shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wanda aka fi sani da hausa novel wanda ni Muhammad abba gana nake rubutawa dan wayar tare da fadakarwa ga mutane a yanayin da muke ciki.

Wednesday 23 March 2016

BANA KAUNARKA!!! 39

bana-kaunarkajpg.jpg

BANA KAUNAR KA!!!

39

MUHD-ABBA~GANA

09039016969 --------------------------------------------

nace bomboy n tsane shi na tsani halayansa ya amin ya kamo hannuna ya zaunar dani yace please my sister bani labari saboda Allah me ya hada ku ban fiya boyewa ya al'amin sirrina ba domin mun fi shakuwa fiye da kowa a gidan,don hakan bbu abin dana boye masa sai dai na lura na batawa yayan nawa rai mikewa yayi yana safa da marwa inalillahi wainna ilaihi rajiun kawai yake maimaitawa ya kalle ni ransa a bace,wahida kowanne hali shahid ya shiga kece sila,domin wallahi tallahi ni shaida ne shahid bai taba shan wani kayan maye ba,shahid ba dan iska bane,shahid ba manemin mata bane,shahid mutum ne shahid mutumin kirki ne wanda samun irinsa sai antona kin ban kunya wahida,a da ina ganin kin fi mahida hankali amma wallahi mahida ta fiki sanin ya kamata ta fiki iya magana,ya faruq ya shigo shi da mahida saukar mari naji ya cire belt dinsa ya shiga dukana da kyar ya amin ya kwace ni ya faruq yace naji komai kuma kamar a kunennen abba ya amin ya dafa shi yace bai dace ba wannan sirri ne tsakin shahid da wahida,nima donna matsanta mata ne naji na mike nace wato shi shahid bakuga laifinsa ba baku yi kishin yar uwaarku ba sai shi ba kuji zafin abin da yayimin ba sai ni kuka ji zafin maganganun dana fada masa cool down na gode wa Allah daya tserar dani,ya kuma tsallakar dani daga mummunar manufar shahid ta son rabani da mutuncina ya goga min bakin fantin da har abada bbu mai iya goge min shi sanin kanku ns tun farko ban munafurci shahid ba na fito face to face na fada ba gaskiya bani da lokacin soyayya amma kun kafe kun goyi bayansa kuna shirin yi min auran dole toku tsaya kuji tunda nace bana sonsa bana sonsa soyayyar ba nayi toko zaku haka rami ku binne ni ba zan amince da shahid ba,domin ba sona yake ba sha'awata yake in kun kuskura kun bada goyon baya amin auran dole wallahi baku ba har wadda suka hada auran zan baku mamaki tai ficewarta .ina shiga dakinmu na hada kayana ina kuka ina fitowa na gansu a falo ina cikin jan akwatina ya amin ya fito lafiya ina kuma zaki? bar muku gidan zanyi tunda bakwa sona, din Allah madadin ku dawo da shahid tunda shi kuke so shi kun fi son farin cikinsa gwanda in bar gidan tun kan ku kashe ni,na shiga jan akwatina mom ta fito tace me ya hada ku? mom sun gaji dani ne basa sona farin cikina,burinsu su muzguna min,burinsu su bakantamin gwanda in bar musu gidan .mahida ta rike akwatin ina ja tana ja koda naga sun dauki abin wasa sai na sakar mata akwatin basu ankara ba sai tashin mota suka ji da gudu suka fito suma suka shiga motarsu suka bita da gudu mahida kuka ta kama. matsala gosilo shi ya taka mata birki duk da kutsa motar take yi amma ina hanyar ta tushe kasancewar motar su al'amin tana bayan to wahida,al'amin ne yai hanzarinn fitowa ya sh iga motar wahida ta mudubi ta hango shi tace cikin fushi,

Abba gana hausa novels @ facebook.

www.abbagana.pun.bz

Share:

0 comments:

Post a Comment

pls drop down your comment......
dan Allah ku ajiye comment.

Tallata Kayanka

Guide Tricks Blog

Be With Me Technology

Popular Posts

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).