shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wanda aka fi sani da hausa novel wanda ni Muhammad abba gana nake rubutawa dan wayar tare da fadakarwa ga mutane a yanayin da muke ciki.

Saturday 5 December 2015

KAUNA CE SILA***56

kauna-ce-sila.jpg

KAUNA CE SILA56




MUHD-ABBA~GANA




WASHEGARI bayan na fito ina zaune kamar azahar sai wani ya kira ni a waya dama nasan sai yace sunana abdul nace oh ya garin yace lafiya kina da labari salisu sunyi hatsari yanzu a hanyar maiduguri nace au dama yana can ko yace ke ba ki ma san baya gari ba nace na sani na zata ya dawo yace yau da safe suna hanyar dawowa sukayi nace to Allah ya kiyaye ya basu lafiya kafin yamma zancen ya baza gari wasu sunce shi karaya biyu yayi wasu sunce uku ni dai bana iya cewa komai amma na tausaya musu har raina washegari na fito nacewa zainabb yaushe zamu tace yau mana ai ance duk suna gida nace to muje nan muka nufi unguwar sy salisu dan duba shi har a zaiciya ta naje duba salisu saboda dalilai biyu na farko don musulunci na biyu don bana so mutane su fahimci mun rabu tunda daga ni sai shi muka sani,yanayin da naga jikinshi ya bani tausayi dan ya karye a hannu da kuma kafa amma hakai bai karya min zuciyata naji kudurina ya canja ba tun daga ranar farko kusan bayan kwana biyu ko uku sai naje duba shi idan na je bayan gaisuwa bana kara komai har na tafi wannan abin ne ya bashi damar kirana a waya a tunanina yana ganin na canja niyyar ta ta rabuwa da shine ina amsa wayar shi cikin girmamawa na san bana nuna masa komai amma to bana bari yayi kokarin fadan wata kalma data danganci soyayya a inda da naga ya fara zan tsayar dashi ta hanyar jefo wani zancan mutuncin da muke yi da marwan kullum kara karfi yake kowa ya sani ni kuwa ina jin dadin zama dashi dan baya min hirar kowa sai ya ahmad abin namu kullum girma yake dan yanzu kusan kullum sai na kira marwan a waya ina kira zai fara fadamin idan ma sun hadu yau to duk abinda ya faru ranar sai naji,




MUHD-ABBA~GANA




www.abbagana.pun.bz
Share:

0 comments:

Post a Comment

pls drop down your comment......
dan Allah ku ajiye comment.

Tallata Kayanka

Guide Tricks Blog

Be With Me Technology

Popular Posts

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Blog Archive