shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wanda aka fi sani da hausa novel wanda ni Muhammad abba gana nake rubutawa dan wayar tare da fadakarwa ga mutane a yanayin da muke ciki.

Tuesday 27 September 2016

TANA TARE DA NI... PAGE 87 & 88

tana-tare-dani.jpg

TANA TARE DA NI... TANA TARE DA NI... PAGE 87 BY MIEMIEBEE “Yauwa Habeebi nace ya labarin Moosa ne? Har yanzu shiru ba’a samesa ba?” yatsunsu yayi interwining; “D’azu munyi magana da police sunce suna kan investigating har yanzu, kinsan Farouq shege ne Allah kad’ai yasan inda yakaisa.” “Allah sa a samesa a raye Habeebi nasan danni Ya Farouq ya masa duka haka saboda yak’i shigo dashi ciki.” “You are right Flower in shaa Allah zamu sam-” besamu daman k’arisa maganan ba sakamakon ringing da wayar sa yasoma ganin number’n Inspector General yayi saurin d’agawa. “Hello Inspector.” “Yes Mr. Fauzi I will like to congratulate you.” “Yes... About what Sir?” Yayi maganar cike da neman k’arin bayani. “Mun samu Moosa your driver achan Mongunu wai gidan Bad Boy achan Farouq ya kaisa ya b’oyesa.” “Alhamdulillah, Alhamdulillah this is indeed a great news.” “It is kuma shima Bad Boy d’in yana a hannu yanzu according to record babban drug dealer ne partner in crime na Farouq kuma dan da miliyan biyar nasa akayi bailing Farouq a prison 2 weeks ago.” “Okay... Thank you Sir ina Moosan yake yanzu?” “An kaishi asibiti dan duba lafiyarsa I guarantee you ba abinda suka masa.” “Ina godia Sir zamuyi magana anjima.” Nan ya katse wayar tare da juyo da kallonsa kan Fannah dake kallonsa fuskarta d’auke da tambaya. Kafin tayi magana ya aza yatsansa kan lips nata “nasan me kikeson tambaya, an samu Moosa? Ko ba haka ba?” “LOL eh haka please an samesa?” “Yes sweetheart an sami Moosa yana asibiti yanzu as we speak yakamata inje in duba sa, I will be right back.” peck ya manna mata a goshi kafin ya miqe ta riqo shirt nasa. “Habeebi nima zanje.” “Zakije ina?” ya tambayeta disbelievingly. “Asibitin mana nima in duba sa kasan fa nice sila.” Kai ya kad’a mata “inaaa! you are going nowhere ko kin manta kema yau aka sallamoki? Bafa kida lafiya ki zauna ki huta barin d’au lokaci ba zan dawo kinji Flower?” “O’o” ta shakwab’e fuska. “Flower please kiyi hak’uri ki zauna zan isar masa da saqon gaisuwanki bareyi ki bini ba.” Badan tana so ba ta gyad’a kai wearing a sad face. “Flower ba goodluck kiss?” “Eh babu” ta fad’a ba tare da ta kallesa ba. “Oh common! Flower.” Alokaci d’aya ta d’ago fuskarta tana mai murmushi “Habeebi na gabad’aya ze fita barin basa goodluck kiss ba? Impossible!” a hankali ta had’a musu lips tare da kissing nasa a passionately. “Off you go take care okay?” “I will and you too Flower, in shiga dake ciki ko zaki iya?” “Don’t bother zan iya I love you” “I love you too Flower.” har ya soma tafiya ta tsayar dashi “wait wait tsaya in d’aukemu selfie so I can be starring at my husband’s handsome face kafin ka dawo.” Murmushin jin dad’i ya saki tare da dawowa baya ta d’aukesu sannan ya fice, anan yashiga ya fito da key’nsa ya fice itama bada jimawa ba tashiga ciki. ***_3:10PM_ Daidai nan Anas ya dawo gida rashin ganinta a parlour ya tabbatar masa a d’aki take aiko yana shiga d’akinsu ya sameta zaune kan dressing mirror se sosa cikin gashinta take da comb tsantsan k’aik’ayi. “Flower” ya kira sunanta anan ne tasan da shigowarsa ta juyo tana kallonsa cike da so da k’auna “sannu dazuwa Habeebi.” “Thank you, me kikeyi haka?” “Wallahi kaina k’aik’ayi na kwana biyu ban wanke ba, ya jikin Moosa’n?” “He is okay alhamdulillah.” Yayi maganan yana dosowa gabanta. “Toh masha Allah, aha! Mami ma ta kira tana gaisheka” tacigaba da sosa cikin gashintan. “Ina amsawa” yace tare da karb’e comb d’in daga hannunta. “Habeebi bani please k’aik’ayi” ajiyewa yayi kan mirron tare da rik’o hannunta “muje in wanke miki kan Flower.” Dariya sosai ta tsaya yi wanda sakamakon haka Anas ya tsaya kallonta yana admiring nata, dariyan sa na mugun kashesa. “Habeebi baraka isheni da kayan dariya ba, yaushe kazamo hair dresser da zaka wanke min kai?” “Aww bakisani ba Flower? I can be anything fo you, Dr, hair dresser, cooku, servant komi da komi ma, muje.” “A’a please kabari.” “Flower banason dogon surutu” hannunta ya sake ya shiga cikin wardrobe ya ciro mata vest tare da miqa mata “sa muje in wanke miki” anan shima ya rage kayan jikinsa ya ragar da singlet se wando zallah. Ba musu ta cire T- shirt d’in tasa vest daya kawo mata acikin jacuzzi ta zauna ya karkato da kanta direction guda. “Welcome to FAHNAS beauty salon how can I help you Mrs. Fauzi?” Dariya sosai take “thank you, wash and set nakeso.” “You are at our service.” Daga farko seda yayi combing dogon sumanta sannan ya wanke thoroughly da ruwa sekuma da shampoo, a hankali yake mata massaging kan wanda ke mata dad’i sosai cikin d’ank’ank’anin lokaci ta nemi k’aik’ayin ta rasa. Bayan daya gama wanke mata ya d’aure mata kan da towel sannan ya miqa mata babban towel ta nannad’e jikinta dashi. Gaban dressing mirror ya ajiyeta ya ciro hand drier ya kunna sannan yasoma drying mata gashin bayan ya gama ya mata oiling sannan yayi mata packing gu d’aya harda style na donurt. “Wow! Habeebi you are amazing!” tayi maganan tana duban kanta cikin mirron. “Wai nikam ya akayi ka iya komai neh?” “LOL!” yasoma feeling. “Kin manta inada sister ne?” “Thank you so much for making my hair.” “Always Flower.” Yayi maganar yana mata murmushi miqewa tayi tare da pecking nasa a both kunatunsa, sekuma tip na hancinsa kafin ta kai kan lips nasa ya dakatar da ita. “Uhn-uhn Flower I know where this is going.” Murmushi cike da kunya ta saki “then let it happen.” “A’a Flower kin tuna meh Dr. Yace? Cemana yayi kina buk’atan atleast 3 months na hutu before you can get pregnant again.” “Toh ai hutun d’aukan ciki yake nufi bawai totally mubar yin...” Sekuma tayi shiru “ai ka gane me nake nufi.” light red lips nasa yayi pouting “ban gane ba” yayi maganar da gira d’aya a d’age. Bugi cike da shakwab’a takai masa a hannu “wallahi qarya kake ka gane.” Dariya yake sosai “toh naji na gane but even still Flower muyi hak’uri.” “Toh baby ba semuyi using protection ba.” Kai ya girgiza mata “I don’t trust in that, saboda sometimes suna bursting kuma kinga zaki iya samun ciki if that happens which is very harmful to your condition” ya tab’a tip na hancinta. Baki ta murgud’a masa “ina ni kayi rejecting yau Mr. Fauzi nima sena rama.” Hannayenta ya gwada rik’ewa da wuri ta fisge ita a dole tayi zuciya. Daidai zata juya masa baya kenan ya zagaye hannayensa a waist na tare da pulling nata closer to him. “Haba Mrs. Fauzi matar Anas, the mother to my awesome kids in shaa Allah. Taya zanyi rejecting the perfect woman I’m lucky to call my wife? Kema kinsan hakan k’arya ne, Flower ni kaina ina missing naki like hell I miss us on bed amman kinga lafiyarki ya fiye min komai, koda na shekara da shekaru akace inyi avoiding naki zanyi inhar hakan ne ze sama miki lafiya balle ma na d’an months, bawai nayi rejecting naki bane understand kinji? I’m sorry my sugar lips” Kafad’a ta buga uwar zuciyar har yanzu bata sauk’o ba. “Flower meh kikeso in miki ki hak’ura?” “Muje mu kwanta.” “Zamu kwanta amman ba abinda ze shiga tsakaninmu its a deal.” “O’o toh na fasa hak’uran.” “Sena sauk’a akan knees d’ina zakiyi?” Ganin yasoma sauk’a tayi sauri ta hanasa. “A’a please baby don’t na hak’ura but can I kiss you atleast Mr. Fauzi?” Murmushi yamata “ofcourse Mrs. Fauzi” sannan yayi owning lips nata da kansa yasoma kissing nata.*** ** Tun daga ranan rayuwan masoya biyu ya cigaba da kasancewa kamar yadda ya saba da a baya ko inche fiye dana da ma, ba fad’a kullum cikin farintawa juna rai suke, ga uban lovely suprises da Anas yake cikin bawa Flowersa a kullum. A kullum wutan soyayyan junansu dad’a ruruwa ya ke a birnin zuqatansu.

_6 months later..._ Monday, 6:20AM Tsaye Fannah ke a kitchen da shiganta kusan minti uku kenan yanzu amman takasa tsinana komi ciki dan wani irin zazzab’in da takeji wanda ya fara mata tun jiya da daddare amman sam tak’i nuna wa Anas saboda batasan sasa cikin damuwa ‘cause ta lura aduk lokacinda batada lafiya Anas yafita damuwa. Tsugune take gefen sink takasa koda miqewa, tafi minti biyar ahaka sannan da k’yar ta miqe sanadiyar amai da yazo mata, cikin sink d’in ta riga kwararo amai wane zata harar da hanjinta seda tayi emptying cikinta kap sannan ta wanko bakinta, wane k’adangare tabi jikin bango har izuwa d’akinsu. A kasalance ta miqe agefen Anas dake ta bacci hankali a kwance. “Habeebi” ta kira sunansa ko motsawa beyi ba se a karo na uku yayi groaning “uhmmm Flower.” “Habeebi ka tashi kaji? Yau Monday akwai office.” A hankali ya bud’e idanunsa kallo d’aya yama Fannah yagano batada lafiya she is looking so pale. Cike da tashin hankali ya shafa fuskarta “Flower are you okay?” Kai ta girgiza masa “Habeebi I’m sick ko breakfast na kasa had’a maka, I’m sorry.” “Subhanallah, shhhh! Haqurin me kike bani?” body tempreture’nta ya tab’a yaji ya hau sosai yayi zafi. “Omg! Flower kinji tempreture naki kuwa? Ya kikeji?” “Zazzab’i Habeebi sau biyu nake amai yau ko miyau ban iya had’iye.” “Omg! Flower mesa baki fad’amin ba?” I’m sorry kinji?” Kai kawai ta girgiza masa dan batajin ma zata iya magana. “Arghhh!” Ta saki wani irin k’ara hannunta rik’e da gefen cikinta, cike da tashin hankali yakai yana dubanta “Flower wani abu ne?” “Habeebi ciki na tanan, wayyo!” “Sannu Flower ina zuwa” bayi ya fad’a a gurguje yayi wanka sannan ya had’o mata black tea tare da b’allo mata meds. Duk’unk’une cikin bargo ya tarar da ita “Flower tashi ki zauna kisha magani kinji?” Da k’yar ya miqar da ita tare da jinginata jikin gadon, magunan ya miqa mata sam tak’i karb’a. “Flower kiyi hak’uri kisha if not baraki warke ba.” Kai ta kad’a masa nufin barata sha ba. “Why?” Ya tamabayeta. “Habeebi kasan meh?” “A’a meh?” yayi maganar ba alaman kwanciyar hankali tattare dashi. “I think I’m pregnant gani nake kamar ciki ne dani” Bright blue eyes nasa ya zaro waje “Flower you are what?!” Yayi exclaiming cike da k’in yarda dan yadda jin dad’i ya mamaye masa fuska da zuciya. “I’m pregnant again Habeebi kaga ko bareyi insha kowani irin magani ba it may harm our baby.” Tsantsan jin dad’i har a yanzu Anas yakasa believing. Besan a lokacin da ya ajiye tean a gefe ya rungumo Fannah ba. “Flower we are soon going to be Daddy and Mammy again, I love you!” Hugging nasa back tayi dukda ba dad’in jikinta takeji ba. “Yes Habeebi” breaking hug d’in yayi tare da riqe hannayenta biyu cikin nasa “Flower dagaske kike you are pregnant?! Omg! Akwai little Fauzi achan? Ko inche akwai HANAN namu a chan?” murmushi tamasa tana gyad’a kai, hot kisses yahau peppering mata a fuska yana sauqowa kan wuyanta tasa hannu da k’yar ta iya ta shuresa “Habeebi please kadaina, kabari banaso.” Cike da mamaki yake kallonta “bakiya son sugar lips naki yau?” Kai ta gyad’a tana turo baki. D’an murmushi ya saki another symptom yace a ransa “I know this attitude cikin nema dake amman your last pregnancy ai bakiya hanani kissing naki wannan kuma ko kiss d’inma bakiya so?” Nanma kai ta gyad’a. “Humm! Akwai babban aiki Flower ‘cauae I can’t stop kissing you, yanzu kisha black tea d’in seki kwanta zuwa 10 haka se muje asibiti.” Kai kawai ta gyad’a masa shida kansa yabata tean bayan data gama sha ya kwantar da ita. “Habeebi kaifa baraka je office ba?” “Mom Hanan bata da lafiya inje office inyi meh? barinje ba zan sanar da Kacallah.” Kai kawai ta gyad’a masa “thank you.” “Always Baby Machine” yayi pecking nata a kumatu. Hannu tasa ta goge “Habeebi banaso.” D’an murmushi ya saki sannan ya koma d’ayan side d’in ya kwanta tare da janyota zuwa chest nasa ahaka suka koma bacci. 10:30AM Anas ya tashi banda Fannah data kasa bacci tun d’azu se juyi take ajikinsa. Jikinta yayi zafi tamkar wuta shi kansa Anas seda ya razana. “Flower” ya kira sunanta cike da tausayi. “Na’am Habeebi” tayi maganan tana kakkarwa. Kodaya gwada d’gata daga cikinsa sake kankamesa tayi not letting go. “Flower sannu kinji? D’agani mu shiryaki muje asibiti.” “Habeebi mubari anjima ban tsammanin zan iya tashi.” “Sorry kinji? Yi hak’uri” da k’yar ya d’agata ya kaita bayi cikin 30 minutes suka shirya zuwa asibiti achan aka duba Fannah aka tabbatar wa lovely couple cikin sati uku ne d’auke da ita. Murna gun Mr and Mrs Fauzi kam baya misantuwa Anas promised to protect his child with his life wannan karan. ** Tun isowarsu gida Fannah keta tufar da miyau, ga kuma amai a asibiti ma seda tayi dawowansu ma haka, Anas is so worried ko kad’an bara’a had’a laulayin cikinta na farko da wannan ba, bata iya cikakken minti biyu a tsaye se jiri ya kwasheta. Sede bataji k’amshin turare ba in bahaka ba setayi amai na turaren wutan daya mamaye mata gida ma haushinsa takeji. Sallan Azahar ma sauran a zaune ta k’arisa, lunch da Anas yayi musu ma kad’an ta iya tachi shima ta harar. Hankalin Anas yayi matuqar tashi zaune yake akan kujera a gefenta, damuwa ne karara a fuskarsa, ayayinda take kan gado lullub’e da bargo se zufa takeyi. Hannunsa dake akan bayanta ya d’aga dan irin zafin da jikin nata yayi sannan ya share mata zufan. “Sannu Flower, you’ll be fine in shaa Allah I’m here for you.” Moderate cold water ya nemo da towel yana mammatse mata jikin ko ze d’an sauqar mata da body tempreture cikin ikon Allah kuwa zafin jikin nata ya ragu sede bada jimawa ba ya sake rising. Tausayin Fannah duk yabi ya mamaye Anas sam bayason ganinta ba lafiya haka fa suka kwana cikin wannan zazzab’i ba wanda yayi bacci cikinsu se jinyarta Anas yake gabad’aya hankalinsa yabi ya tashi wani irin pegnancy sickness ne haka? Washegari... Rashin lafiyar yau yama fi na jiya ko meh taci seta harar banda black tea tun Anas na iya jurewa har ya kasa Dr. Mansoor ya kira yazo ya sake duba Fannah har ruwa seda aka sa mata, cikin kwana biyu Fannah tazamo abinda tazama ko k’wararren motsi batta iya yi. Maminta Anas yakira ya sanar da ita halin da ake ciki aiko ba tare da b’ata lokaci ba taje tasamu Afrah dake miqe kan gado se hirarta take sha da dearheart nata. “Ke katse wayar” cewar Mami dake tsaye akan Afrah dako noticing shigowar Mami batayi ba. A firgice ta katse wayar, hannunta dafe kan k’irjinta “kai Mami dan Allah yaushe kika shigo? Kinfa bani tsoro.” “Bansani ba kinsa soyayya agaba ina zaki sani dama, mschw! Yarki ba lafiya amman ko a colar rigarki.” “Fannah?!” Tayi maganam ido a waje. “Eh mana yanzu Anas yakirani yake sanar dani. Maza maza tashi muje mu dubata wai har ruwa aka sa mata.” “Oh! Allah sarki Ya Fannah kode wani cikin ne Mami?” “Mukaje ma sani oya tashi kishirya.”**** _GWS FLOWER, MOM HANAN_ *Ina me baku hak’uri and inason ku k’ara hak’uri da irregular posting kwana biyu, somethings came up so se harkoki suka min yawa* MIEMIEBEE

TANA TARE DA NI... TANA TARE DA NI... PAGE 88 BY MIEMIEBEE Kuka ne kawai Mami batayi ba kafin securities na wajen suka barsu suka shigo har take cewa aranta barata sake zuwa gidan Fannah ba ko Villa albarka. Bayan Anas ya bud’e musu k’ofan yamusu sannu dazuwa da Mami tayi oberseving fuskarsa kuwa setaga kamar shi d’inma baida lafiya, batasan saboda yadda ya damu da rashin lafiyar Fannah neba harshima yake affecting nasa. “Anas kaima bakada lafiyan ne?” Murmushin dole ya k’irk’iro. “A’a Mami mushiga daga ciki, she is inside.” Bayansa sukabi zuwa d’akin. “Mami” cewar Fannah cikin wani erin murya. “Subhanallahi Habibti” tayi maganan tana tab’a tempreture’nta. “Sannu kinji? Sannu, Anas meke damunta haka?” Shiru yayi yana nazarin taya ze fara sanar da ita face-to-face. Ganin baida na cewa Fannah ta amsa ta “Mami munje asibiti aka tabbatarmana juna biyu ne tattare dani.” “Kai toh Alhamdulilah, Alhamdulilah Anas shine baka sanar dani jika nane yakusa ko ta kusa isowa ba?” K’eyansa yashafa cike da kunya. “Toh Habibti Allah raba lafiya, sannu kinji? Wannan daman ai is normal nan da ‘yan satuka zaki dawo kanki na da se hak’uri.” “Sannu Ya Fannah, Allah raba lafiya” cewar Afrah tana yimata wani shu’umin kallo. Kai kawai Fannah ta kad’a mata. “Kina iya cin abinci?” Kafin ta amsa Anas ya amsa “a’a Mami tun jiya ba abinda tasha banda black tea.” “Toh ya kikeso d’an naki yay k’wari in bakiya chin abinci iyyeh Fannah?! Afrah zaki koma gida yanzun nan ki taho min da gauta dakuma zogale mu had’a mata miya ta samu taci.” Anas da bashi akace zechi ba shine yakai hannu bakinsa ya rufe kan wanda zeyi amai. “Mami is it necessary? Flower zaki iya chin miyan gauta koh? Zaki iya chi?” Kai ta girgiza masa. Kan gadon yanufa ta d’ayan side d’in ya zauna “zakici louisiana ko bufalo wings?” “Habeebi black tea nakeso.” “Toh ai kinji Mami tace baby’nmu will not be healthy in bakiya chin abinci, ko in miki frying sausage?” “Ni black tea nakeso” Kallonsu kawai Mami take “kun gama?” ta tambayesu. Shiru sukayi suna kallon ta. “Nace kun gama? Afrah wuce gida ki d’ibo min gautan.” “A’a Mami please abin beyi zafi haka ba” cewar Anas yana dakatar da Afrah daga tafiyar. “Akwai ragowar glorified rice na jiya zan mata reheating tachi.” “Shi glorified rice d’in kenan? Anas kaga fa duk wannan abubuwa na shirmeh ba taimakanta zasuyi ba kabari taci tuwo d’anku yasamu lafiya maza jeki Afrah.” Anas kan yayi kuka. Nan da nan Afrah taje ta dawo, Mami tashiga had’a miya bayan ta gama ta kawo d’akin da tuwon semovita. Take warin miyan gautan ya mamaye d’akin. “Habibti tashi kichi, kinji? sannu.” Hanci Anas ya toshe dan warin da miyan ke masa he can’t believe Mami zatasa masa Flower cin wannan abu shi dayasan haka ne ze faru da be kira taba in the first place. Da kanta ta zaunar da Fannah ta soma bata, loma biyu Fannah tayi tajawo bowl tayi amai ciki hakan ba shi ya hana Mami sake d’ura mata ba. “Mami please ya isa haka nan karta sake hararwa.” cewar Anas cike da tausayin Fkowersa. “Anas kasan me nakeso dakai?” Kai ya kad’a mata hankalinsa na akan Flowersa ganin yadda batason chin abincin hankalinsa ya sake tashi. “Kaja Afrah ku fice kubani gu in bata abincin nan, nasan tsayunwanka nan ke hanata ci, in baka nan ita da kanta zata zage taci tashi kufita.” “Habeebi please karka tafi kace mata banaso” Fannah tayi maganar kamar wacce zatayi kuka. “Fannnah banason shagwab’a fa tuwon nan da kike gani shi ze baki k’arfi ba wannan ruwan da ake ta d’ura miki wanda banda kumburi ba abinda ze saki ba” tayi maganar tana bin ledan ruwan da aka sawa Fannah da kallo. “Anas jiranka fa nake.” ta miyar da kallonta a garesa. “Da k’yar ya miqe amman yakasa barin d’akin. “Mami please kibita a hankali kinga batada lafiya.” “Naji zan bita a hankali fita ina jiranka.” Badan yansaso ba yafice Afrah tabi bayansa. Haka Mami tasa Fannah agaba ta riga d’ura mata miyan gautan kamar ba gobe tun tana hararwa har tadaina yazauna acikinta. “Good anjima kad’an kuma zakici miyan zogalen shima yana da amfani sosai, sannu koh?” “Mami kasheni kikeson yine? Dan Allah ya isa ni kitafi ma.” “Ai ina nan Fannah kinga yadda kika zube kuwa? Ace mahaifiyarki na raye amman kikayi wannan rama? Wannan abu da keda Anas kuka raina shi zai taimaka miki bawani bufalo wings ne komeh abin ban ma san shiba.” ** Tun kamin Azahar Mami ta tura Afrah gida gudun kar Aiman ta dawo ba kowa gida itako se bayan La’asr Anas yayi dropping nata bayan tabawa Fannah miyan zogalen kuma alhamdulillah bata harar ba, kunne sosai tajawa Anas da yadaina biye wa Fannah yana barinta tana kwana da yunwa, sauran ragowar tuwon kuma ya tabbata yabata zuwa dare in bahaka zata dawo gobe tabata da kanta. Kafin Anas ya dawo gida Fannah tariga tayi bacci, wani sabon ruwa yasa mata kamar yadda Dr. Mansoor ya koya masa sannan ya rage kayan jikinsa ya haye gadon shima tare da aza kanta a k’irjinsa yana me shafa bayanta a hankali anan shima yasamu yayi bacci se Maghrib ya tashi yayi alwala ya tayata tayi itama sannan yajasu Sallah, jikin nata alhamdulillah tunda har tasamu tayi Sallah duka a tsaye. Tana manne a jikinsa jiki ba k’arfi tace, “Habeebi zansha black tea.” Kai ya girgiza mata “Flower kinga Mami tace kar inbarki kina shan tea zallah tace se in kinci tuwon d’azu inbarki kisha tea.” “Habeebi wallahi tuwon ba dad’i please ka had’amin tea.” “Mom Hanan I know” yayi pecking goshinta “kinason Hanan koba haka ba?” Kai ta gyad’a “good then eat well se Hanan namu tafito healthy, kinji Mom Hanan?” Shiru tayi bata ce komai. “Yawwa Mom Hanan tashi inje in d’ebo miki toh.” Koda ya kawo abincin k’inci tayi da k’yar cike da dabara yasata ta soma ci har ya gama bata bata harar ba anan ne ya had’o mata black tea ya bata. Bayan sun idda Isha yasa mata last drip nata suka kwanta. Washegari ma da zazzab’i ta tashi sede ba kaman na jiya ba nayau da d’a sauk’i, kamar yadda Mami ta buk’acesa ya mata reheating tuwon jiyan yau harda ‘yar kukanta dak’yar yasamu taci sam batason ci gashi kuwa shi kad’ai ne in taci bata hararwa bayan shi duk wani abinda takai baki seta fito dashi waje. Da rana Mami ta turo Afrah da miyan ayayo da d’anyen kub’ewa duka a had’e. Fannah kamar ta k’urma ihu shikansa Anas dayake bata amai abincin ke sasa amma haka ze dage yabata.

Mami bata fasa kawo wa Fannah miyar gargajiya ba, acikin ikon Allah Fannah ta fara samu sauk’i in two weeks time tadawo old self nata sede sometimes da take tashi da morning sickness, jiri dakuma k’warnafi bayan nan bawani ciwo again. Babynsu da suka bata ko shi suna Hanan kuwa nan cikin k’oshin lafiya. Yau ranar ta kasance Sunday Fannah na zaune akan dining table ba abinda babu shi agabanta inde kayan k’walama ne sauran ma ba iya cinsu ta iya ba amman tasa Anas ya siya mata ta tab’a wannan ta tab’a wancan ayayinda Anas ke a parlour se famana latsa wayansa yake da alama abu very important yake dan yadda yayi focussing akai. Chan data gaji da ciye ciyen nata ta tattara ragowar tasa cikin leda sanna ta miqe, sanye take da baggi T shirt da befi tsakiyan cinyarta a tsayi ba da hannunsa d’aya an jefar, gashinta kuwa takamasa gud’aya chan a saman kanta, zare zaren ragowan da basu samu shiga packing d’inba na akan fuskarta kasancewar sakwa-sakwa tayi packing d’in. Parlourn ta iso ta baje kan cinyansa ko uffan bece mata ba se harkar gabansa yake. “Habeebi” ta kira sunansa tana kallonsa. “Uhm Mom Hanan what is it? Har kingama shanye duk tarukuchan dake kan table d’inne?” “A’a.” Ta basa takaicaccen amsa. “Toh me kikeso?” Har a yanzu be d’ago kai ya kalleta ba hakan ya d’an b’ata mata rai. “Habeebi wai me kake haka da ko kallona baraka d’ago wannan blue eyes nakan barakayi ka kalleni ba.” Seda ya sake latsa wayan na kusan seconds talatin sannan ya d’ago blue eyes nasa “yes Baby machine me zan miki?” “Bansani ba seda ka gama replying nata kasan ina a raye ka cigaba da abinda kake” kafin tace zata tashi ya zagaye hannayensa a ‘yar kunkuminta ya dakatar da ita. “Wani irin magana kuma kike Flower? Yanzu har kina tsammanin akwai macen da zata iya snatching maki ni a duniya? (ko Fans albarka) i’m not replying any gurl kiduba wayana kigani.” “Eh daka yi deleting chat d’inba ai nasan baka sonmu da Hanan yanzu.” “Flower wai mena miki yaune kam? Naga alaman ba abinda ke miki dad’i kamar kiga kin k’untatamin, niko meh kikamin it will never change the love I have for you” daidai zeyi kissing nata kenan tasa hannu ta riqo lips nasa “kad’au yau ma wannan magic kiss nakan zeyi tasiri akaina neh? Toh bareyi ba sakeni nikam.” Sake matso da ita jikinsa yayi “tell me Mom Hanan why are you mad?” “Aww ma tambayana kake koh? Bayan tun d’azu kake ta danne dannen ka a wayanka baka damu ko _INA TARE DA KAI_ ko bana *_TARE DA KAI_* ba, your phone is more important than me.” “Inji waye Mom Hanan? Kinason kisan me nakeyi a wayan neh?” “Banaso ai na riga na san-” bata k’are maganan ba yayi shutting nata dawani hot kiss sam tak’i basa had’inkai a farko dan tasan sa sarai he is such a bad kisser nan danan zesa ta mance da dukkannin problems nata ta yafe masa ba tare da tasan tayi hakan ba, sam yak’i sake ta, ya d’au alwashin se ya kashe mata jiki liqis tukuna, yana meh bin duk wani saqo a jikinta da hannayensa yana meh mata sending electric sparks. Ai duk yadda tayi dan k’in basa had’in kai ta kasa daga k’arshe seda tayi giving in wa kiss nasa, ta sa hannayenta duka cikin gashin kansa pulling him closer, se kissing juna suke so deeply, sun d’au tsawon lokaci suna abu d’aya sannan da hanzari suka hau romacing junansu ganin abin bana tsayawa bane na bugo legediz benz d’ina na rufo musu k’ofar parlourn harda cin tuntub’e na. **_An hour later..._ “Nikam kabar kallo na da wannan mayun blue eyes naka haka bad boy kawai.” Fannah tayi maganar tana mayar da T-shirt nata jiki. Anas kuwa na a kishingid’e jikin 3 seater da nickers zallah a jikinsa, ya yi crossing arms nasa a kan chest da wani killer smile a fuskarsa yana mata wani mayen kallo next abinda yaji shine shirt nasa da Fannah ta wurga masa a fuska, hannu yasa ya cire har a yanzu bebar murmushin ba. “Flower menayi kike cemin bad boy?” “Ai kafi kowa sani” daidai tazo wucewa ta gefensa kenan yajata ta fad’a jikinsa ya saketa sam yak’i. “Bansani ba tell me” yayi maganar numfashinsu na had’ewa dan yadda fuskokinsu ke kusa kusa. “Gashi kuwa I can’t resist you koda nace barin baka had’in kai ba at last senayi because you got it all Abu Hanan.” Pecking nata yayi a kumatu “so do you Mom Hanan.” Kanta tayi adjusting a jikinsa sannan tace, “Habeebi meh kakeyi amman d’azu a wayan?” “Baby Mamah bakiyi trusting d’ina bane?” “Nayi mana Habeebi kawai ina son sani ne.” “Okay kinsan yau Baba yacika 1 year 10 months da rasuwa koh?” “Ya Salam! Habeebi wallahi na mance I’m so sorry kaji?” “Is okay nasan bada gangan kika manta ba, ban tab’a fad’a miki bane saboda aikin lada ba’a son ana yad’awa, so kowani 2-2 months nake sa akai kud’i da kaya gidan marayu in memory of Baba.” “Owww! Kayi tunani me kyau Habeebi, Allah tura masa ladan kabarinsa kaikuma Allah cigaba da bud’i dakuma kare mana kai, Hanan and I love you so much.” Tayi pecking nasa shima a kumatu.**** 3 weeks later... Daidai cikin Fannah nada 8weeks (2 months) kenan alhamdulillah jikinta da sauk’i sosai. Yau ranar ta kasance Monday as early as possible k’arfe 4:30AM Anas ya tashi shikad’ansa yahau shirya musu akwatinsu shida Fannah, suprise yakeson mata. Duk wani abinda zasu buk’ata be bari a baya ba seda yagama had’a komai sannan ya d’au ‘yar k’aramar hand luggage ya cika da kayan wasa da teddies na Baby Hanan kafin Asubah yagama had’a komai ya ajiye boxes d’in a parlour yadda Fannah barata gani ba. ** Fitowan Fannah daga bayi kenan tayi alwala, ta d’au hanyan wardrobe nasu dan ciro hijabinta Anas yayi sauri ya dakatar da ita “Mom Hanan wait hijabi kike nema koh?” Kai ta gyad’a masa. “Good gashi.” “Thanks amman banason wannan yanada nauyi nafison d’ayan barin d’auko yana cikin wardrobe d’in ai.” Gabanta yasha sabida kuwa duk hijabanta masu laushi yasa su cikin akwatin bayason ta bud’e wardrobe d’in tayi ruining suprise daya tanadar. “Habeebi wai me haka? Muna chin lokaci fah, kamatsa in d’auko hijabi na muyi Sallah.” “Ga wannan kisa.” Ya miqa mata k’in amsa tayi “banason wannan yanada nauyi.” “Toh nikuma nace kisa wannan.” Haba manah! Habeebi so kake in jik’e kafin mu idar da Sallan ne?” “Flower ai sanyi ake karb’i kisa mana.” Kafad’a ta buga “ni banaji, matsa min.” AC’n d’akin ya k’ure “kinji sanyi ake karb’a kisa.” Seda ta galla masa harara sannan ta amsa tasa bayan da suka idar da Sallan ta nad’e hijabin as always zata miyar cikin wardrobe d’in, takai hannunta kan handle d’in kafin ta bud’e Anas ya dakatar da ita ta hanyan sa hannunsa akai seda ta firgita. K’irji ta dafe “Habeebi kasan ka ban tsoro please kadaina what if wani abu yasamu Hanan fah?” “I’m sorry in shaa Allah ma ba abinda ze sameta kawo in ajiye miki jeki kwanta.” Kallonsa tayi na ‘yan lokuta. “Habeebi wallahi you are hiding something from me, meh abun? Kuma mesa bakason in bud’e wardrobe d’in dakaina?” “Saboda Dr. Yace in hanaki yin any form of labour kuma ai bud’e wardrobe ma aiki ne, prince charming naki ze miki jeki kwanta.” Har a yanzu bata yarda ba. “Sekuma meh? There is still something you are not telling me.” “Oh! Mom Hanan kin cika bincike sekace wani spy” Turata gefe yayi ya sa hijabin sannan yaja hannunta suka koma suka kwanta. Daman tun jiya ya sanar da ita bareje office ba yau dan haka tasamu takwanta peacefully. 8:07AM MIEMIEBEE

Share:

7 comments:

pls drop down your comment......
dan Allah ku ajiye comment.

Tallata Kayanka

Guide Tricks Blog

Be With Me Technology

Popular Posts

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).