shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wanda aka fi sani da hausa novel wanda ni Muhammad abba gana nake rubutawa dan wayar tare da fadakarwa ga mutane a yanayin da muke ciki.

Sunday 27 March 2016

BANA KAUNARKA!!! 40

bana-kaunarkajpg.jpg

BANA KAUNAR KA!!!

40

MUHD*ABBA*GANA 09039016969

--------------------------------------------

tsiwa da masifa ni ka fita min daga mota ko yanzunnan in kurma maka ihu,ya kalld ni cikin kwantar da murya yanzu wahida niki kewa wannan tsawar kar fa k manta nine al'amin naki yi hakuri kinji wahida yanzzu ina za ki nace ni katsina zani shi kenan bari in raka ki kinga sai in taho da motar inna kai ki kona ce eh to dawo nan in yaso sai ka tuka mu ji mu kayi ana mana hon ashe tuni wannan cunkoson ya baje a guje ya amin yaja motar na dinga ihu kamar wanda ya sato ni muma zuwa ya tisani gaba har cikin gida,ai kuwa a falo na dinga birgima ina kuka bbu wanda ya kula ni har nai mai tsata na bar gun ina daki a kwance ina jin san da abba ya dawo yace ina nake? aka ce masa nayi bacci yace wanne irin bacci da magariba maza ataso ni inyi alwala inyi sallah. wahegari gaba daya gidan bbu wanda na gaida asali ma ko fita ban yiba ina zaune mahida ta shigo wahida good morning nai mata banza ta kare surutunta ta fita tana fita ya al'amin ya shigo wahida ya karaso tare da dafa kafadata,wahida ina kwana nayi shiru oh wahida fushi kike dani im sorry my sister please na mike na bar masa falon haka ya faruq ya shigo yau sister tamu lafiya muka ji gidan shiru kai har mom hatta yan aikinmu sun rude autar mom ta zama kurma haduwa sukai suka dinga bani hakuri har na sauko na dawo normall. mamy muga littafinnan ta miko min "INSIYA" na kalle ta yana da dadi? gaskiya yayi min sai dai gaskiya tana shan wahala na tausaya wa yarinyar na daya dana biyu ne ko har na uku? na daya na siyo amma ina tunanin har na biyu zaiyi sai dai na dau alwashin duk matar data karkace ta shirya karya ya wuce 1-2 na daya dana biyu in tayi na uku ba zan ko kalli litrafin ba, me yasa kikace karya ne? kina nufin duk littafin da ake rubutawa karya ne? tabbas shida tatsuniya duk kusan daya na dauke su to me yasa kike bata lokacinki kina karantawa? ai a iya sanina tatsuniya bata da wani amfani ai kawai tunda kina ganin karya banza ce to kawai ki bar katantawa tunda bbu wani abu dayake amfana miki.(bari na yanke zance kuji masu tsigalun mu) BA KE KADAI BAMA MAMY NA SHA JIN IRIN WANNAN WAI ACE LITTAFI KARYANE SHIN IN KARYANE MUKE ZAMA MUNA GUNDIRA MUKU MAI ZAI HANA KOWACCE MACE KOH NA MIJI YA/TA DAUKI BIRO DA LITTAFI ITAMATA SOMA RUBUTA TATSUNIYAR TABBAS BA KARAMIN KUSKURE BANE MASU CEWA LITTAFI KARYANE ABIN DA MUKE SO KU FAHIMTA SHI RUBUTU BAIWA CE DAGA ALLAH BA DUKA MUTANE KOWA YAKE DA WANNAN BAIWAR BA BATUN MASU GANIN LITTAFI KUMA KARYANE GASKIYA SHI YA MUNAFUNCI ZUCIYARSA TUNDA HAR YASAN KARYANE YAKE BATA LOKACINSA AKANSA YAKE KARANTAWA TABBAS IN MARUBUTA SUKA JI BA SASUJI DADI BA KASANCEWAR SU SUMA SUNA KOKARIN ZAKULO MUKU ABINDA ZAI KADAR DAKU ZAI NISHADARTAR DAKU,SANNAN ZAI FARANTA MUKU ZAI FADAKAR DA KU ZAI NISAR DAKI ZAI KARKATO DA HANKULANKU TO MENE KARYAR ANAN ANAN SABODA ALLAH? MECECE KARYAR ANAN DUK ABIN DAKIKA JI KAJI ANCE A LITTAFI ANYI TO WALLAHI IN KA KIN DUBA WANNAN ABUN YANA KARUWA KUMA ABIN DA NAKESO MAKARANTA KU FAHIMTA CE MU MUNA RUBUTUNE DOMIN KU ILIMINTARWA TARE DA NISHADANTARWA DA FADAKARWA,KOH SHIN KUNA TUNANIN MU MASU RUBUTUN BAMU DA WATA AIKI SAI RUBUTA MUKU LITTAFI NE ALHMDULLAHI NI INA DA AIKINA KUMA ALFAHARI DA SHI BAYAN HAKA INA KARATANA A JAMI'A HAKA ZALIKA SAURAN MARUBUTA MAZA KAI HAR DA MATAN MA SUNA DA AIKIN IRIN SU: ANTY HAUWA JABO, ANTY BENA,MAMAN SHAKUR,ANTY FIRDAUSI,ANTY MIMI,KHALEESA, SIS SADEEYA BALA, SIS BILLY GERO,HUMAIRA, SU ROKEEY BABY ZAHRA DASU KAUSAR LUV BAWAI SUMA ANCE MATA NE BASU DA AIKI BA WALLAHI SUNA DASHI WASUN SU KUSOSI NE BANGARE AIKI ,WASUN SU MA SUNA DA AURE HMMM ZAMA DA MIJI MA BABBAN AIKINE,WASUN KUMA DE SUNA GIRKI DA SAURAN AIKI A GIDAN IYAYENSU,MU HADA KANMU MU ZAMA TSINTSIYA MADAURINTA DAYA IN BAKU BAMU HAKA IN BAMU BA KU A GUJI FADAR MAGANA DOMIN MANZON ALLAH (S.A.W) YA CE KU FADI ALKAIRI KO KUMA KUYI SHIRU NA GODE KWARAI DA GASKE DA KA/KI DAURE KA KARANTA NAKU HAR KULLUM JIKIN MARUBUTA MUHD ABBA GANA .

Abbagana hausa novels @ facebook.

www.abbagana.pun.bz

Share:

1 comment:

pls drop down your comment......
dan Allah ku ajiye comment.

Tallata Kayanka

Guide Tricks Blog

Be With Me Technology

Popular Posts

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).