shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wanda aka fi sani da hausa novel wanda ni Muhammad abba gana nake rubutawa dan wayar tare da fadakarwa ga mutane a yanayin da muke ciki.

Friday 18 September 2015

INSIYA*****36

insiya.jpg

INSIYA 36



**********NA*************



muhd-Abba~Gana



kamar yadda dai dakina na gidan hajiya amira yake to haka wannan ma ya ke sai kuma kwabar litattafai nan na tashi zan shiga bandaki inyi wanka,sai na ji an turo kofar dakin da sauri na juya in ga ko waye.wata budurwa ce ta shigo dauke da littafi a hanninta kana ganin ta kasan baturiya ce ta shigo cikin murmushi ni ma na mayar mata da nawa murmushin tana zuwa kusa da ni sai tace barka da zuwa wannan makarantan mai albarka na amsa mata da yauwa barka dai sai kuma tace zan so ace kina sona da kawa domin ni makociyarki ce kuma nima yau kwana na uku a makaran tar na ce mata ashe kema bakuwa ce?? tace eh kuma sunana poja ke kuma yaya sunanki?? nace sunana INSIYA tace kai amma sunan nan yana da dadi kamar yadda kike da kyau!!



muhd-Abba~Gana



bwww.abbagana.pun.bz
Share:

0 comments:

Post a Comment

pls drop down your comment......
dan Allah ku ajiye comment.

Tallata Kayanka

Guide Tricks Blog

Be With Me Technology

Popular Posts

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Blog Archive