shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wanda aka fi sani da hausa novel wanda ni Muhammad abba gana nake rubutawa dan wayar tare da fadakarwa ga mutane a yanayin da muke ciki.

Tuesday 22 March 2016

SIRRIN ZAMA DA MIJI

clean.jpg SIRRIN ZAMA DA MIJI (KASHINA 1) WRITTING BY MUHD*ABBA*GANA ASSALAMU ALAIKUM, YAN UWA MUSULMAI MAZA DA MATA INSHA ALLAH MAKONAN ZAMU TATTAU AKAN ABINDA YA SHAFI MA,AURA ZAMU FARA NE DA SIRRIN ZAMA DA MIJI ABUBUWAN SUN KUNSHI KAMAR HAKA: *AURE *TSARIM MU'AMALA TSAKANIN ANGO DA AMARYA *A KYAUTATA MU'AMALAR MIJI *AMSA KIRAN MIJI *TSAFTA *KAUNAR MIJI *KIYAYE GANINSA *KIYAYE DUKIYARSA *KIYAYE SIRRIN MAI-GIDA *IYA MAGANA ZAMUYI BAYA DAYA BAYAN DAYA INSHA ALLAHU AURE aure wata daraja ce wacce mutum yake samun daukaka da daraja a lokaci da yayi shi, bayan ladar da ma'aurata suke samu a gurin ubangiji haka kuma wani rufin asirine a tsakanin ma aurata guda biyu domin dukkan matan dabata da aure ba zata zama a cikin matayen da suka da kuma ko kwarjini a gurin jama'a ba hasalima ba a daukarta amatsayin cikkai yar mai hankali to amma a duk lokacin da mace take sance mai aure to zaka ga dukkan jama'a suna jin tsoronta kuma sai girmanta yaci gaba da karuwa a cikin zakatan jama'a kuma tafita daga zargin jama'a kuma zakaga ko afagen kwanciyar hankali da sannin ya kamata matar aure tafi dayan a cikin muta yan uwanta domin baza ka sameta tana yin irin shashancin da sauran mata yan da basu da aure suke ba. dan haka shi aure wata daraja ce wacce Allah ne kawai yasan irin ni'imimin da suke a ciki tare da hikimomindashi aure ya kunsa aure yana da matukar muhimmanci arayuwar dan adam, hasalima sabo da muhimmancinsa ne, ambatonsa yazo a cikin alqurani mai tsarki a cikin gurare daban daban inda Allah madau kakin sarki yake nuna muhinmar cin aure a musulunci. a cikin suratul nisa'i Allah (SWI) yafi to da maganar aure karara inda yake nuna cewa idan mutum yana da hali to zai iya aurent mace biyu ko uku harma hudu to amma idan bbu hali to sai ya auri mace daya wato idanba zai iya yin adalci a tsakaninsu ba don haka ire iren wadannan hadisan suna nan da yawa wa yanda suka nuna mafificiyar rayuwa itace mutum ya zama mai aure yazo a cikin hadisin ma aiki (SAW) inda yake nuna cewa bbu yan kewa daga aure wai domin mutum yaje yai ta iba da wanan kuwa yana faruwa sosai da sosai a cikin wannan zamanin domin sautari zakaji wai wani ko wata tana cewa ni wallahi ba zanyi aure ba domin da nayi aure gwara na zauna ina uba da sallah ko azumi, tofa wannan maganar kuskurene kuma ba haka ko yar war manzo SAW ta ko yar ba domin shi yace yanason ya zama a'ummarsa itace mafi yawan sauran al'umman da suka gabata don haka dolene muso abinda annabinmu yake so.
Share:

4 comments:

pls drop down your comment......
dan Allah ku ajiye comment.

Tallata Kayanka

Guide Tricks Blog

Be With Me Technology

Popular Posts

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).