shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wanda aka fi sani da hausa novel wanda ni Muhammad abba gana nake rubutawa dan wayar tare da fadakarwa ga mutane a yanayin da muke ciki.

Sunday 13 September 2015

INSIYA*****21

insiya.jpg

INSIYA 21




**********NA************

muhd-Abba~Gana



dubu daya ce ta miko min na amsa nace na gode sai yarinyar tace amma baiwar Allah kina da kyau nayi mata murmushi naji tace mu tafi na zata da ni take ashe badani bane,sai naga mutumin yaja mota ita kuma sai ta kishingida kamar wata sarauniya dan daga gani kasan direba ne.OH ni INSIYA yau kuma na koma mabaraciya(almajira) ko dayake bata yi laifi ba dan irin wannan garin da irin shigarsu ta alfarma dole suce min bara nake,ina nan ina tunani inda zan je sai na ga motar dana hau ta dawo tayi fakin a gabana sai matar tace "daman baki tafi ba? nace mata eh tace to daman baki san inda zaki bane na amsa mata da eh




muhd-Abba~Gana



www.abbagana.pun.bz
Share:

0 comments:

Post a Comment

pls drop down your comment......
dan Allah ku ajiye comment.

Tallata Kayanka

Guide Tricks Blog

Be With Me Technology

Popular Posts

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Blog Archive