shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wanda aka fi sani da hausa novel wanda ni Muhammad abba gana nake rubutawa dan wayar tare da fadakarwa ga mutane a yanayin da muke ciki.

Tuesday 26 January 2016

BANA KAUNARKA!!! 6

bana-kaunarkajpg.jpg

BANA KAUNAR KA!!!





6



MUHD-ABBA~GANA




TA rungume mu tana shafar tattausan gashin kanmu ta kalli mahida waya taba min ke? ba wahida bace ta mareni ke wahida ba antinki bace kike dukanta mon fada sukai duk da haka in kun kuma sai na fadawa abbanku nai raurau,Allah mom na daina tace yauwa autata ya amin gaba daya muka fada masa ya rungume mu yana fadin I miss u la! mahida me akayi miki kila yi kuka? ba wahida vace ta duke ni wahida ashe baki da kunya lalle zan miki bulala yaya tsaya kaji fada fa sukai a makaranta mom ce ta kwala mana kira da gudu muka fito ku zo kuci abinci bana so yunwa ta kama min ku nace mahida jekiki dauko mana abincinmu lalle ma wallahi sai dai in kar aci wacece babba? mom ai dai nice babba ko? mom ta girgiza kai tace kinga mahida aka fara haifa ita a gida ke kuma sai da muka je asibiti mahida ta shiga tsalle na mike ina zumbura baki dakin ya alamin na koma yana zaune yana cin abinci na zauna kusa dashi ya kalleni me kuma aka yi miki? ba mom bace tace a hospital aka haifeni shine kuma abin jin haushi yi hakuri zomuci abinci na dau dan spoon ya janyo flet gassassun kajine ya dinga yagowa yana daura mana kan abinci sai dana ji nai hani an ya zuba min madara me sanyi nasha tuni sanyin AC ya kwashe ninna kwanta bacci me nauyi yayi awon gaba dani Al'amin ya kalleni yayi murmushi yace wahida sarkin rigima kenan.

BAYAN SHEKARA TAKWAS lokacin da mukayi candy gaskiya mun fito da sakamako me kyau don haka mun samu kyaututtuka gun yayanmu da iyayanmu a bangaran arabic kuwa munyi sauka yanzu hadda mukeyi.
wayar mahida ce ke ta ruru ina dubawa naga yaya Al'amin salamu alaikum wa alaikas salam,yaya al'amin kaki dawowa ko oh sister bako gaisuwa? la! na manta kina so in dawo ko? eh mana to kizo airport da gaske? eh mana to kizo gobe airport da gaske? mahida ta warcewa yar ya amin da gaske in sanar da mom eh ki sanar mata insha Allahu gobe zan dawo shahid ma yayo min waya wai iya suka zauka amma yana legas sukayi sallama ta kalleni ke shahid ya dawo to ina ruwana,ta kai min duka kar kiyi ruwan,da guduna ina fadin wallahi sai na rama dakin ya faruq taje ta kankame shi tana fadin yaya ka mata magana ya buga min haraea tare da fadin ki kazo nan sai nayi boll dake,wallahi sai na rama wayace a dokeni duk kurarinsa sai da naje na kai mata duka ya dauko belt ya shiga lafta min ina kuka mahida ta rike belt din haba yaya me yasa zaka dinga dukata wallahi kai mugune what nine mugu?? mahida ta tsunguna kalli yadda kaji mata ciwo sai kawai tasa kuka muka dinga kuka yai mana banza ganin kukan namu bbu sauki sai ya daga niyi shiru kinji wahida ta mom ta shigo wai faruq me kai wa yarannan mom wai danna duki daya shine dayar ma ta kama kuka to me dayar tai maka??





MUHD-ABBA~GANA




www.abbagana.pun.bz
Share:

0 comments:

Post a Comment

pls drop down your comment......
dan Allah ku ajiye comment.

Tallata Kayanka

Guide Tricks Blog

Be With Me Technology

Popular Posts

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).