shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wanda aka fi sani da hausa novel wanda ni Muhammad abba gana nake rubutawa dan wayar tare da fadakarwa ga mutane a yanayin da muke ciki.

Friday 20 November 2015

UMMULKULTUM**51---53

img-20151113-173905.jpg

UMMUKULTHUM
By Adermerh_MD

51da dare yayi majid yazo daukansu hajiya tace abar mata ummukulthm su kwana tunda gobema murja zata dawo sukace towh sukayi sallama da hajiya ah waje neh suka hadu da uthman da umar suna zauna akan plastic chiar suna tadi suka gaisa da majid sukayi musu sallama suna isa bakin motan kaltume ta bude ta ajiyewa murja hangbag dinta tace seada safe tayi kissinn din nana ta kalli majid tace sai da safe yace Allah yh kaimu uthman yace maman nana yau kuma anan kukabar mai renon naku murja tayi dariya tace nabarwa hajiya itane ita kuma kaltus sea murgude murguden baki takeyi wai ance mata mai reno tayi cikin gd tana gunguni majid yayi dariya yace kaida kanwar takan nan ae sea Allah sukayi dariya duka harda umar....


UMMUKULTHUM
By Adermerh_MD

52 bayan tafiyansu neh umar yah kalli uthman yace dan Allah uthman waye wanann ummukulthum din gsky yarinyar tamun ni bantaba ganin yarinyar data dauke mun hankali bah kaman wannan gsky tamun am in love with her yah za'ayi dan Allah uthman yaji gabanshi yafadi anan yaringa jin wani iri kaman zai susuce yarinyar daya dade yanaso neh yau amininshi yake soo yana wannan tunanin neh abokinshi yakatse shi yace kayi mgn mana kayi shuru baza ta yarda dani bane kokuma tanada wanda take so?? Uthman kam atunaninsa bbu abunda zai iya hana umar arayuwansa amma bazea iya barmishi ummukulthm bah saboda tun tana yarinya yake sonta yah raini soyayyanta umar yace haba bruh kayi magana mana kayi shuru.........


UMMUKULTHUM
By Adermerh_MD

53yayi murmushi yace haba malam daga ganin yarinya kabi kah susuce kaman bbu enmata ah duniya inah muneeran taka neh umar yace haba uthaman nikam kadaina mun mgn nn muneera plz becuz nah riga nasamu wata anan uthman yah kalleshi sosea yace ae wannan kam anbaada ita sea kayi hqry yace koma wa aka bawa nidea ISA seana auri UMMUKULTHUM uthamn kam kaman yah hau umar da duka yakeji sea umar yace nikam baka fada mun yar waye bane maa uthman yace kanwar aunty murja neh matan yaya mijid umar yayi murmushi yace tazo gdn sauki maa ai abokina tunda naa gdn neh
Yace bari maa natafi gd gobe zamu karisa hiran nan kar mama taga shuru har yanzu sukayi sallama umar yatafi uthman kam Allah neh kadea yah kaishi dakinshi dan idonshi yagama rufewa baya ma kallon gabanshi.........

Adermerh_MD


www.abbagana.pun.bz
Share:

2 comments:

pls drop down your comment......
dan Allah ku ajiye comment.

Tallata Kayanka

Guide Tricks Blog

Be With Me Technology

Popular Posts

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Blog Archive