shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wanda aka fi sani da hausa novel wanda ni Muhammad abba gana nake rubutawa dan wayar tare da fadakarwa ga mutane a yanayin da muke ciki.

Monday 25 January 2016

BANA KAUNARKA!!! 5

bana-kaunarkajpg.jpg

BANA KAUNAR KA!!!




5

MUHD-ABBA~GANA



SAHURA ta cabe ai ina ganin ko kujerar makka ba zata yiwa rawar kai kamar....kar ku takura min ba dole inyi murna mutumin daya tafi tun ina yar mitsitsiyata yace kixo na mike muka jera nai sallama yana zaune a mota na bude na shiga yaya sannu da zuwa ya zuba min ido ko meye abin kallo a jikina,oho nace ya shahid gani kaina rame ko? ai zazzabi nai.



WACECE WAHIDA??


wahida yarinyace kyakkyawa ajin farko domin mahaifinsu bafulatani ne mahaifiyarsu ma bafulatanar kamaruce a wajen ta kuma suka samo tsantsar kyau tana da manyan idanuwa masu tsananin haske kamar takadda tana da hanci sannan tana da wadataccen gaashin gira baki sidik zara zaran gashin idanu,karamin baki mai dauke da jajayan lips hakoranta masu daukar hankali tana da gashi sosai sannan tana da kyandiri son bata ki ba amma akwai abubuwan jan hankalin namiji kai a takaice de zan iya cewa irin sune qurun ini na duniya inka samu ka huta,(amma fa idan mai hankakice),hannunta ya kamo taushin hannun kar flourn dangote wanda yakan gamsar da mutum, a hankali yace waya yi miki kunshinnan mom ce tai mana nida mahida duk abin dana lissafa muku wahida nada shi to mahida ma haka domin kamarsu daya ko malamansu basa gane su sai dai banbancin su nutsuwa,mahida tafi wahida rawan kai wahida akwai langwai da jan aji sannan tsiwa ita kuma mahida tsokana.wahida kina jina wahida ta daga kyawawan idanunta ta kalleshi ya shahid ka fasa zama sojan? yayi murmushi wahida kenan kina so in zama? ta girgiza kai ina tsoran soja la! daga yau ki bar tsoron soja domin yayanki ma soja ne yaya amma dai baka harbin mutane ko? ina harbin masu laifi mana.....karararrawar da aka kada ne yasa mahida fita da gudu tana fadin nina tafi wahida sai kin taho wata leda ya dauka yace gashi ku raba na amsa nai masa godiya naceya shahid ka gaisar min da anti zata ji ina tsaye har motarsa ta kule ina shiga class na tadda malami yace zo nan daga ina kike? kan in yi magana mahida ta taso taja hannuna muka wuce malamin ya girgiza kai haka nan yaran suna birge shi.ana tashi direba yazo daukar mu na nemi mahida na rasa koda na tambayi kawarta a ina sai ta ce min suna ofis fada sukayi ita da wata haushi ya kamani ina fita na nufi ofis din ina shiga na gansu tsungune gaban malamai na finciko ta na wanke ta da mari nace wallahi kamar a kunnen abba abba fada ko zaki sani nina tafi in kun gama fadan kya taho kuma wallahi zan cewa direba kar ya sake ya dawo daukarki na juya ina jin guntun kukanta malam ne ya kirani zo wahida ki tsaya ta fada mana gaskiya mallam ba zan iya tsayawa ba zan fadawa ya faruq yazo ya dauke ta to shikenan ku tafi gobe kwa dawo. a mota tace wahida don Allah karki fadawa abba kin ga fa ita ce fa ta fara jana,dallacan rufe min baki da dai ace ban san halinki bane ni dai karki fadawa abba ai kuwa sai na fada masa muna zuwa bangaranmu muka wuce mukai wanka mukayi sallah sannan muka nufi dakin mom da gudu muka karasa muka fada jikinta,


MUHD-ABBA~GANA

www.abbagana.pun.bz
Share:

0 comments:

Post a Comment

pls drop down your comment......
dan Allah ku ajiye comment.

Tallata Kayanka

Guide Tricks Blog

Be With Me Technology

Popular Posts

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).