shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wanda aka fi sani da hausa novel wanda ni Muhammad abba gana nake rubutawa dan wayar tare da fadakarwa ga mutane a yanayin da muke ciki.

Thursday 17 March 2016

BANA KAUNARKA!!! 36

bana-kaunarkajpg.jpg BANA KAUNAR KA!!! 36 MUHD-ABBA~GANA 09039016969 -------------------------------------------- maryam zo mu tafi gida nayi shiru yace wai ma me ya fito dake? bbu abin da na boye masa zo mu tafi yace,ni fa bbu inda zani da kyar ya shawo kaina na bishi mahaifiyarsu taiwa yayansu fada sosai sai dai bbu wata sakewa da nake a gidan domin ya kasa ya tsare kullum cikin zagina yake sam ban damu ba tare amai bikinmu da kanwarsa khadiya,Allah yayi mata rahama ameen. ba zan taba mantawa da karamcin da wadannan bayin Allah sukai min ba shekara biyu khadiya ta haihu tsiranmu kwana goma na haife ku shekara takwas tsakaninku dasu wahida wannan shine labarina.Al'amin yace mom yaushe zaki koma? mom ta girgiza kai tace agaskiya nayi missing din iyayena amma ina tunanin yanzu bbu su,na mike nace gaskiya mom ni sai naje garinku koda kuwa su baffa sun mutu mahida tace tabbas nima sai naje ya amin ma yace shima za shi ya faruq yace nima zani kai nima sai na bisu amma sai na kulle baffa dariya sukai,sallamar abbanmu muka ji a falo da gudu muka fita,abba sannu da zuwa yauwa ya miko min wata leda gashi nan ke da antinki,yabawa ya faruq shi da ya amin ya wuce dakinsa.washe gari misalin karfe 5:10pm ina zaune ina kwalliya ya amin ya shigo wahida gama kira kani unguwa nace to na shirya cikin wani arnan materials mai tsananin kyau daman ranar sallah bom boy ya dinka mana mu uku ni da mahida da mamy,material ne me kyau da tsada yasha aiki kamar ba a san ciwon zare ba,hatta fashion din da nai amfani dasu bom boy ne ya sai min kasancewar baya siyan abin banza akwai tsada akwai kyau ina fesa turare mahida ta shigo tace ke wahida ki dinga jin tausayin turaran mana,na harare ta ya amin ya shigo shima yayi kyau ya kalle ni kin yi kyau nai murmushi ya kalli mahida ba zaki ba ta tabe baki ta ce ba inda zani yace duk wannan kwalliyar? tace ya haidar nace Allah ya kyauta haka dai ku ka iya har mun fita sai gata da gudu wai zata.wahida zo kiji don Allah ki ban farin mayafinki ban ga nawa ba nace yana cikin kayana fararan mayafi takalmi da jakarmu duk farare mu kai amfani dasu mom ta kalle mu tace har kun shirya? muka ce eh,tace Allah ya kiyaye.yaya wai ina zamu? ina wannan aminin nawa wanda suka zo kwanakin baya shida amir? eh to bikinsa akeyi karku so kuga irin naci da yai min in zo da ku wani kayataccen hotel akai fatin muna yin fakin muka fito sam bana son kallo tuni na dabarbarce ganin yadda akayo kanmu da ido da kyar na saita kwakwalwata muka soma tafiya a nutse ango da amarya muka ga sun fito mu gaskiya an karrama mu kasancewar bana son hayaniya saina mike na canza guri ina zaune ni kadai kan kujera naji dadin zama a gun domin tsalle_tsalle ake ganin mutane ai kuwa samari suka yo min ca sai dai koh kallo basu isheniba, Abbagana hausa novels @ faceebook. www.abbagana.pun.bz
Share:

3 comments:

pls drop down your comment......
dan Allah ku ajiye comment.

Tallata Kayanka

Guide Tricks Blog

Be With Me Technology

Popular Posts

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).