shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wanda aka fi sani da hausa novel wanda ni Muhammad abba gana nake rubutawa dan wayar tare da fadakarwa ga mutane a yanayin da muke ciki.

Saturday 30 April 2016

WAYE SANADI?? 2

waye-sanadi.jpg

WAYE SANADI?

2

MUH'D*ABBA*GANA
09039016969

www.abbagana.pun.bz


in ka ganta cikin farin ciki to tana tare da mijinta ko kuma ta shiga cikin yan uwa kullum tana daki a takura dai dai da mahaifiyarta basa zuwa har tsahon wata bakwai yau ta fito tana faman kwara amai,hajiya saratu tana kicin tana hangenta tayi saurin fitowa tana kwallawa hahiya zuwaira kira tayi saurin fitowa suka tsaya akaina ke baki da lafiya kike kwara amai? suka yi min tambayar cikin tsawa nayi saurin dago kaina ina kwalla shegiya kin zuba mana ido kamar aljana muna tambayarki cikin sarkewar murya nace zuciyata ce take tashi inji dai naci abu sai ya dawo ba kuma bana jin dadin jikina to kin gayawa alhaji? na gigiza kai to bakar munafuka saura ki gaya masa wallahi sai mun yankaki (auxubillahi) ta juya tana kallon hajiya saratu kin san ba muga ta zama ba ki shirya mu fit ko masan mafita wani azababbin rankwashi naji a tsakiyat kaina kaune ki bamu waje makira bayan kwana biyu ina zaune a dakina naji muryar Alhaji yana kwallan kira da sauri na mike na fina yana tsaye sai faman huci yake na tsugun gaban alhaji gani" bai ce kala ba ya hurgun farar takarda jikina ta mace ki tashi ki tafi bana son ganinki takadar sakice,na sake ki saki uku fice min da gani" ina kuka na dago alhaji me ya faru wani abu nayi maka? get out yafada yana huci bana sonki,bana kaunarki bana kaunarki na sake ki bana son ganinki,tashi daga gabana ko nayi ball dake a,a alhaji hayaniyar me kuka wani abu tayi maka? zuwaira bana kaunar yarinyar ban ta bar gidan nan ya juyo yana kallona wallahi na baki mintu biyar in har baki fita ba sai na kira police sun fita dake ya juya ya koma dakinsa,to bakar ashana sai a mike a fita fidan nan yafi karfinki sai a koma tallar nono da fura ta juya ciki tana dariya ina kuka na koma dakina na hada kayan sawata da yan kudina na fito ina share idona nayi sa,a mai gadin baya nan ya tafi kai hajiya saratu unguwa na fita daga gidan ina fita daga layin na samu adai-daita sahu ban tsaya wani yin ciniki dashi ba na shiga muka tafi har cikin unguwarmu ya kaini na zaro kudi na miki masa hajiya nawa zan dauka? rike kawai nace da shi na shiga wajen mahaifiyata ina zuwa na fada jikinta ina kuka tana ta tambayar lafiya amma nayi shiru sai da nayi kuka na gaji sannan na gaya mata abin da ya faru to me abin kuka in dai kin san babu abinda ki kayi masa wallahi bbu abin da nayi masa to shi kenan"

MUHD*ABBA*GANA



Abbagana hausa novels @ facebook.
Share:

19 comments:

  1. hafsat balarabe30 April 2016 at 08:31

    more grease to your elbow, thank you

    ReplyDelete
  2. sannunki da kokari, dagajin farkon novel din nan zai yi dadi, pls adinga yi kullum. Allah yakara basira

    ReplyDelete
  3. Ummu Amaturrahaman30 April 2016 at 13:34

    Adade Anayi Sai Gaskia Allah Ya Bia

    ReplyDelete
  4. Allah kara basira

    ReplyDelete
  5. maryam abdullahi30 April 2016 at 23:50

    Allah saka da alkairi

    ReplyDelete
  6. muna jin dadin littafanka Allah kara basira

    ReplyDelete
  7. muhammad abba gana1 May 2016 at 12:23

    ameen @maman arfat,

    ReplyDelete
  8. gsky kina kokari

    ReplyDelete
  9. Allah ya biya

    ReplyDelete
  10. more grease to your elbow

    ReplyDelete
  11. Rashida Abdulaziz2 May 2016 at 14:21

    Allah Yasaka Da Alkhairi

    ReplyDelete
  12. Blogs indonesian forever9 May 2016 at 06:27

    Good night friends

    ReplyDelete
  13. Allah yakara fasaha

    ReplyDelete
  14. Abubakar Ibrahim20 May 2016 at 13:52

    Kin hadu da kishiyoyi makirai

    ReplyDelete
  15. Allah yakara basira,da kuma Allah ya biya

    ReplyDelete
  16. waleedah wakeel25 May 2016 at 12:18

    Tnx dan Allah a ina xan sami na part 3 wlhy na dade ina nema

    ReplyDelete

pls drop down your comment......
dan Allah ku ajiye comment.

Tallata Kayanka

Guide Tricks Blog

Be With Me Technology

Popular Posts

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).