shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wanda aka fi sani da hausa novel wanda ni Muhammad abba gana nake rubutawa dan wayar tare da fadakarwa ga mutane a yanayin da muke ciki.

Friday 20 November 2015

NI DA MATATA

sabo.jpg

Assalamu.alaikum malam wata matane take
kuntata ma mijinta amma iyayensa suna ganin
kamar laifin sane suna fushi dashi ganin haka
sai ya kirata ya sanarda ita idan tabar wannan
hali ya yafe mata amma taki bari saboda da
taga mahaifansa na fushi dashi shin fushin
nasu zai samu wannan mai gida?


walaikummussalam godiya ta tabbata ga ubangijin talikai,
Inhar bashida laifi babu abunda zesameshi da izin Allah
Share:

3 comments:

pls drop down your comment......
dan Allah ku ajiye comment.

Tallata Kayanka

Guide Tricks Blog

Be With Me Technology

Popular Posts

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Blog Archive