shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wanda aka fi sani da hausa novel wanda ni Muhammad abba gana nake rubutawa dan wayar tare da fadakarwa ga mutane a yanayin da muke ciki.

Friday 20 November 2015

YA FURTA SAKI, AMMA MATARSA BA TA JI BA, YA MATSAYIN AURENSU ???

garin-ciki.jpg

YA FURTA SAKI, AMMA MATARSA BA TA JI BA, YA
MATSAYIN AURENSU ???
Ass. Malam mutum ne ya furta saki ga matarsa
amma bata jiba, shin ta saku ???
AMSA:
=====
DA SUNAN ALLAH MAI RAHMA MAIJIN QAI.
To dan uwa matar tasaku, saboda sanin tasan an
saketa bashi daga cikin sharudan saki.
Mutukar miji ya furta saki, mace tasaku koda bata
jiba, yana daga cikin ka'idoji awajen malaman
fiqhun musulunci:
Duk wanda ba'a damu da yardarsa ba wajan
tabbatuwar abu, ba'a damuwa da saninsa.
Saboda haka yardar mace ba sharadi bace wajen
zartuwar saki, haka ma saninta.
Dafatan Ma'aurata za'a dinga kiyayewa ana kai
zuciya nesa.
Allah yayi mana mai kyau.
Share:

0 comments:

Post a Comment

pls drop down your comment......
dan Allah ku ajiye comment.

Tallata Kayanka

Guide Tricks Blog

Be With Me Technology

Popular Posts

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Blog Archive