shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wanda aka fi sani da hausa novel wanda ni Muhammad abba gana nake rubutawa dan wayar tare da fadakarwa ga mutane a yanayin da muke ciki.

Friday 4 March 2016

BANA KAUNARKA!! 32

bana-kaunarkajpg.jpg BANA KAUNAR KA!!! 32 MUHD-ABBA~GANA 09039016969 -------------------------------------------- haidar ya tabbatar masa zai dinga ziyartatsa akai akai lokaci daya suka shige mota ni dama daga nan nima na tari mai adaidaita sahu domin ga kaini gidansu wahida,domin ba zan iya bin bom boy ba saboda ina tsoron sojoji ainun.ina zaune ina tunanin abin da ya hada mu da bom boy tabbas ina son munafintar kaina maganar gaskiya ina son bomboy sai dai yanzu haishinsa nafi son nasa rinjaye bomboy mashayi ne inalillahi bom boy.........ya amin ne yai sallama ya zauna kusa dani yace yar uwata me yake damunki na ga duk kin canza na lumshe ido nace nothing,ya kuka yi da mutumin? wafa? amir mana na taba baki ni ban ce masa komai ba asali ma ko wayarsa bana dagawa ya kalle ni cike da mamaki kin tabbata bbu wata magata ta batanci da kika fada masa? wacce irin magana sai dai in bom boy don shi na bawa wayar...........haba shi yasa ni na san da walakin,ina zaune amir yayo min waya wai ya fasa auranki ya janye maganar neman auranki nina rasa dalili duk yadda akayi wani abun bom boy ya fadawa amir amma bari inje gidan bomboy din ya mike na bishi da kallo har ya fice.mahida tace"Allah ya haidar ina tunanin sabani suka samu tsakanin bom boy da wahida,wallahi duk tunaninta na gidannan ta kwashe tasa su kasan filo.haidar yace ni ai nasan sunyi fada domin har nina daukota daga get din gidanmu na kawo ta gida kuma daga alama ta batawa bomboy rai domin cewa yayi ba zai dawo ba sai fa mata mahida tai murmushi tace lalle ran maza ya baci ni kaina duk na cina ta fada min abin da ya hada su taki gashi koda yaushe tana cikin damuwa wani lokacin kuma sai tai ta kuka gaskiya abin yana damuna dan ba yadda zanyi domin wahida tana da zurfin ciki dani ce dai da tuni na fada mata ko dan ta bani shawara.ina kwance jikin mom tace wahida wai me ya hada ku da shahid? mom bbu komai illa na fito face to face na fada masa i don't like you in da sabo wannan kalma bomboy ya saba jinta amma tsabar naci ya mannen sannan nace in har ya cika shahid alitu muhd kar ya dawo daga legas sai da mace ma'ana yayi aure ba abin daya shafen,ke auta haka kikace masa so what a kan me zai takura min in ban da naci nace bana sonsa bana kaunarsa dan me zai takura min?mahida tace nina san ruwa baya tsami banza don ubanki maga wanda zaki samu me sonki da gaskiya shima shahid dinne ya manne miki amma kamar shahid wanda yanmata suke rububinsa har zaki wulakanta Allah yasa in zai dawo ya taho da matar muga karyar wulakanci,wahida kin mare shi akan yace yana kaunarki kin zage shi akan yana sonki kin tofa masa yawu.......to wai ina ruwanki banza uwar shishigi yar ficika sunan data tsana da gudu ta biyo ni nai dakin yaya ina mata gwalo.abin kunya abokansa sun cika dakin na riga na shiga don haka nai bed dinsa bayan sif dinsa ina boye ta shigo tana wallahi sai na dokeki, Abbagana hausa novels@ faceebook. www.abbagana.pun.bz
Share:

1 comment:

pls drop down your comment......
dan Allah ku ajiye comment.

Tallata Kayanka

Guide Tricks Blog

Be With Me Technology

Popular Posts

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).