciki yace bara na bude miki ki dan masa amshi ne da baiti biyu nace to bai shigo ba har na gama da yasan idan ya shigo ba lallai na iya ba ina gamawa sai asma'u tace bara na zo na baki labari nace ta taho ina jiranki tace ai dazu muna tare ya kiraki cewa yayi wai kina dagawa zai saka kuka yace mamaa niba zan iya rabuwa da ke ba nace to me yasa bai fada din ba sai tace to ba ke bace kina jin shi kawai kika kashe nace asma'u baza ki gane ba amma ba komai Allah ya zaba abinda yafi alkairi tace ameen nan dai muka yi ta yin hira har lokacin tafiyata gida yayi na tafi kawai sai na kunna wayar da muke yi sako to banga amfanin fushin da nake yi ba tunda bai ma san ina yi ba shi mara wayo ma ya maidani dan gashi ko a fuskarshi baya nuna komai gashi banji ana maganar bikin shi ba.





www.abbagana.pun.bz
[12/6, 8:51 AM] Ábbä~Gåñā: KAUNA CE SILA47





MUHD-ABBA~GANA




RANAR alhamis ne tun a gurin aiki naji wani zazzabi haka dai na karasa na tafi ina zuwa gida kuwa ya rufeni da daddare asma,u ta kirani tace yau baki zo ba nace eh a gurinmu na zauna zazzabi ne ya rufeni yanzu haka ma a cikin bargo nake tace Allah sarki Allah ya baki lafiya nace amin sai da safe washegari sai na tashi jikina babu dadi babu zazzabi amma idan na tashi zanji kamar zan fadi sai ina dafa bango sai na ba zan iya fita ba da yamma har nayi wanka dan na fara jin karfin jikina sai fa kiran asma,u tace min ya jikin nace da sauki tace ga ibrahim nayi dariya nace bashi shima duk a gurin su asma,u yake nayi musu godiya mukayi sallana bayan anyi sallar magariba ina kan sallaya naji shigowar sako nayi murmushi dan nasan ko dai yaya na ne ko kamfani dan bani da wanda yasan layuin ina budewa ai kuwa yaya ne ;: SALAM NAJI ANCE BAKI DA LAFIYA IDAN AURE NANE ZAI KWANTAR DA KE HAR KIYI CUTA TO KI TASHI NA FASA , ina gama karantawa nayi dariya nace yaya kenan kawai sai na fara rubuta masa sako kamar haka: DAMA JIYA NE NAJI SOSAI YAU DA SAUKI AMMA BAN IYA FITA BA BUT YAUNZU ALHAMDULLILAH NAJI SAUKI SOSAI NA GODE, A AI kuwa yana gani ya kara turo min wani kamar haka: AU SHIKENAN DAMA NA ZATA NINE NAJA MIKI RASHIN LAFIYA TUNDA BANI BANE ALLAH YA BAKI LAFIYA YA TASHI KAFADU sai nayi murmushi nace hmmmm! kamar yaya so ne yace shine silar cutata ko to ko da gaske zai iya fasawa saboda ni kawai sai na hau rubuta masa wani sakon





www.abbagana.pun.bz
[12/6, 9:58 AM] Ábbä~Gåñā: KAUNA CE SILA 48






MUHD-ABBA~GANA





GASKIYA ba kai bane amma ka yi contributing sosai dan kusan abin daya kwantar dani kenan sai yace min ai na riga naji kince bani bane saboda haka Allah ya baki lafiya yasa kaffara ce na ce masa ameen bayan kwana biyu na dawo daidai na ci gaba da fita sana,a ta ina kuma yin nishadi na kamar yanda na saba amma fa ina tuno zancen yaya zanji wata mummunar faduwar gaba kuma ina jin tsoron yi masa sako ranar nan na bar gurin aiki ina gida sai ga sakon shi GA BIKI FA YANA TA KARATOWA AMMA BANGA GUDUNMAWARKI KI BA LOKACI YA KUSA banji ji dadi ganin sakon sa ba amma ban isa na nuna ba sai na bashi amsa yaya wai dan Allah da gaske kake auren nan zakayi to maman junior ta amince? sai yace min shi da gaske yake mana kuma matar shi ai ba ita ce mijin ba shine saboda haka zan yi nace masa to Allah ya sanya alkairi ya zabi duk abinda yake so zan masa sai yace waka ma ta isa nace to shikenan bayan mun yi sallama haka na karasa wannan daren dauke da tunane tunane, babu abin da yafi damuna sai yanda mutane zasu yi ta min dariya gashi dai ni ba cewa nake yi soyyaya muke yi ba amma mutane da yawa suna cewa ai ina bala'in sonsa wasu ma cewa suke yi ina sonshi amma bai san ina yi ba to yanzu idan suka ji yayi aure ai wasu a gabana zasu fada a zuci nake wannan zancen a fili nace innalillahi Allah ka yaya min son wannan bawan naka kaji tausayina washegari haka na fita na ganshi ai kuwa muna hada ido na dauke kai na shige ciki ban kuma fitowa ba har sai da lokacin tafiya ta yayi na tafi haka dai a kwanakin muka dinga yin wasan buya dan bana bari ya ganni saboda ina ganin shi zan ji wani sabon sanshi kuma ina ganinshi zan ji hawaye mun kai kamar sati daya a haka watarana sai ya yo min sakon cewa biki nan ya kusa nace masa Allah ya kaimu sai kuma nace bara dai na kira mutumin nan naji wai shin da gaske yake ko dai zolayata yake yine? ban san lokacin dana fara neman layinsa ba ai kuwa ya daga nace dan Allah da gaske kake aure zakayi?





www.abbagana.pun.bz
[12/7, 5:09 PM] Ábbä~Gåñā KAUNA CE SILA 49






MUHD-ABBA~GANA






sai yace au kin dauka wasa ne? to da gaske nake ai ranan ma na hada su da asma,u ta waya sun gaisa hatana ce min wai asma'u tana da hankali nace dan dai waya ne daga nan ban kuma jin meye yake cewa ba dan duk na rikice nayi masa sallama na kashe wayata sai na kira asma'u na fara mata masifa wato har da gaisawa da amaryar yaya koni bance kinyi laifi ba da sai ki fada min ai tace wallahi bi ban san anyi ba wasa yake ni bai hada ni da kowa ta waya ba nace mata shi kenan sai mun hadu tace to nan mukayi sallama muka rabu ina hanya duk hakan ya faru har na karasa gida ina tunanin wannan abin mamakin da haushin ina gida har na kwanta duk da dai ban kwanta da shirin sai da safe ba amma na fara bacci sai naji shigowar sako waya ta na bude dan na karanta DA GASKE HAR YANZU KINA SO NA BAKI LAMBAR AMARYAR TAWA KO KIN FASA? ni ko ina karantawa nace masa ya turo min ina so nan take ya turo min naji wata muguwar fargaba nan nayi sauri na rubuta amarya sai ya ce min kuma wai na kira yanzu sai nace masa sai dai da safe dan har na fara bacci yanzu ma sakon sane ya tasheni ai kuwa sai yace to idan ba zan kira yanzu ba na barshi dan yace mata zan kira ta bance masa komai ba kawai sai na fara neman layin da ya turo min ban taba razana irin haka ba dan muryar mace naji kuma ban taba jin mai kama da muryar ba bare nace nasan mai muryar banji me ta fara cewa ba dan na tafi duniyar tunani sai naji tace ina gajiya ina jinki sai nace mata mamaa ce ban san me ya haddasa min rawar murya ba sai ji nayi tace a ina kika samu lambata.






www.abbagana.pun.bz
[12/7, 5:33 PM] Ábbä~Gåñā: KAUNA CE SILA50








MUHD-ABBA~GANA






sai nace mata dazun ne a studio naji yaya ahmad yana cewa zai kara aure sai na ce ya bani lambar amaryar na gaida ta sai naji tayi dariya tace Allah sarki na gode kece mai waka mu koh nace mata Eh tace ai nima zaki mana koh dan an kusa wata shekara wata na uku nace mata Allah ya nuna mana nace mata a ina kike ne tace a abuja nake zone 6 nace to na gode tace nima haka muna gamawa wani kuka ya zo min mai karfi nace na shiga uku innallilahi wa inna ilahi rajiun a take na dinga ganin wani duhu kai ni dai ina tunanin kiran sunan Allah da nayi shine ya takaita min abin da nake ji haka ban daina tsiyayar da zazzafen hawaye ba waya ta tana hannuna na fara rubuta masa sako da a yanxu bana sha yin komai ina DAN ALLAH DAN ANNABI DAGA YAU KAR KA KARA SHIGA HARKATA DAN ALLAH ko minti biyu bai yi ba dan yana gani ya turo min sako cikin dimauta ME YA FARU? dan haushin dana karanta ce masa nayi bbu komai kawai bana so kuma da gaske nake ganin haka shi ma sai ya ce min:NAJI IN ALLAH YA YARDA BA ZAN KUMA BA YANZU ZAN GOGE KOMAI DAYA SHAFEKI SANNAN KEMA KAR KI KARA KIRA MIN MATAFA, wani kunci ne naji yaxo min ba bacin raina da yace shima ya rabu da ni ba haushin na kalmar daya fada ta karshe matarsa yace gashi har da bani umarni ko gargadi nayi tsaki kawai na kashe wayata gaba daya washegari na tashi da wata shawara kamar wanda aka bani ita ina cikin bacci dan ina tashi na yanke shawarar na canja layukana gaba daya sai kuma wata zuciyar tace saboda mutum daya zaki daina mu'amala da mutanan arziki wani cewa ta zaiyi a bashi lambar ki kuma kowa ai ita yake da ita nayi ajiyar zuciya nace nasan abin da zanyi shi layin da muke turawa juna sakonni shi zan rufe sannan na siyar da wayar dan ko ganinta bana son yi,






www.abbagana.pun.bz
Share:

Tallata Kayanka

Guide Tricks Blog

Be With Me Technology

Popular Posts

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Blog Archive