shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wanda aka fi sani da hausa novel wanda ni Muhammad abba gana nake rubutawa dan wayar tare da fadakarwa ga mutane a yanayin da muke ciki.

Monday 21 March 2016

BANA KAUNARKA!!! 38

bana-kaunarkajpg.jpg BANA KAUNAR KA!!! 38 MUHD-ABBA~GANA 09039016969 -------------------------------------------- na fadi haka ne don in tura masa haushin ni dai yaya ka bani key din motar in tafi kwa taho,anty mahida zo mu tafi,no ni sai ya amin zai tafi shikenan ni ku bani in tafi in yaso ku direba yazo ya dauke ku ya amin ya mike mukai sallama musu sallama har kuzo kuga zugar yan rakiya sai kace shugaban kasa zasu raka an raka mu bakin mota amir yai saurin bude min mota na shiga to anti mahida sai naxo mahida ta kalle su da fatan zaku zo bikinmu?ina gayyatar kowa da kowa insha Allahu zamu zo goode bye,suna daga mana hannu ya amin yaja mota.tun kan yayi fakin na hango abba zaune yana kallonmu toh abba ya dawo muka fito gunsa muka nufa abba sannu da zuwa kuya kamata inyi wa sannu ku da kuka iso yanzu daga ina kuke mahida tace abba daga gidan baba rabi'u muke na ce la! wallahi abba karya take abokin yaya muka je muka taya murnar bikinsu kaga abba inba ma zuwa muma bbu me zuwa namu yauwa wahida gwanda da kika fada min gaskiya,ya amin yace abba kayi hakuri abba murmushi yayi yace kunci arzikin auta amma da duk sai na muku bulala, mahida tace abba tsaya kaji.....ni ba ruwana dame karya wai tace tawa mahida tace ni kuma ta mom da ya faruq yace ai shikenan ku wuce muka shige mahida tace me yasa kika fadawa abba gaskiya? ya amin yace gwanda data fadi gaskiya ai gaskiya dokin karfe ce in kin kula sam wahida bata iya karya ba. abba zaune yace abinda yasa na tara ku shine ina son hada aure tsakanin wahidda da shahid amma ba tare da sanin wahida ba har sai ranar da shahid din ya dawo dakin yayi tsit ba wanda yace kala abba yace alamin kayi shiru gaskiya abba ina gudun rikincin wahida shi yasa nake so a fara sanar in ta amince shi kenan ya faruq yace haba alamin wai me yasa kake nuna kana tsoron wahida ne mune sama da ita ko itace sama da mu? ni shawarata anan itace in an tashi bikinsu mahida kawai a hada a daura musu aure in yaso a bar wahida a gida har sai bom boy ya dawo yanxu a sanar da smallboy shi zai yi komai,mahida tace haka shine daidai sannan ko bayan daurin auran abba kar ka hanata zuwa makaranta mun riga mun san halin wahida zata kare mutuncinta sauran dabara kuma ta mom ce sai a san yadda akai mata wayo aka boye mata. al'amin ya kastse ta wai me ku ka dauki wahidar? kuna nufin bata da hankali ko karamar yarinya ce? ni dai wallahi bbu ruwana, abba shawara ka samu wahida ka sanar nata inta amince na amince, in kuma bata amince ba ina bayan yar uwata yana kai aya ya bar dakin.zaune nake ina kallo ko da filim din ya kare sai na kashe na nufi dakin ya amin domin in samu wani kaset din nai sallama yana zaune ya hada kai da gwiwa ya dago nace ya amin lafiya yace lafiya amma ba lau ba na zauna kusa dashi meke damunka big brother yai murmushi yace ba komai bane illa ina tunanin big brother wafa bomboy tuni na tuna irin cin fuskar da bomboy yai min bbu wani namiji daya taba yi min makamancinyarta ban san sanda naja tsaki ba. Abbagana hausa novels @ facebook. www.abbagana.pun.bz
Share:

0 comments:

Post a Comment

pls drop down your comment......
dan Allah ku ajiye comment.

Tallata Kayanka

Guide Tricks Blog

Be With Me Technology

Popular Posts

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).