shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wanda aka fi sani da hausa novel wanda ni Muhammad abba gana nake rubutawa dan wayar tare da fadakarwa ga mutane a yanayin da muke ciki.

Friday 5 February 2016

BANA KAUNARKA!!! 18

bana-kaunarkajpg.jpg

BANA KAUNAR KA!!!
18

MUHD-ABBA~GANA

09039016969
--------------------------------------------
to autar bom boy ai kuwa bom boy na gaishe ki ince dai yanzu kuna son juna haba dai mahida kina wasa dani wato kin mantani kenan kin sanni in nace in so to fa ina so in kuma bana so bana so na fada miki yanzu bani da lokacin soyayya karatu ne a gabana.....to uwar biro da takarda ya ishe ni ke kuma uwar soyayya fadi ki kara wallahi sai Aliyu haidar, da ya yamma ina kwance ya amin yayo waya salamu alaikum ya Al'amin ka tashi lafiya? lafiya my sister yaushe zaki dawo? kai yaushe zaka zo in ganka? in kinga shahid ai kamar kin ganni tunda kin ce muna kama koya kika ce?a'ah kai daban shi daban wai yaya su small sun girme ku? ke kin yadda? na dan yadda kadan amma to shi kenan ki tambaye shi kwana nawa ya bamu to ya ka gaisarmin da mom me zai hana ki buga ki gaishe ta? wayar tawa ce bbu kudi a ciki okey ki jira zan turo miki,godiya mara iyaka.minti ashirin ba'a yi ba naji karar text message ina budewa kuwa na shigar da lambobin #3000 ya sako min naji dadi sosai hello "na"am auta ya kike? "normal mom" auta ya gida yasu small? "suna lafiya mom ina nan zan zo "to sai kin zo mu kai sallama.
SHAHID tsungune gaban anti,tace wai ina za a tura ku shahid?"anti addu'a kawai zakiyi min domin tafiyar tanada........kai k sanar da su baka da lafiya ba zaka ba shahid bana son rasa ka bana son aikin sojannan anti ni dai addu'ar nake muradi shi kenan ki sanar da Dad dinku dadditunkan lokacin na sanar dashi okey Allah ya taimaka, amin mom ta dauko wani littafin addu'o'i ta dauko ta mika masa ya amsa yasa aljihu sannan ya mika mata hannunsa ta sumbace shi,yaso ganin wahida sai dai bata nan domin ta tafi gidansu lokacin haka ya tafi amma ba don yaso ba yaso ganinta suyi sallama! bayan sati biyu muna zaune a falo "hello mom wahida kin wuni lafiya? lafiya lau mom kice mahida ta kawo min kayan ke me zai hana ki fada mata mom kin santa raina ni ina fada mata cewa zatayi ba zata kawo min ba leda ita waye ya raina wani? mom ita ta fara raini nike da ita wacece babba? mom ita ta girme ni da kadan amma ashe dai ta girme ki zan sa ta kawo miki insha Allah to mom na gode sai anjima.
yaya faruq hello yayana ina jinki yace ince dai lafiya oh yaya kaga abin da yake hadani da kai ba ko ka tambayi lafiyata kace ya nake bana son jin yadda kai ken mun kai dai wallahi baka da sakin fuska kai dai me ganin fara'arka daga mahida sai sahibarka anty mamy,to ya ranki?


MUH'D-ABBA~GANA


Abbagana hausa novels @ facebook

www.abbagana.pun.bz
Share:

0 comments:

Post a Comment

pls drop down your comment......
dan Allah ku ajiye comment.

Tallata Kayanka

Guide Tricks Blog

Be With Me Technology

Popular Posts

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).