shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wanda aka fi sani da hausa novel wanda ni Muhammad abba gana nake rubutawa dan wayar tare da fadakarwa ga mutane a yanayin da muke ciki.

Saturday 23 January 2016

BANA KAUNARKA!! 2

bana-kaunarkajpg.jpg

BANA KAUNAR KA!!




2




MUHD-ABBA~GANA






KAYI hakuri abba insha Allahu ba zan kuma ba shi kenan Allah yai muku albarka mon tace "wai ya amin ya fasa tafiyar? ai kin san jirgin sha biyu zai hau ko da naji

WAYE NE ALH SULAINMAN WATO MAHAIFIN WAHIDA DA MAHIDA??


** * *** **
alh, sulainman haifaffan katsina ne kasuwanci ya kawo shi garin kano kasancewar Allah ya sawa abin albarka cikin kankanin lokaci alh sulainman yayi gidan kansa sannan ya gina wani gida daban kasancewar mahaifinsa ya rasu sai mahaifiyarsa nana Aishatu da kanwarsa nana khadija sai yayansa mohd rabiu da kyar ya shawo kan mahaifiyarsa ta yadda ta dawo garin kano shi kuwa dan uwansa wato yayansa dama tuni ya saida shanunsa da gonakinsu shima yaja jari, alh sulainman ya hadu da matarsa haj, maryam can garin kano sun kulla soyayya wadda ta kaisu ga yin aure haihuwarta ta farko ta haifi yaya biyu hassan da hussaini,hassan shine (al,amin) inda usaini yaci (faruq) shekara goma sha shida ta kara haifar biyu hassana (mahida) inda usaina kuma suke kiranta (wahida) sai yayan alh sulainman mai ha daya jal wadda aka sa mata sunan kanwar alhaji sulainman wato khafiya suna kiranta mamy sai kanwarsa khadiya ma wadda take auran wani babban ma,aikacin gwamnati mai suna alh aliyu haidar, haifuwarsu daya jal inda ta haifi yaya biyu hassan shine (shahid) usaini kuma suna kiransa haidar amma sunan ubansa gare shi tsakaninsu Al'amin da su shahid tsiran kwana goma ne dukkanin yaran sun taso cikin tsantsar kulawa sannan sun samu ingantaccen ilimi inda al'amin yake matsayin dan kasuwa domin sana'ar mahaifinsu ya fada sa faruq ma'aikacin kwastam (costom) a turanche shahid soja yake son zama,haidar doctor,sai matan mamy wadda take bautar kasa,mahida da wahida kuma karatun likita suke sai dai yanzu sun dakata ko meye dalili kwaji nan gaba.
mahida ta kalleni kema duk abin da akai miki keki kaja,wai me yasa ba kya son shahid din? kinga mahida kai ki dameni bana sonso ko ana dole a so..? ya Al'amin ne ya shigo yayi shirinsa tsaf ya zauna kusa dani sister zan tafi na kalle shi cikin kulawa yaya sai yaushe kuma zaka dawo? sati biyu zanyi ku taso ku raka ni air port na mike muka daura after drees akan kayan jikinmu muka rufe dan kwalin rigar ya faruq shi yai mana direba domin shi da mahida suna gaba nida ya amin muna baya ya kalleni ni me zan siyo miki? yaya irin man wanke kan nan da ka siyo min wancan zuwan sai kuma sabulai masu kyau koda zai tafi kuka na dinga yi ya rungumeni yana lallashina da kyar muka rabu a motar ma ban yi shiru ba ya faruq ya daka min tsawa.






MUHD-ABBA~GANA





www.abbagana.pun.bz
Share:

0 comments:

Post a Comment

pls drop down your comment......
dan Allah ku ajiye comment.

Tallata Kayanka

Guide Tricks Blog

Be With Me Technology

Popular Posts

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).