shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wanda aka fi sani da hausa novel wanda ni Muhammad abba gana nake rubutawa dan wayar tare da fadakarwa ga mutane a yanayin da muke ciki.

Monday 9 November 2015

DIVORCE DIARY 21-------30 {labarin saki}

divorce-diary.jpg

[10/31, 8:39 PM] Âbbá~Gãñä: 21 i looked at him and said Sahib look what I saw in ur phone who is this and what is the meaning of it????? wacece wannan?
[10/31, 8:41 PM] Âbbá~Gãñä: 22 he said mu gani menene kuma ina ga dai zan daina baki aron wayannan ne kincika bincike, wannan fa yar wurin aikin mu ce kawai tazo wuce wa ne ta fado jikina shine fa Abdulrahman yai mana hoto hmmm niko nace
[10/31, 8:43 PM] Âbbá~Gãñä: 23Nace hmmm Allah ya sauwaka na bar Zancen bawai don na yarda ba sai don kawai bana son rigima a haka muka ci gaba da xama problems kala kala kuma ba abunda ya ragu daga son da nake mishi
[10/31, 8:46 PM] Âbbá~Gãñä: 24We keep moving ahead wasa wasa aurena 7mnth ko batan wata ban taba yi ba nd abun ya dan fara damu na amma bana nuna mishi
[10/31, 9:02 PM] Âbbá~Gãñä: 25 I started going for checkup to know wether am ok I did all my medical checkup and the doctor confirmed to me that am ok but he suggest I should come with my husband for the checkup 2 and that was when another problem started
[10/31, 9:08 PM] Âbbá~Gãñä: 26I told him what the doctor said and he said he's not going anywhere he knows he ok he don't need any checkup and that was what happened he refused and I leave him alone
[10/31, 9:16 PM] Âbbá~Gãñä 27We entered into the 8th month of our marriage and things were getting worse day by day
[10/31, 9:24 PM] Âbbá~Gãñä: 28I once told him that I want to continue my studies as promised before our marriage he promised he won't stop me from continuing my studies and he said not now I said till when iif not now he was telling me ki bari har ki haihu I said nida ko ciki banida to ki bari har ki samu nace Sahib islamiya ma da nake zuwa fa ka hana ni yanzu bokon ma hana ni zakayi yace Eh kawai ya fita abunsa
[10/31, 9:29 PM] Âbbá~Gãñä: 29Tunda na aure shi ya hana ni zuwa kasuwa bana xuwa shago siyan abu ko pharmacy bana zuwa siyan magani kitso sai dare yayi yake barina na tafi komai na rayuwata ya fara chanzawa na xama disturbed ni ba kawaye ba social media ma banayi bana zuwa school gidanmu sai yaga dama yake barina in tafi na chanza gaba daya na zama so gani nan rayuwata so boring
[10/31, 9:33 PM] Âbbá~Gãñä: 30 ni gani ban San dadin mijina ba idan ya shirya ya fita karfe 7am baya dawo wa gida sai karfe 7pm kuma daya dawo wanka kawai zaiyi ya saka english wears ya kara fita bazai dawo ba sai karfe 11pm xuwa 12am
Share:

0 comments:

Post a Comment

pls drop down your comment......
dan Allah ku ajiye comment.

Tallata Kayanka

Guide Tricks Blog

Be With Me Technology

Popular Posts

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Blog Archive