shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wanda aka fi sani da hausa novel wanda ni Muhammad abba gana nake rubutawa dan wayar tare da fadakarwa ga mutane a yanayin da muke ciki.

Saturday 14 November 2015

UMMULKULTUM***4--5

img-20151113-173905.jpg

[11/10, 9:08 PM] Âbbá~Gãñä UMMUKULTHUM
BY ADERMERH_MD

04 kaltume! Kaltume umman neh keh kiranta can tah amsa daga dakin take cewa ummata kiyi hqry wlhy bazan kara bah idan nakara ki daken tace tow shikenan kizo ki kaimana markadea kuma kije ki nemo mun mgn achan tana dariya tah fito dan jin dadin anbarta tana fitowa bata ankara taji an cafketa ashe umma neh da bulalanta tazane ta tas tace gobe mah kikara kuma gachan markadan kikaimun gdn iya mai masa tah dauka tana turo baki
Umman tace aw ni kike turawa bakin tah biyota da bulalan haba ae tini tah arta ah guje umman tace ja'ira kawea....... hhhhh

UMMUKULTHUM
BY ADERMERH_MD

04 kaltume! Kaltume umman neh keh kiranta can tah amsa daga dakin take cewa ummata kiyi hqry wlhy bazan kara bah idan nakara ki daken tace tow shikenan kizo ki kaimana markadea kuma kije ki nemo mun mgn achan tana dariya tah fito dan jin dadin anbarta tana fitowa bata ankara taji an cafketa ashe umma neh da bulalanta tazane ta tas tace gobe mah kikara kuma gachan markadan kikaimun gdn iya mai masa tah dauka tana turo baki
Umman tace aw ni kike turawa bakin tah biyota da bulalan haba ae tini tah arta ah guje umman tace ja'ira kawea....... hhhhh
[11/10, 9:11 PM] Âbbá~Gãñä UMMUKULTHUM
BY ADERMERH_MD

05 fitan tah knn tahadu da mariya kawarta tace yawwa qawata kuliyan dadanta zokirakani mana itakuma mariya tah tsume tace nine mah kk cewa kuliyan dada bayan nace miki banason sunan nan kow tace dalla chan wasa nake miki tace yow shyknn muje in rakakin suna tafiya neh suna tadin su na yarinta har suka isa gdn markadan suka ajiye sukazo waje suka zauna suna wasan su......

Muhadu ah cigaban UMMUKULTHUM!!
Share:

0 comments:

Post a Comment

pls drop down your comment......
dan Allah ku ajiye comment.

Tallata Kayanka

Guide Tricks Blog

Be With Me Technology

Popular Posts

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Blog Archive