shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wanda aka fi sani da hausa novel wanda ni Muhammad abba gana nake rubutawa dan wayar tare da fadakarwa ga mutane a yanayin da muke ciki.

Sunday 28 February 2016

BANA KAUNARKA!!! 30

bana-kaunarkajpg.jpg BANA KAUNAR KA!!! 30 MUHD-ABBA~GANA--------------------------------------- sun rushe gidansu gaba daya an gyara shi an canza masa fasali yayi kyau ainun raba shi biyu sukai ya kasance kofa daya ce amma kowa barinsa daban bbu mai iya ganin wani koda kuwa za,a shekara daya gidajan sun tsaru iya tsaruwa in ba wanda ya sani ba sai yayi tsammanin gidan mutum daya ne,sannan da dan tazara tsakanin gidan wannan da wancan a wannan lokaci aka sa ranar bikinsu mahida da haidar,mamy da ya faruq. A school ina zaune ina shan lemo rani,direba nake jira can na hango bom boy yai fakin bai fito ba na mike na karasa na bude motar na shiga tare da sallama ya zuba min kwala-kwalan idanunsa bai ce min komai ba ya tada motar har muka bar makarantar har muka isa gidansu dake GRA tun daga net nake kallon gidan,gaskiya gidan ya tsaru a kayataccen falon muka zauna ya kawo lemo da keck na dan tsakura domin hankalina na gida kan carpet ya zauna yace min sauko na sauko muka zauna muna fuskantar juna,ya matso daf dani har muna jin sautin numfashin junanmu kamar mai shirin maidani ciki. wahida na dago muka zuba wa juna ido wani irin yarr naji haka nan gabana ya shiga faduwa jikina ya dau rawa amma sai na dake na basar na sunkuyar da kai look wahida ina son ki bani ten minutes,na dago ba tare da shakka ba amma sai me sam na kasa jure kallon kwayar idonsa da kyar na iya minti biyar na sunkuyar da kai wahida ya furta cikin wata kasalalliyar murya na"am wani taimako nake so ki min dan girman Allah wahida ina son fitowa maganar auranmu wahida don girman Allah ki taimaka min wata tafiya ce ta kamani ta tsawon shekara daya in mun samu nasara kan shekara ma zamu dawo ina so ki yadda a hada auranmu da na su haidar a daura inna dawo sai ayi biki a tare,wahida ki taimaka min na mike tsaye tare da kare masa kallo na yamutsa fuska wallahi ka bani mamaki ka bani kunya wai shahid kai wanne irin dakiki ne sau nawa zan fada maka i don't like you na fada yafi a kirga shahid amma zan maimaita maka so ko bana sonka BANA KAUNARKA,wato shi yasa kaje har makarantarmu ka dauko ni kin san abin da kika fada ya fada cikin karaji nine dakikin? i don't know idanunsa sun kada sun yi jajir ya janyo dirowa ya dauko wata kwalba ya daga me zan gani ni wahida barasa dole ne ki sa min mafita cikin biyu daya ko ki amince da bukatata ko kuma yanzunnan insha abin da ba kya so,ka sha man me ya dame ni ya kara rungumo ni idanunsa na fidda hawaye sai dai ko a jikina nace mallam sake ni anki a sake ki nace dama haka ka iya wa ya san abin da kake yi in ka tafi dama irin ku ne masu kama yayan mutane kuna.........saukar mari naji tas,tas, gaba daya na gigice cikin tsananin bacin rai yace tunda nake ban taba zina ba ina mayi ne wahida akanki zan fara ya fizgeni kamar kayan wanki yai dakinsa dani wata irin matsa yai min wadda na tabbata da ciki ne dani da bbu abin da zai hana dan cikin bullutsowa. Abbagana hausa novels @ facebook. www.abbagana.pun.bz
Share:

1 comment:

pls drop down your comment......
dan Allah ku ajiye comment.

Tallata Kayanka

Guide Tricks Blog

Be With Me Technology

Popular Posts

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).