KISHIYA ABOKIYAR ZAMA CE. BA ABOKIYAR GAABA BA: * Idan wani abu ya sameki (Nakuda, rashin lafiya, ko wani abun) kafin 'Yan uwanki su zo, ita zata fara kulawa dake. * Zata yiwa yaranki wanka da wanki, ko kina nan ko ba kya nan. * Ita zata yiwa Mijinku da 'ya'yanku girki ta kula dasu alokacin da kike da lafiya, ko kike jinya. * Ranar da baki da lafiya (haidha), ita zata debe ma Mijinku kewa. * Ita ce babbar Qawarki, abokiyar zamanki, abokiyar shawararki, kuma babbar Makwabciyarki. DON ALLAH KU 'MATAN ZAMANI wai me yasa kuke QIN KISHIYA NE???
Friday, 22 April 2016
Popular Posts
-
Assalamu Alaikum barkanmu da warhaka barkanmu da sake saduwa daku a cikin sabon shirin namu wadda yake zuwa muku kai tsaye daga shafin “Abba...
-
TANA TARE DA NI... PAGE 76 BY MIEMIEBEE Hannunsu ta had’a tana murzawa a hankali, “I’m ready Habeebi.” Har yanzu ya kasa yarda, “Flower are...
-
TANA TARE DA NI... TANA TARE DA NI... PAGE 56 BY MIEMIEBEE Wani irin tausayin daya jima be mata irinsa ba ya soma jimata yau, azabarcaccen k...
-
TANA TARE DA NI... PAGE 89 BY MIEMIEBEE Daidai tashiwan Anas daga bacci kenan, da k’yar ya iya ya raba jikin Fannah da nasa dan wani s...
-
TANA TARE DA NI... PAGE 74 BY MIEMIEBEE D’ayan hannunsa ya aza a hab’arta tare da d’ago fuskartata. “Flower you don’t have to be sorry baki...
-
[9:09PM, 3/18/2016] baby zahra: SAUYIN RAYUWA page 1 na BABY ZAHRA Kayatatciyar daki ne mai dauke da ko mai na more rayuwa, alarm ce ke bu...
-
TANA TARE DA NI... PAGE 68 BY MIEMIEBEE Kasa koda amsashi tayi wani kunya taji ya rufeta, she can’t believe abinda ta aikata sede kuma ...
-
TANA TARE DA NI... TANA TARE DA NI... PAGE 61 BY MIEMIEBEE ★‡★‡★‡ PRISON HOUSE MAIDUGURI, BORNO STATE. K’aramin gate ne ya bud’u...
-
TANA TARE DA NI... PAGE 01 BY MIEMIEBEE ANAS K’auyen Bama dake jihar Maiduguri, Borno. Da yammacin ranan Asab...
-
TANA TARE DA NI... PAGE 75 BY MIEMIEBEE Sede still bayason miyan kukan yafison ire-iren abincin daya saba ci a London su burger, pizza, buf...
About Me
- Muhammad Abba Gana
- Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).
Blog Archive
-
▼
2016
(217)
-
▼
April
(35)
- WAYE SANADI?? 2
- WAYE SANADI 1??
- Abubuwa uku
- SIRRIN ZAMA DA MIJI 9B
- SIRRIN ZAMA DA MIJI 9
- SAUYIN RAYUWA 71 (KARSHE)
- SAUYIN RAYUWA 66____70
- SAUYIN RAYUWA 61___65
- SAUYIN RAYUWA 56____60
- SAUYIN RAYUWA 51___55
- SAUYIN RAYUWA 46___50
- WAI ME YASA???
- SAUYIN RAYUWA 41___45
- SAUYIN RAYUWA 36__40
- SAUYIN RAYUWA 31__35
- SAUYIN RAYUWA 26___30
- SAUYIN RAYUWA 20___25
- SAUYIN RAYUWA 16__20
- SAUYIN RAYUWA 11__15
- SAUYIN RAYUWA 9 & 10
- SIRRIN ZAMA DA MIJI 8
- SAUYIN RAYUWA 6-7 & 8
- SAUYIN RAYUWA 1-2-3-4 & 5
- BANA KAUNARKA!!! 50 [KARSHE]
- SIRRIN ZAMA DA MIJI 7
- BANA KAUNARKA!!! 49
- BANA KAUNARKA!!! 48
- SIRRIN ZAMA DA MIJI 6
- BANA KAUNARKA!!! 47
- SIRRIN ZAMA DA MIJI 5
- BANA KAUNARKA!!! 46
- BANA KAUNARKA!!! 45
- WAINAR HANTA
- BANA KAUNARKA!!! 43&44
- SIRRIN ZAMA DA MIJI 4
-
▼
April
(35)
Sassa
- AMINAN JUNA
- BANA KAUNARKA HAUSA NOVEL
- DAN ALHAJI HAUSA NOVEL
- DILKA & HALWA
- DOMIN KE DA MIJINKI
- GUZIRI MAFI KYAWU
- HAUSA NOVELS
- INSIYA
- KAUNA CE SILA HAUSA NOVEL
- KUKAN KURCIYA
- MU DAUKI DARASI
- mu koyi sana'a
- MY kitchen
- NA DAINA SO HAUSA NOVEL
- RAYUWAN NIHILA
- rayuwar fauziya hausa novel
- SASHIN YAN UWA MATA
- siffofin uwa
- TSORATARWA.
- WAYE SANADI
KISHIYA BUHUN KAYACE AII
ReplyDeletemaisa kika ce haka??
ReplyDeletekai!! ina kishiya ba abun so bane ko ta ya ma
ReplyDeletekishiya ba abar zama bace
ReplyDeleteBa dukkan su ke da wannan halin ba
ReplyDeleteBa kishiyar ake guduba halinta ake gudu
ReplyDeleteSalamun alaykum pls can u kindly add me in your group here is my no (+491746076805). Tank u,
ReplyDeleteNi agaskiya banga aibin zama d kishiyaba idan ga adalci a tsakin mai gida
ReplyDeletehaka ne kam halin ne abun gudu
ReplyDeleteKishiya In Zama Yayi Dadi Da Ga Mijine In Ba Dadi Nanma Da Ga Mijine Don Haka Maza Kuji Tsuran Allah Ku Kwatanta Adalci.
ReplyDeleteGaskia kam muna santa amma inhalinta me kyaune,wasu matsalar mijine,wasu kuma kawaye ke zuga da kindauka kinzama sorry,dan allah yar uwa kiriketa tsakani ga allah da zucia 1,intaimiki sharri sakamata da alkhairi,allah natare dake,kama allah,mijinki,yan uwansa da naki da nata,kireke gaskia kome za ayimiki kiyi hkr kizauna,inba dunia akwai lahira sakamakonki yana can.daga mrs.lawan insha allah
ReplyDeleteABOKIYAR ZAMACE
ReplyDelete