shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wanda aka fi sani da hausa novel wanda ni Muhammad abba gana nake rubutawa dan wayar tare da fadakarwa ga mutane a yanayin da muke ciki.

Friday 9 October 2015

DAN******ALHAJI-11

dan-alhaji.jpg

DAN ALHAJI 11





muhd-Abba~Gana





amma duk da haka tunda naga wannan yaron yanace kuma daga dukkan alamu mutumin kirkine ki sanar da umminki in kina son sa sai ya ringa zuwa dan kin isa
zancen amma akula sosai tashi kije safuwan kuwa ya matsu kwana biyu tayi kamar ya jawo kwanakin gani yake sunyi masa nisa haka itama duk da taba soyyaya ba son sa yake mata ziyara lalle yayi sa'a ba irin tsiyar da kawayenta su halima abdullahi basa yi mata akan wulakanta samari da take yi dan kusan duk kwanan duniya indai zata fita sai samari sun biyota taki kula su wasu suyi ta yiwa kawayenta zarya akan suyi musu kanfen a wajenta sulainman abokin safuwan ne tun suna yaranta shima ubansa (kusane) mai kudi ne su a rayuwarsu ta duniya basu san babu ba kudi ne gasu nan kamar banza ba wanda a cikinsu bashi da kamfanin kansa





muhd-Abba~Gana




www.abbagana.pun.bz
Share:

0 comments:

Post a Comment

pls drop down your comment......
dan Allah ku ajiye comment.

Tallata Kayanka

Guide Tricks Blog

Be With Me Technology

Popular Posts

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Blog Archive