shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wanda aka fi sani da hausa novel wanda ni Muhammad abba gana nake rubutawa dan wayar tare da fadakarwa ga mutane a yanayin da muke ciki.

Wednesday 17 February 2016

BANA KAUNARKA!!! 24

bana-kaunarkajpg.jpg BANA KAUNAR KA!!! 24 MUHD-ABBA~GANA -------------------------------------------- bom boy sadaf! sadaf! ya shigo saboda haka bbu wanda ya ganshi kai tsaye dakin wahida ya shiga ganin dakin a bude ya razana shi yana danna kai ya soma jin ihun wahidar ogan yana rike da ita gaba daya ya gama fita a hayyacinsa bbu abin da yafi buri irin ya cimma burinsa,ta baya bom boy ya anyo ransa ya gama baci hankalinsa a tashe gaba daya ya birkice shi kuwa oga tuni ya mance da abin da ya kawo shi wuka bom boy ya soka masa a kirji ina kuka na mike da gudu na kankame shi ya daga aina muka gama ido ban taba ganin shahid cikin irin wannan yanayin ba cikin kakkausar murya yace bai taba kiba ko? cikin kuka nace eh maza ki sa kayanki ki kulle dakinki tuni na rike shi ina kuka to saka kayanki in kai ki dakina ki kulle nasa hijabina ya kaini dakinsa na kulle yace kar ki fito kin ji nace to dakin anty ya nufa gaba daya y tasar musu kasancewar yana da wani sirri wanda shi kadai ya sanyar wa kansa sani don haka cikin kankanin lokaci ya dama dasy ya shiga dakin kwance ya ganta cikin jini inna lillahi wa inna ilaihi rajiun dagowar da yayi ido hudu da wasu suna shirin guduwa yai amfani da piston ya harharbe su ta bude idonta da kyar take magana kaje dakin wahida da mahaifinka da sauri ya mike ya nufi dakin mahaifinsa a kulle ya ganshi cikin jini harbi biyu daya a kai daya a kirji kadan ya hana shahid zautuwa sai dai albarkacin kalmar da yake ta maimaitawa yasa nutsuwa tazo masa ga abinda yake cewa, innalillahi wa inna ilaihi rahiun Allahumma a jirni fi musibatin wa aklifli khairan minha Allahumma la sahla illah maja alhu sahla wa anta taj alul hazna iza shi ita sahla.koda naji shiru bbu alamar motsi sai na fito da gudu nai dakin anty na dinga tsallake su ina wucewa caraf wani ya damko min kafa tuni na shiga ihu wayyo shahid kaxo zai balla min kafa wayyo da hanzari ya fito ya duba dakinsa bai ganni ba a dakin anty ya ganni tsawaya doke min ke wacce irin yarinya ce waya ce ki fito ba yi magana ba na ci gaba da kukana ina nan ina kuka naga sojaji sunata shigowa bayan sun gama shigo wa daya daga cikinsu ya kalli shahid cikin harshen turan ci yace ma akai min ina ji yaya na masa bayani kafa yasa ya doki hannun da gudu nai dakin anty bbu wanda suka taba ko? shahid ya daga rinanim idanunsa aya ce sun harbi dady har guri biyu dad dina Allah ya amahi abinsa sannan sun harbi anty a kirji gaba daya suka sa salati amma musulman cikinsu daga nan yai musu jagora dakin mahaifinsa sun kwace shi sun shimfidar dashi a gadonsa tuni likita ya shiga aiki. Abbagana hausa novels @ facebook. www.abbagana.pun.bz
Share:

3 comments:

pls drop down your comment......
dan Allah ku ajiye comment.

Tallata Kayanka

Guide Tricks Blog

Be With Me Technology

Popular Posts

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).