shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wanda aka fi sani da hausa novel wanda ni Muhammad abba gana nake rubutawa dan wayar tare da fadakarwa ga mutane a yanayin da muke ciki.

Friday 9 October 2015

DAN******ALHAJI-5

dan-alhaji.jpg

DAN ALHAJI 5







muhd-Abba~Gana


tace mutunci ki nake taya ki karewa tace to ummi afwan tace a wuce a kiyaye gaba tashi kije kiyi abinda zakiyi wanka ta fada bangaren safuwan kuma ko yinin wannan ranar tunanin rufaida ne ya zamo masa abincinsa ya kasa sakat!! bacci ma kasawa yayi sai juye juye yake yi.daga ya rufe idonsa sai ya ganta lokacin da iska ta yaye mata hijab shi komai nata burgeshi yake a haka sulainman amininsa yazo ya same shi suka fita ya akayi yau ban ganka a majalisa ba? yace labari ne dani yace to bani na sha yace wallahi wata tsintuwa nayi akan hanya yace tame? yace wata zukekiyar yarinya nayi arba da ita yace wannan ba irin wadan can bace ina ganin ma auranta zanyi yaja da baya yace aure fa kace? yace kwarai kuwa.



muhd-Abba~Gana



www.abbagana.pun.bz
Share:

0 comments:

Post a Comment

pls drop down your comment......
dan Allah ku ajiye comment.

Tallata Kayanka

Guide Tricks Blog

Be With Me Technology

Popular Posts

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Blog Archive