shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wanda aka fi sani da hausa novel wanda ni Muhammad abba gana nake rubutawa dan wayar tare da fadakarwa ga mutane a yanayin da muke ciki.

Tuesday 26 January 2016

BANA KAUNARKA!!! 7

bana-kaunarkajpg.jpg

BANA KAUNAR KA!!!

7




MUHD-ABBA~GANA


mom fada suke yi shine na mike mom ya faruq ya tsane ni baya kaunata baya son bude ido ya ganni ni wallahi gidan zan bar masa mahida tace wallahi nima bin ki zan yi mom ita tai ta lallashinmu da kyar ta shawo kanmu ya faruq ne ya shigo da gudu mom na shiga uku kunama a dakina oho kai ka jiyo alhakin yaranan ma ai ya ishe ka wahida mahida kuyi hakuri abu kamar wasa har abba ya dawo kunaman nan suna nan yai tai wa abba magiya yazo ya cire masa amma abba yace bbu ruwansa,kuma kar ka sake ka kashe su tun daga wannan lokacin muka samu saukin cin zalin da yake mana washe gari ina zaune dakin ya amin shahid ya shigo ya tsunguna gabana ya zuba min ido na kalli kaina ni ban ga abin kallo ba shi dai haka Allah ya yo shi da kallo yaya me yasa kake kallona? gani nai kin girma kinyi kyau nai murmushi na mike na tafi dakinmu a falo na same ta ita da small boy suna hira abinsu kamar su cinye juna dan sona gaishe shi na wuce daki na kwanta ya amin ya shigo sister me ke damunki? me kaga ni gani nai kin kwanta bbu abin da yake damuna to tashi kije inji bom boy na narke ina faman lumshe ido ni wallahi bacci zanyi ki daure kijr kinji kanwata na mike zan fita ya janyo hannuna dawo kisa hijabi ya fice na kallo kaina riga da wando ne ruwan madara rigar ta dan kama jikina gashi masha Allah kirjina ya tumbatsa na yafa mayafi na fita nai sallama ya zuba min manyan idanunsa na sunkuyar da kai sai daya gama jan ajinsa ganin bani da niyyar magana yace min kin wuni lafiya? lafiya ina antinmu? tana gaishe ki ina amsawa na mike ina kuma zaki ba lumshe ido ya shahid bacci nake ji ya miko min wata karamar akwati na amsa nace an gode Allah kara mana dankon zumunchi yace amin,nima na gode da addu'arki gare mu Allah ya amsa,ina shiga daki na bude kayan make up masu tsananin kyau da tsada sai dogayan riguna da takalmi da jaka gaskiya na yaba na kuma gode wa yayana bom boy.ina kwance mahida ta shigo ta zauna kusa dani sister ara min kaset din ki nace gata can dauki ta dauka ta dawo ta zauna hello,ta fada cikin kwantar da murya haba my love kai fa kace min gaka nan kuma naji shiru kiyi hakuri my dear kin san akwai cinkosan ababan hawa amma yanzu na iso ina nan shigowa okey Allay ya kawo ka ta sumbaci wayar tare da fadin i love you,i love you na kalle ta waye kuma my love? wakika sani banda masoyina ya haidar kin san shine zaina shina zaba a matsayin aboki....ya ishe ni tashi ki fita tai dariya wahida kenan ke wa kike so? ya al'amin nake so ko nayi karya? keso fa nace so din al,amin nakeso keso fa na aure nake nufi,oh sai dai a tambayo wa kuka za,a tambayo alhalin kece abar tambaya? ohi miki ya al'amin ya shigo ke mahida small boy na kira kai yaya sunansa fa haidar to ni small naga damar cewa ta kara gyara fuskarta ta fita tana fadin duk ke kika shantakar dani zaki sa in batawa my love nabi ta da kallo baki bude,,



MUHD-ABB~GANA


www.abbagana.pun.bz
Share:

1 comment:

pls drop down your comment......
dan Allah ku ajiye comment.

Tallata Kayanka

Guide Tricks Blog

Be With Me Technology

Popular Posts

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).