shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wanda aka fi sani da hausa novel wanda ni Muhammad abba gana nake rubutawa dan wayar tare da fadakarwa ga mutane a yanayin da muke ciki.

Wednesday 21 September 2016

TANA TARE DA NI... PAGE 80--81

tana-tare-dani.jpg


TANA TAEW DA NI... PAGE 80
BY MIEMIEBEE


   


      Daidai yakai da bakin k’ofa ya murd’a handle d’in a fusace kenan wayarsa dake aljihunsa yasoma ringing dogon tsuka yaja sannan yaciro wayar ganin new number yasan Anas ne dan kuwa beyi registering numban kowa kan sim d’inba. Wani shu’umin murmushi ya saki sannan ya maida hannun k’ofar ya dawo ciki tare da zama kusa da Fannah. “We are having a call from Anas wifey.” yasake murmusawa. Ba tare da b’ata lokaci ba ya d’aga tare da sawa a handsfree yana shafa hannun Fannah a hankali in a romantic manner se k’ok’arin shuresa take amman takasa.

      “Halo Farouq?” cewar Anas. D’an dariya ya saki “huh! How smart you are Mr. Fauzi harka gano nine na ma wannan big suprise d’in kenan? Well bravo.”
     “Shut up you bastard where is my wife? Ina ka kaimin matata?”
     “You shut up Idiot ko kayi behaving kanka kokuwa har abada baraka sake sa Fannah a idanka ba, mschw!”
     “What do you mean Farouq let her go ka saketa dani kake da problem ba Fannah ba niya kamata ka kama ba ita ba, why are you such a coward?”
       “Coward? Dan na karb’o whats mine shine zaka cemin coward?”
     “Fannah was never yours and never will be-” katse sa yayi “don’t you dare Anas karka sake katseni idan ina magana yanzu ba wannan ba idan kanason sake jin voice na Flowerka you do as I say.”
     “Farouq don’t dare touch her karka kuskura ka tab’a Fannah wallahi I will kill you inhar wani abu ya sameta.”
    “LOL” ya k’yalk’yale da dariya “kill me? Ashe I will dye along with your Flower saboda nikeda iko da ranta yanzu aduk lokacin dana ga dama ina iya kasheta inkazo nima seka kasheni kaga ko semuje mucigaba da soyayyar mu kamar yadda muka saba chan a lahira kaikuma a barka anan.”

     “Farouq you are going straight to hell and don’t you dare touch her-”
   “Then behave yourself” ya katsesa.
    “Naji I will karka tab’ata please.”
   “Hohoho did the mighty Mr. Fauzi just said please? Lallai fa kanason Flower nan taka sede ba kamar yadda nakeson taba.”
    “Farouq please shut up kafad’amin inda take banida lokacin jin nonsense naka, ina ka kaimin mata?”
     “In fad’a maka inda take? Karka damu very soon zaka sani sede you’ll pay an amount in return. Kuma the next time ka sake cemin nonsense ka yarda dani baraka sake sa Flowerka a ido ba” ya k’are maganan yana shafa fuskar Fannah.
      “Me kake nufi Farouq? Ransom?”
    “Brilliant sesa nakeson harka da mutane masu ilimi kamarku ransom nake nufi”
    “Farouq kasan meh? You are going straight to hell.”
     “And your Flower is going with me” nan ya d’aga hannu yasake shafo fuskar Fannah da sauri ta kawar da kanta.
     “Ina take yanzu? Taya ma zanyi trusting maqaryaci kaman ka? Taya zan yarda Fannah _TANA TARE DA KAI?”_
       “Smart guy barin maka proving” cike da mugunta yasa hannu ya b’antare cellotape dake bakin Fannah wani irin azabartaccen ihu ta sakar wanda Anas yaji har tsakar kansa sannan kuma ta rushe da wani erin wahalallen ihu. Cike da tashin hankali Anas yayi maganar. “Flower! Flower!... Farouq please karka tab’a ta I will do anything dan Allah nace don’t touch her please...”
     “Shhh!” Yace da Fannah yana shafa bayanta har a yanzu bata bar kukan ba, nan ya dawo kan wayar.
     “Mekace Mr. Fauzi?”
    “Anything Farouq please karka tab’ata I will do anything ka had’ani da ita please.”
    “Zan had’aku na minti d’aya in exchange of N500,000 (dubu d’ari biyar) inkuma kanason kaji muryar Flowerka fiye da minti d’aya sekayi multiplying kud’in per minute N500,000 and karka yimin wasa da hankali zan maka sendn bank details d’ina inhar banga alert ba zuwa yamma believe me baraka sake sa Fannah a ido ba.”
        “Farouq are you crazy? Wani irin hauka ne haka?”
    “Fine and good bakason jin muryarta kenan am hanging up” fuskar Fannah ya juya cike da muguntan da yasata sakar da k’ara.
      “Please don’t okay, okay I will ko nawa kakeso zan baka please kadena sata kuka.”
    “Good boy Anas ga Flower ku gaisa kunada minti biyu” nan yasawa Fannah wayar a kunne cikin sautin kuka ta kira sunansa “Habeebi”
     “Shhh! Flower don’t cry kinji?” magana take cike da tashin hankali dakuma tsoro.
     “Habeebi ina tsoro dan Allah stop him yace ze zubar min da ciki, Habeebi ze kashe mana baby, dan Allah ka barsa ka hanasa karka barsa please Hab-” bata k’are maganar ba Farouq ya ciro wayar daga kunnenta “munafirci kike agabana?” Nan ya mik’e “kuma cikin seya zube, sena zubar kina wasa da Farouq.” fashewa tayi dawani erin matsanancin kuka jin haka Anas ya sake kid’imewa
     “Hello...?” Anas yayi maganar cike da tashin hankali.
     “Hello Farouq please speak up.”
    “Meh? Meh? Kana cika min kunne fah.” Cewar Farouq ganin Fannah nada niyyan sake magana yayi sauri ya toshe mata baki da hannunsa d’aya.

       “Farouq dan Allah kabar sata kuka, karka tab’a lafiyar Fannah I beg you ko nawa kakeso zan baka dan Allah karka mata wani abu she is sick already please karka mata wani abu.”
     “Hohoho!!! Mr. Fauzi ashe ka iya rok’an mutum sede kash! Barin bar shegen ajiyar da kayi cikinta yaje ko inaba I must destroy it” jin haka Fannah tacize masa hannu da k’arfin da Allah ya bata take ya jefar da wayar wanda beyi landing ko ina ba sekan cinyan Fannah. K’ara sosai ya saki se buga hannun nasa yake a iska cike da azaba.
     Anan tasamu daman magana “Anas Habeebi please help me dan Allah karka bari yamin wani abu Anas our baby please stop him.”
     “Shhh! Flower bar kuka kinji its bad for your condition kuma in shaa Allah ba abinda ze miki. I won’t rest sena k’wato ki hannun Farouq bar kuka. Kinsan ina ya kaiki? Kinsan address d’in wajen?”
     “Habeebi bansani ba a sume ya taho dani gidan all I know is babban buildin-” bata samu daman k’are maganar ba sakamakon marin da Farouq ya wanketa dashi wanda har cikin kunnen Anas seda yajiyo k’aran marin kuka tasoma papawa ba makawa abin tausayi.
    “Ni zaki ciza? Eh? Bakida hankali ne?! Karki damu by the time na zubar da shegen abinda ke cikinki zaki shiga hankalinki mschw!” ya sake kallon hannun nasa a fusace sannan ya katse wayar tare da cire sim d’in ya taune sannan ya yasar. Kuka sosai Fannah ke kamar zata cire ranta. Wayanta dake kan gado ne ya soma ringing Farouq na dubawa yaga Habeebi wani dogon tsuka yaja sannan ya katse wayar nan Anas ya sake bugawa Farouq na katsewa kusan sau uku se a karo na haud’u Farouq ya d’aga.

      Cike da tashin hankali Anas ke maganar “Farouq please karka ma Fannah wani abu, karka rabata da babynta ko nawa kakeso zan baka please don’t do such evil please karka rabata da abinda ke cikinta ka fad’a ko nawa kakeso zan baka please Farouq...”
      “Huh! Let me see yanzu senayi tunani, zaman da zanyi dan gudanar da tunanin is 2 million sannan inna yanke hukunci sanar dakai zanyi nanma 2 million, kanaji na?”
     “Inaji Farouq wannan ba matsala bane please karka mata wani abu batada lafiya she is your sister please karka mata wani abu.”
     “Naji seka fad’a mata karta min misbehaving if not I might lose my patience.”
     “Okay zan mata ka bata wayar please.”
     “Kasani each minutes costs N500,000 d’azu kunyi 2 minutes 1 mil kenan.”
     “Farouq yaushe mukayi 2 minutes ba katse wayar kayi ba?”
     “Then fine zan kashe wayar-” da wuri Anas ya katse sa, “A’a please kar ka katse I will pay just give her the phone.”
    “Good” nan ya maido da kallonsa kanta “ke! Gashi sauran kimasa wani munafircin kiga in ban rabaki da shegen dake cikin ki ba.” Hannu d’aya ya since mata tare da bata wayan sannan ya yi gefe guda a d’akin yana me zuba mata ido.

       “Flower kinaji na?” cewar Anas. Cikin sautin kuka ta amsa “eh Habeebi.”
    “Good kibar kuka kinji? And kiyi duk wani abinda ya buk’ace ki muddin be sab’awa muslinchi ba I promise I will let yo out of there, I love you.”
    “Habeebi I miss you please karka d’au lokaci kazo ka d’aukeni, I don’t trust Ya Farouq dan Allah Habeebi.”
    “Flower stop panicking and do as he says I will come in shaa Allah kinji? Kibar kuka zeyi affecting lafiyarki, I love you.”
     “I love you too Habeebi, I love you so much.” Kafin Anas yasake cewa wani abu Farouq ya fisge wayan “time up!” ya sanar da Anas.
   “Farouq please ka bata wayan I will pay you.”
    “Nasani sede kakai limit naka na yau sekuma gobe if you are lucky.”
     “Please Farouq.”
    “Why being so insistant? Wallahi ka sake roqana baraka sake magana da ita ba mschw!!”
     “Okay but please Farouq feed her kabata abinci kasan condition nata zama da yunwa won’t help.” Kallon faracunsa yake sannan yace, “aww! kana nufin wai shegen cikin dake jikinta?”
    “Eh shi Farouq dan Allah feed her karka barta da yunwa.”
    “Toh ai banida kud’in bata kalan abincin data saba ci a gidanka ka turo kud’i kamar miliyan d’aya haka se a siya mata abinci me kyau.”
   “Okay I will do it, zanyi just kar ka barta da yunwa.”
    “Naji kana cika min kunne zan maka sending acct details d’ina sauran ka b’ata a irgen kud’ina kaga tashin hankali” yana kaiwa nan ya katse wayar nan da nan yatura wa Anas acct details nasa ba tare da b’ata lokaci ba Anas yama PA’nsa magana akayi ma Farouq transfering 7 million yana zaune a gefen Fannah yana gasa mata bak’ak’en kalamu alert yashigo ta wayarsa bayan ya duba ya sakar dawani shu’umin murmushi “wifey mijin nakin nan baya wasa now you can have your lunch tunda ya cika alk’awari” wani number yayi dialing a wayarsa;
     “Okay angama had’a dining d’in?”
    “Eh Boss angama komai is ready.”
    “Good!” nan ya katse. Igiyoyin da yabi ya k’ulle mata jiki dasu yabi ya sissince “tashi muje kichi abinci wifey.” K’in miqewa tayi cike da mugunta ya miqar da ita daga saman hannunta k’ara soai ta sakar haka ba tausayi yajata zuwa wani had’ad’d’en d’akin da aka tsara sa as dining room dogon table ne wanda aka cika sa dam da abinci kala kala wane (feast) kujeru biyu ne kad’ai a both ends na table d’in kujera d’aya yaja mata ya zaunar da ita sannan yakoma nasa shima ya zauna.

      “Eat my lady duka wannan naki ne kichi babynki yasamu yaci shima kafin in rabaki dashi.”
      “Ya Farouq mesa kake haka? Me na maka? Yanzu zakaso ache kanada sister sannan wani yana mata haka?”
    Fork yakai baki “unfortunately banida sister so kichi abinci.”
     “Kabani dalili d’ayan da zesa inchi wannan abincin, nasani ko kasa abinda ze zubar min da ciki aciki, banaso.”
    “Wifey kinga karki min rashin kunya anan eat.”
    “Barin chiba Ya Farouq dan Allah ka fitar dani daga nan ka kaini gida gun mijina please.” Banza da ita yayi ya d’au wayarta ya kira Anas ringing d’aya Anas ya d’ga “hello.”
     “Mr. Fauzi”
   “Na’am Farouq baka ga alert d’in bane?”
   “Nagani kama Fannah magana tadena cika min kunne da surutu I might lose my patience and if that happens zaku iya rasa shegen ku.”
     “Kabata wayar please I will talk to her.”
   “Na fad’a maka ka riga kayi exhausting time naku na yau.”
    “Nasani Farouq ka taimaka please.” Ido yama mutumin dake gefensan tare da miqa masa wayan yakai wa Fannah.

      “Hello Flower please kichi abincin kinji? Ko kinason abu ya samu babynmu?” Kai ta kad’a wane yana kallonta.
    “Kinaso?”
    “A’a banaso Habeebi bansani ba koyayi poisoning abincin.”
     “Beyi ba Flower in shaa Allah beyi ba kichi kinji? I’m coming for you I love you.” Bata samu tace masa she loves him too ba mutumin ya k’wace wayan.
      Plate d’in ta jawo tayi bismillah sannan takai kad’an daga cikin pepper soup d’in kifin bakinta a hankali tasamu tad’an cika cikinta fargaba ya hanata k’oshiwa. Bayan sun gama ya buk’ace ta data bi bayansa. “Ya Farouq kai baka Sallah ne? Dukda bansan k’arfe nawa bane amman nasan Azahar da La’asar sun wuceni.”
     “Ohh wifey ni ai banayi had’asu nake duka se isha zan yi amman tunda kince haka taho in rakaki” bejira tace komai ba yaja hannunta zuwa d’akinsu daya tanar masu har cikin bayin ya rakata “ko kinason kiyi wanka?”

       “I wouldn’t mind tunda ba a cikin k’azanta ka d’aukoni ba” tabasa amsa tana me k’arewa bayin kallo mamaki ne yacika ta shin ina Farouq yasamu kud’i haka? Daya karanchi hakan seya murmusa “mamaki kike? Karki damu ba sata nayi ba bashi na karb’a kuma har na miyar musu da kud’in da Anas yaturon” sede har a yanzu bata bar kallonsa ba nufin bata da yarda ba.
    “Wallahi kuwa wifey ko mamakin ya akayi nasan gidanku kike? LOL long story;”

      _“Da barina prison yanzu sati biyu kenan bashin danaci na yi mana wannan siyayyan shine wanda Baba yayi amfani dashi yayi bailing d’ina kuma drugs ne source na kud’in. Inada wani abokin dake siyar da coccaine shine yabani bashin miliyan 5 dashi na aiwatar da komai. Bayan fitowana da kwana biyu na shirya tsaf naje Enterprise na Habeebinki namusu k’arya cewa business man ne ni ina kuma neman appointment dashi sam receptionist d’in ta hanani ganinsa saboda nak’i bata personal information akaina, me gadin wajen nasamu na tsara sa har seda ya fad’amin k’arfe nawa Anas yake tashi daga office anan ne nasamu nayi timing nasa bayan da aka tashi na biyosa anan ne na ga gidanku. Dalilin dayasa nasan rana kinfita kuma bada Anas ba kuwa itace yawan zama dana keyi a unguwanku ganin driver yazo ya d’aukanku naje na shirya nima, dawowa na yayi daidai da shigowarku achan na tsare driver bayan ya ajiyeki namasa tsinannen duka dan k’in bani had’in kai dayayi, seda nayi pulling masa bindiga ya yarda yakaini ciki. Dana jima da kashesa sede kuma naji anacewa security doors ne a gidan naku inba wanda yasani ba baya bud’uwa._ Any question wifey?”

     Kai kawai take kad’awa tana tausayawa d’an uwan nata kalan rayuwar daya d’au ma kansa. “Allah shiryeka Ya Farouq inhar kaid’in me shiryuwa ne shikuma Moosa daka rufesa a d’aki so kake ya mutu ne? Ka tuna d’an Adam ne shima mejin yunwa.”
     “Karki damu wifey your wish is my command yanzu yi wanka abinki cikin wardrobe akwai kaya seki zab’a d’aya ciki kisa, I love you.” Tsuka taja “wifey I said I love you.”
    “I hate you Ya Farouq na tsaneka.” Bakinta ya maquro “what did you say?”
    “I said I hate you, ka sakemin fuska mugu kawai” tahau kai masa bugi.
    “Quit it!” Ya daka mata tsawa. “Kin d’au wasa nake ko?” Hannu yasa ya yage mata hijabi tun daga sama har k’asa kafin ta hankara ya had’a ta da  bango tare da kai hancinsa wuyanta yana wani shunshuna mata jiki. Hannayenta daya matse jikin bangon take ta k’ok’arin k’watansu amman takasa. “Ya Farouq dan Allah kabari” ganin yasoma wuce gona da iri ta qurma wani irin ihu dukda haka be dena gudanar da abinda yayi niyyah ba dabara ce ta fad’o mata k’afanta ta d’aga ta saita daidai abinsa takai masa bugi da k’arfi wani erin k’ara ya saki cike da azaba take a wajen ya durk’ushe anan ne tasamu ta k’wata kanta tare da d’ago hijabinta tana kare k’irjinta dashi.



© MIEMIBEE

81

      Kid’ime wa gabad’ai tayi tama rasa me zatayi ganin yadda Farouq ya rik’e abinsa se disco yake a wajen. Ta gefensa tabi ta papara da gudu har takai da k’ofan d’akin sekuma abin takaici takasa bud’ewa jijjik’awa take amman sam ta kasa tarasa wani irin k’ofa ne. “Fannah!!!” Ya kira sunanta cikin wani irin demanding sautin da yasata sakin fitsari kad’an a wandonta dan yadda ta tsure tana ganinsa yafito daga bayin tahau jijjiga k’ofar fiye dana da, makami take nema amman kap d’akin bata ga makamancinsa ba. Hannunta ya fisgo tare da sake mata wani erin wawan mari, k’ara ta saki sosai in agony.

        “Ni?! Ni zaki gulla?! In my manly place? Zaki yaba wa aya zak’inta yau” hijabin nata yaja seda ya rabata dashi “Ya Farouq dan Allah kayi hak’uri dan Allah” hannunta yaja seda ya fad’ar ita kan gado kafin ta hankara ya haye kanta kuka take sosai bakinta ya hau laluba data gano haka tuni ta maqale bakinta ciki ba yadda beyi ba ta fito da lips nata amman tak’i dan haka ya hau peppering kisses tun daga wuyanta yana sauk’a har cleavage nata yana wani shunshuna mata jiki tamkar tsohon maye. Kuka take sosai tana roqarsa, “Ya Farouq dan darajan ubangiji kabari dan Allah kayi hak’uri barin k’ara ba.” Hannayenta daya matsesu akowani side ta gefen kanta take ta k’ok’arin k’wato su sam ta kasa.

     Wani wawan mari yasake kai mata dan kashe mata jiki kafin tayi recovering daga marin yasa hannu ya yage ‘yar doguwar rigar dake jikinta nan yayi exposing bra nata wani irin popping out idanunsa sukayi ganin irin wannan halitta a gabansa be tsaya ba still ya cigaba da yagawa yakai ga cibiyarta kenan akayi knocking bisa k’ofar afusace ya tsaida abinda yakeyi “waye?” Ya tambaya cikin husky voice nasa.
    “Bello ne Boss you need to come please.” Tsuka yaja “naji I’m coming you can go” anan ya dawo da kallonsa kan Fannah da ba abinda takeyi se kuka ba sauti tana k’ok’arin kare k’irjinta da yayi exposing seda ya k’are mata kallo sannan ya d’ago daga kanta “we are not done kijira dawowa na” yana kaiwa nan ya fice tare da locking k’ofar ta waje.

      Wani erin matsanancin kuka ta fashe da tana tattara kanta a k’asa gefen gadon ta durk’ushe se kukan cire rai take “Ya Allah ka kareni daga sharrin Ya Farouq, Anas dan Allah kazo ka ceceni.” Tafi minti talatin wajen tana kuka sannan a hankali ta bud’o wardrobe d’in taciro wata baqar silky gown cikin wani drawer taga inner wears dubawa tayi seda ta samu size nata sannan tanufa bathroom achan ta yi wanka ta canza sannan tafito. Tafiya take tamkar k’wai ya fashe mata a ciki har ta isa gefen gadon ta sake durk’ushewa tana mai cigaba da kukanta tana tunanin Anas Habeebinta tana hawaye amman fuskarta d’auke da murmushi...

                ANAS

       Zaune yake a parlour idanunsa sun kad’a sunyi jazir, hannayensa duka biyu ya zirasu cikin gashin kansa, tamkar kurma da bebayi haka ya zauna yana zira wa marble floor nasu ido. Kallo d’aya za’a masa asan yana cikin matsanancin tashin hankali yafi minti uku ahaka ganin ba mahalicci se Allah ya d’au wayarsa Abuu ya soma kira bada dad’ewa ba ya d’aga bako sallama bale gaisuwa.

      “Abuu ya sace min ita, ya d’auketa Abuu ya gudu min da ita.” Cike da rashin fahimta Abuu yayi maganar.
   “Me kake fad’a haka Anas? Me ya faru? Waya sace waye?”
   “Fannah, ansace min ita Abuu I can’t live without her.” Salati Abuu ya sakar “ansace Fannah? How? When? Why?” Ya jero masa duka wad’annan tambayoyi cike da tashin hankali. Stammering yake “Aa... Abuu nima bansani ba d’an uwanta ne Farouq he is obsessed with her shiya zo ya sace min ita...” nan ya labarta wa Abuu duk abinda ya sani. Salati yake har a yanzu “calm down Anas don’t panic in shaa Allah we will find a way amman kaima kayi ganganci taya gida kaman naka ba security men iyyeh?”
    “Abuu security doors ne baya bud’ewa seya san mutum.”
    “Then taya akayi ya bud’e wa Farouq d’in? Kayi ganganci Anas.” Shiru Anas yayi yana nazarin how?
    “Ina CCTV naka? Kaje ka duba coverage d’in kaduba kaji?” Kwata kwata Anas ya manta da yanada spying cameras a gidan se yanzu tsantsan tashin hankali da “okay” ya katse wayar nan yayi connecting tun daga shigowar Farouq gidan da kolar Moosa rik’e a hannunsa d’ayan kuma da bindiga coverage d’in ya soma playing  anan ne Anas yaga ta yadda Farouq yasamu ya shigo to waima taya Farouq yasan gidansu?? Adaidai lokacin da yake sa kai cikin parlourn video d’in ya k’are.

    Wani irin urge to kill Farouq ne yake ta bugawa a birinin zuciyansa a yayinda yake cizan bottom lips nasa. “Farouq you are as good as dead, ‘cause I will kill you with my own hands.” Abuu ya kira sede ba kamar d’azu ba yad’an samu natsuwa yanzu bayan yabawa Abuu labari dukansu suka hau nazarin wani hanya zasu b’ullo ma wannan al’amari.
    “Kayi waya dashi kace koh?”
    “Eh har 7 million ma na masa transffering.”
    “7 what??? Anas bakada hankali ne?”
    “Abuu he was serious ze illata ta inban tura kud’in ba, banson abu ya tab’amin Flower.”
    “Shhhh! Karka damu meet me at State Police Station yanzu.”
    “Okay I’m on my way amman Abuu su Mami fa in sanar dasu?”
    “A’a tukuna karmu tada musu hankali.” Da “okay” ya amsa yaje ya d’ago keyn motarsa ya fice a 360 in less than 15 minutes ya isa Station d’in already Abuu na jiransa baya sun shiga ciki akayi ma Anas tambayoyi be b’oye komai ba duk abinda yasani ya fad’i musu bayan nan ya ciro CCTV coverage d’in ya basu sukayi playing daga nan suka d’au investigation.

    MTN office suka nufa dan tracking location da akayi wayar sede ba’a samu anyi ba dalili kuwa itace sim card d’in is no more efficient bara a iya detecting ba saboda karya sim d’in da Farouq yayi. Cikin tashin hankali Anas ke maganar “toh ai munyi waya dashi ta wayar Fannah.”
    “Are you sure?” Abuu ya tambayesa.
   “Yes Abuu munyi.”
    “Good” cewar mutumin dake carrying out detection d’in. Numban Fannah aka basa ganin is efficient duk suka sakar da hamdala detecting location da bai d’aukan koda minti d’aya amman mutumin yafi minti uku kai, yayi nan yayi chan yakasa gane kan abin. Gajiya da ganin abinda yakeyi Anas yayi magana; “wai meke faruwa ne Ilyas? Tun d’azu ka kasa detecting.”
    “Mr. Fauzi we can’t detect the call baramu iya tracking nasa ba”
    “Dalili?” Anas ya tambaya.
   “Dalili kuwa itace anyi disabling GPS radio, bayan nan anyi turning off data d wi-fi radios kaga ko ba yadda za’ayi mu iya tracking down location d’in.”
     “Ilyas please there must be a way” a lokaci d’aya ya fusata “he ran away with my wife, MY WIFE!! kuma kana zaune nan kana cemin ba abinda zamu iya, are you crazy?!”
    “Anas calm down” cewar Abuu yana taresa.
    “I’m sorry” cewar Ilyas “we can only track him down inhar ya bud’e data connection koyayi enabling GPS ka gwada kiransa yanzu ta layin matar taka.” Ba tare da b’ata lokaci ba Anas ya kira layin Fannah, Farouq dake cikin mota acikin gari ta kusa da babban kasuwa ya murmusa sannan ya d’aga wayar.
     “Hello hello Mr. Mr. Mr. Fauzi the smart guy” kafin Anas yayi magana system yafara blinking location da Farouq yake a cikin Maiduguri.
     “Farouq ina Fannah?”
     “Tana nan tare dani ko system nakun be nuna muku inda nake bane har yanzu?”
    “What are you talking about Farouq?” Anas yayi kamar be fahimce sa ba.
   “LOL you can’t fool me you know, ko acewarka bansan kunyi tracking d’ina down bane?” yatsaya ya murmusa ta gefe sannan ya cigaba “nayi installing cellphone spy softwar cikin wayarta kuma ya nuna min ana tracking d’ina bayan nan I aslo noticed zubar da charge da wayar keyi wanda ba’ayi amfani dashi ba same goes to data usage banyi using data nata ba amman yanata k’arewa shi kad’ai kasani Farouq isn’t stupid nayi zaman prison idanu na sun bud’u and trust me baraka sake sa Fannah a idanun ka ba.”
      “Farouq plea-” be k’are maganan ba Farouq ya katse wayar. Kuka wane d’an yaro Mr. Fauzi yahauyi a idanun mutane Abuu yana rumgume dashi. “Abuu ze mata wani abu, please stop him.”
    “Anas kuka fa ba option bane, rayuwar matarka nacikin had’ari katsaya nan kana kuka? Will you man up and do whats right! Will you?” Kai ya gyad’a tare da d’agowa daga jikinsa yana share hawayen nasa. “Good! Yanzu muyi sauri muje nan kasuwan inda system ya nuna.” Waya yayi ma police duk suka shirya kusan a tare suka isa wajen sede sam ba alamar gidan da za’ace anyi kidnapping mutum ciki.

      Rarrabuwa sukayi cikin kasuwan suna neman either Farouq ko Fannah kap suka zagaya kasuwan ba ko alaman d’aya daga cikinsu, Anas ji yake kamar ya kashe kowa kawai tunanin had’uwansa da Farouq kad’ai yake. Waje yanema ya zauna cikin kasuwan tare da had’a tagumi “Anas ka tashi mu koma basu nan kaji?”
    “No Abuu I’m not leaving sena samu Fannah.”
    “Anas nasan da zafi amman hak’uri zakayi basu anan lets go home in shaa Allah nan bada jimawa ba zamu sameta.”
    Kuka ya soma “Abuu wani hali take ciki yanzu? Ina yakai min ita? Meyake mata? Abuu I can’t have peace of mind har sena samu Fannah.”
    “And we will, we will in shaa Allah zamu sameta yanzu muje gida haka” da lalashi Abuu yasamu yasasa cikin mota suka tafi.

                     *FANNAH*

     Bayan data gama shan kukanta wani wahalallen bacci ne yaso yin awon gaba da ita amman dan fargaba takasa baccin se gyangyad’i take ana cikin haka taji an murd’a handle na k’ofar wani babban gyalen kashka datasamu cikin wardrobe d’in wanda ta lullub’e jikinta dashi ta sake maquroshi jikinta ganin Farouq ne jikinta ya hau sabon rawa batasan a lokacinda ta fara sabon kuka ba again tana me matsawa baya.

     “Ya Farouq dan Allah kayi hak’uri na tuba dan Allah karka min wani abu” wani irin kallo ya watsa mata sannan ya maida k’ofan bayan ya zauna kan gadon ya buk’aceta data hauro ta zauna itama sam takasa dan wani erin tsoronsa da takeji sekace dodo. “Kizo ki zauna anan don’t let me repeat myself, dake da wanda kike kira mijinki bansan wayafi wani taurin kai ba come and sit!” Ya daka mata tsawa batasan a lokacin data hauro ta zauna ba se b’ari take.
    “Kinsan meh mijinki yamin? Kinsan meh?”
    “A’a” ta amsa hawaye na gangara kan kumatunta. “Kayi hak’uri dan Allah.”
    “He had the gut to track me, me! Ni yakeson raina ma wayo lallai kuwa ya d’ibo ruwan dafa kansa sena zubar da wannan shegen ajiyan da yayi a cikin naki ze shiga hankalinsa.” A kid’ime tasoma maganar tana b’arin baki “a.. A.. A’a Ya Farouq ddd... daan Allah kaji k’aina karka min haka kayi hak’uri dan Allah karka rabani da baby na please na rok’e ka Ya Farouq” ta k’are maganar cikin sautin kuka.
    “Mijinki zaki rok’a bani ba he should stop getting on my nerves”

    Side drawer yaja tare da ciro kwalin wani baby nokia sabo nan ya bud’e yasa wani sim chiki. Wayarta dake aljihunsa ya zaro ya zuba numban Anas sannan ya kira.
     Anas na zaune a d’akinsa su Ummie, Amal, Shettima da Abuu kowa tsaye akansa yana basa hak’uri amman hakan be hanasa kukan dayake ba jin rurin wayarsa yayi sauri ya d’aga tare da sawa a kunne. “Hello?”
    “Smart guy” cewar Farouq.
    “Hello Farouq.”
    “Miqo wayar nan” cewar Abuu amman Anas ya hanasa.
    “Yess Mr. Fauzi kasani da abinda kayi ka jefa rayuwar d’anku cikin had’ari dan ayanzu haka shirin aborting cikin nake.”
    “Farouq dan Allah kayi hak’uri please karka raba Fannah da babynta I’m sorry barin sake misbehaving ba.”
    “Wannan kuma chan maka gata kuyi magana kafin in gudanar da aikina nan gaba baraka sake crossing d’ina ba.” Nan ya miqa wa Fannah wayar kuka take sosai wanda har ba’a jin muryarta clearly.

    “Anas Habeebi” kad’ai ta iya cewa.
    “Flower please stop crying kinji?”
    “Anas zemin aborting baby mesa barinyi kuka ba? Anas mesa kayi tracking nashi down? Da ka barshi kawai kasan wani erin mutumi ne Ya Farouq bashida imani” jin ance baida imani yasakar dawani murmushi. “Anas he will harm our baby please kayi duk abinda yace banason in rasa baby na please.”
    “Flower I’m sorry bansan yin hakan ze haddiso mana da matsala ba please kibar kuka bare ma babynki komai ba in shaa Allah kibar kuka kinji?” Kafin ta sake magana Farouq ya fisge wayar. “In aka gama aborting cikin zan sanar dakai lafiyar matarka I’m hanging up.” Da sauri Anas ya katse sa “no please Farouq ka fad’i konawa kakeso zan baka dan Allah karka tab’a lafiyar Fannah.” Hannu Abuu yasa ya amshi wayar “hello Farouq?” Jin bak’on murya ya sa ya koma ya zauna kusa da Fannah yana murmusawa.
 
     “Ouuu! Harda baqo nayi ne a wayan?”
     “Farouq mesa bakada hankali da tunani ne? Tsakaninka da Anas wa ya kamata yana abinda kakeyi? Ko ka manta Fannah jinin kace? ‘yar uwarka ce fa, yanzu zakaso ace kanada sister ana mata abinda kake ma Fannah?” Dogon tsuka Farouq yaja “common shut up koban tambaya ba nasan kaine kakan shegen abinda ke cikinta toh kasani in akoi abinda kunnuwana are resistant to shine wa’azi karka ma b’ata lokacinka ehe! Bawa d’an naka wayar kokuma wallahi in zubar mata d cikin dake jikinta take anan kune da asara bani ba.” Zuciyan Abuu tafasa yake kafin ya fad’i wani zancen dazesa Farouq zubar wa Fanah ciki a lokacin Anas ya amshe wayar.
   “Farouq please ya isa ka fad’amin nawa kakeso zan baka amman don Allah karka aikata abinda kake fad’in zakayi.”
     “It depends in bakason na zubarwa Fannah cikinta sekayi abinda nakeso.”
   “Zza.. Zanyi Farouq I will please don’t touch her.”
    “Tab’ata? Tab’ata kam ai yazama missed call abu kad’an ya rage ban shigeta ba d’azu.” Wani irin kishi ne ya cakki Anas wane takwabi a zuciyarsa ba abinda yake fata aransa illa ranan had’uwan shi da Farouq.
      “You are lying you son of a b*tch I’m going to kill you with my own hands I swear.”
    “Hohoho!! Jealous? Sena had’aku kaji daga bakinta” nan ya maido da kallonsa kan crying Fannah “gashi fad’a masa meya faru tsakani na dake d’azu” ya maqala mata wayar a kunne. Cikin sautin kuka ta kira sunansa “Anas Habeebi.”
   “Hello Flower tell me he is lying, be tab’aki ba aiko?”
    “Anas he did, he tried kissing me ya yaga min kaya ba abinda bemin ba, Habeebi ina tsoro dan Allah help me” ta rushe da kukan kuka...

 MIEMIEBEE
Share:

11 comments:

pls drop down your comment......
dan Allah ku ajiye comment.

Tallata Kayanka

Guide Tricks Blog

Be With Me Technology

Popular Posts

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).