shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wanda aka fi sani da hausa novel wanda ni Muhammad abba gana nake rubutawa dan wayar tare da fadakarwa ga mutane a yanayin da muke ciki.

Monday 18 January 2016

WASIYOYI GUDA BIYAR

shyk-muktar.jpg

WASIYYOYI 5 DAGA MANZON ALLAH (S.A.W).
Manzon Allah (s.a.w) yace:
"Waye zai karbi wadannan kalmomi guda 5 daga
gareni, yayi amfani da su koya sanar da wanda
zaiyi amfani dasu ???"
Sai Abu Huraira (r.a) yace Ni zan karba ya Ma'aikin
Allah.
Sai Manzon Allah (s.a.w) yariqe hannu na ya
maimaita minsu sai yace;
1. "Ka guji aikata sabo, zaka zamo wanda yafi
kowa bauta a cikin mutane.
2. "Ka yarda da abinda Allah Ya baka, zakafi kowa
arziqi cikin mutane.
3. "Ka kyautatawa maqobcin ka, zaka zamo
(cikakken) Mumini.
4. "Kasowa mutane abinda kake sowa kanka, zaka
kasance (cikakken) Musulmi.
5. "Kada ka yawaita dariya, domin yawan Dariya na
kashe zuciya.
SILSILATUL AHAADIISUS SAHIHA 930.
MANZON ALLAH (S.A.W) YACE KA RIQESU KOKA
SANAR DA WANDA ZAIYI AMFANI DA SU.
IDAN KA TURAWA YAN'UWA MUSULMAI BAKASAN
WA ZAI YI AMFANI DA SU BA, KAGA KASAMU
LADAN MUTANE MASU TARIN YAWA.
Share:

1 comment:

pls drop down your comment......
dan Allah ku ajiye comment.

Tallata Kayanka

Guide Tricks Blog

Be With Me Technology

Popular Posts

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).