shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wanda aka fi sani da hausa novel wanda ni Muhammad abba gana nake rubutawa dan wayar tare da fadakarwa ga mutane a yanayin da muke ciki.

Thursday 25 February 2016

BANA KAUNARKA!!! 29

bana-kaunarkajpg.jpg BANA KAUNAR KA!!! 29 -------------------------------------------- cikin tsawa zaka san ko ni waye,amir yanzun nan zan maka bayanin ko ni waye,nine shahid bomboy jikin amir ya dauki karkarwa ya san bom boy kamar yunwar cikinsa bom boy yana da sauki yan da zafi muddin aka taba shi ba wasa tunda sun taba yin sa insa wadda basu jima da shiryawa ba gashi yanxu ya bullowa kansa ya salam tabbas ya san yana son wahida amma fa ba irin son nan ba me zafi domin karfin son sha'awa ce yarinyar komai nata burgeshi yace sannan bbu abin da yafi daukar hankalinsa irin kirjinta me dauke da albarkatu sannan mazaunanta masu birkita masa kwanya abin da yake jan hankalinsa kenan har yake tunanin ko sonta yake to yanzun ma so yake ya lallabata taso shi sannan cikin dabara ya samu ta biya masa bukatarsa in yaso sai ya samfe abinda yake so kenan.amir ya shiga bawa bomboy hakuri ya kwantar da kai amma a zuciyarsa ya dau alwashin sai ya lalata rayuwar wahida........kana jina amir ka fita daga sabgar janwata,amir na sonka fiye da yadda ka san kanka wallahi har in ji in gani ka san Allah ko magana kar ka kuma shiga tsakaninku in kunneh yaji jiki ya tsira,ya kashe wayar .bom boy yaiwa abba sallama abba yace haba shahid ka kwana mana ai duk gida ne shahid yai murmushi tare da duba agogon hannunsa 1:30pm ya ce Abba ina da wani aiki ne a gabana to shahid Allah ya taimaka,amin abba na gode.washegari da wayar boy na karya hello,nace cikin muryar bacci kin tashi lafiya? lafiya lau bomboy bana ce miki bana so ba ni kuma nace ina son bom boy yai dariya haba tawa kina so ki dinga cemin yayanmu su tasu suma suce min dariya ta kwace min domin ina tunanin wasa yake min nace ai sai mu hana su yace na yadda amma da shahid in munyi aure zaki dainace min,nai dariya cikin dariyar nace na yadda.ina kwance cinyar mom sai faman shagwaba nake mata mahida na kicin yaya faruq sai hararata yake yi ni kuma na kara shagwabewa mom tace auta kin manta goma daidak al'amin zai iso? da sauri na mike na fada dakin yaya tunanina gyara masa dakin ko ina kamshi ke tashi gaskiya ina son yayana al'amin. ina kwance a dakinmu naji yana my sister da gudu na fito na fada jikinsa yaya nayi missing dinka ainun yaya don Allah karka kara tafiya ka dade ba zan kara dadewa ba in ce sai kin gyara min dakina na girgiza kai yace kin soma nai dariya yace kin girma da yawa la,ni din don bakaga mahida bane.na hada breakfast na kai masa lokacin yana wanka don haka na ajiye masa na koma dakinmu ina me farin cikin ganin ya amin mai sona dawowar ya amin ba dan karamin dadi tai min ba domin yana dawowa ya soma yi min kiciniyar makaranta ba,ayi wani bata lokaci bana soma zuwa makaranta na tsaida hankalina akan karatu bbu wasa,wayata kanta cire sim card dinnan na ajiye saboda bom boy kam ya takura min. Abbagana hausa novels @ facebook. www.abbagana.pun.bz
Share:

2 comments:

pls drop down your comment......
dan Allah ku ajiye comment.

Tallata Kayanka

Guide Tricks Blog

Be With Me Technology

Popular Posts

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).