shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wanda aka fi sani da hausa novel wanda ni Muhammad abba gana nake rubutawa dan wayar tare da fadakarwa ga mutane a yanayin da muke ciki.

Wednesday 20 January 2016

BANA KAUNAR KA!! 1

bana-kaunarkajpg.jpg

BANA KAUNAR KA!
1


MUHD-ABBA~GANA




09039016969


WAHIDA! WAHIDA!! na"am gani nan d sauri na isa "salamu alaikum,yaya gani zauna magana zamuyi da ke na zauna ina kallonsa wahida tsakaninmu babu boye-boye babu munafintar juna saboda Allah me yasa ba kya son yayanki dan uwanki shahid (bom boy)? na sunkuyar da kai yaya zan iya fitowa in fada wa ya al'ami shahid na shaye-shaye?no ba zan iya ba na dago ganin yana kallona duk saina dabarbarce nace haka nan bai kwanta min ba ba kya sonsa kenan? na daga kai...magana zaki yi ni gaskiya bana sonsa...aka banko kofar yaya faruk ne cikin karaji yace ai kuwa dole kiso shahid ko kin ki ko kin so sai....ni dai gaskiya BANA KAUNARSA haka kurum sai a tura min ni wallahi...a fusace yayo kaina da gudu (bedroom) din yaya al,amin ina fadin yaya kai masa magana wayyo yaya al,amin yace kar ka duke ta faruq kar ka taba ta amma ina ya finciko ni yayi bool dani na wuntsila ya kuma kai min kafa al,amin ya rike shi da gudu na fita ina rusar kuka dakin abbanmu na nufa suna zaune suna kallon nigerian film ,mahida tai saurin mikewa ta rike ni sister waya taba ki? jikin mom na fada ina kuka tuni sister mahida ma ta kama kuka da kyar abba ya shawo kaina please i,m sorry baby waya taba ki? ba ya faruq bane mahida maza kira min faruq ta mike da sauri ta tafi ya kazo inji abba wata tsawa ya daka mata ke fita min daga daki ba zan zo ba wato keme yar uwa dan an dole tashi ne za ki shigowa mutane daki bako sallama to koma kiyi sallama ko in ci ubanki mahida ta juya tana gunguni koda tazo sai ta cewa abba ya ce yana zuwa ai kuwa ba ayi cikakken minti goma ba sai gashi yana zuwa yayi sallama abba ya kalle shi faruq me wahida tayi maka? nan take yaya ya fadi duk abin da ya hada mu abba ya kalleni wahida baki da gaskiya dan me zaki masa rashin kunya alhalin shine sama dake? nai shiru maza ki bashi hakuri ko in bata miki rai na durkusa don Allah ya faruq kayi hakuri yai murmushi dana fassara shi murmushin mugunta mahida ta kamo hannuna muka bar dakin suna fita alhaji sulainman ya kalli faruq yace abin da kake yi baka kyautawa ummaru yarinyar nan ka maida ita kamar jaka koda wanne lokaci kana dukanta me yasa? abba wallahi wahida bata da kunya tayi mugun raina ni to ai kai kaja ta rana ka tunda kai kuke wasa dasu me yasa basu raina al,amin ba? kaga ko kadan alamin baya dukansu."





MUHD-ABBA~GANA



www.abbagana.pun.bz
Share:

2 comments:

pls drop down your comment......
dan Allah ku ajiye comment.

Tallata Kayanka

Guide Tricks Blog

Be With Me Technology

Popular Posts

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).