shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wanda aka fi sani da hausa novel wanda ni Muhammad abba gana nake rubutawa dan wayar tare da fadakarwa ga mutane a yanayin da muke ciki.

Friday 20 November 2015

UMMULKULTUM***36----39

img-20151113-173905.jpg

[8:50PM, 11/19/2015] Bana: UMMUKULTHUM
BY ADERMERH_MD

36farida kam tayima kanka alkawarin sea tabi duk wata hanyan dazatabi tah wulakanta ummukulthm ji takeyi ah ranta har hajiyar uthman dinma haushinta takeji taje tasamu mommyn ta tace fada mata komea da abunda aka gada mata mommynta tace ki kwantar da hankalinki ISA zaki auri uthman dayake uwarta ta ma gogeggiya ce tayiyyi mata magannanu nah sanyaya zuciya tukun na farida taji sanyi aranta gani takeyi kaman ansa ranar aurensu yayarta da gefe tanata daddanna waya tace nidea shawaran tazan baki shine gwara ma kincire son uthman aranki dan baya miki irin son da kk masa idan ma anyi auren kezaki wahala barin fada miki mommy tace dan ubanki ubanwa yasa bakinki ah mgn nn mu kokuma ance zainab neh iskancin banza kawea wlhy zainab kikiyayen fh itako zainab tashi tayi tabarmusu dakin dan bakin cikin rayuwa irin nah mamanta da kanwarta mstw Allah shi kyauta (aamin)
Hartabar dakin mommy bata daina zaginta bh data gama zagin neh tace shgy mai halin ubanta wlhy yarinyan halinsu daya da daddynku farida tace nidea chan musu suji da wa'azinsu dea mommy tace wlhy kam anan sukagama yanke shawaran idan daddy yazo mommy zataje tasameshi da mgn nn farida kam aranan ta kwan cikin farin ciki..........

Washe gari da safe nehh har daddy yh gama shiri mommy tace laaa ina da mgn dea yace keh kullum sea mutum zai fita kice kinada mgn tow fadi ina jinki seata washe baki tace dama mgn nn yaran nn neh yace wasu yara knn tace uthman da fareeda manah tunda sunason juna sea kuyi mgn da alh abba ayi musu aurensu daddy yace tow yaushe neh farida tagama makaranta da zakiyi mgn nn aure mommy tace ba'a karatu da auren neh daddy??
Daddy yace tow naji sai nayi shawara da dan uwana tace tow ayi shawara mai kyau dea yayi tafiyarsa abunsa yana tunanin.....,


UMMUKULTHUM
BY ADERMERH_MD

37washe garin suna neh arnd 9am hajiya da murja da kaltume nah kallon kayan sunan da akakawo da kyaututuka saiga abba neh yah sauko daga dakinshi da wani kwali yazo yah zauna bayan yazauna neh saiga majid sunzo shida uthman nan bayan an gaisane abba ya dauko kwalin nn yace ummukulthm kema ga kyautarki yazo takarba yana washe baki tace abba ngd Allah yasaka da Alkairi tana budewa taaga waya ce kirar iphone 6 ta kara godiya ta kaiwa hajiya itama ta tayata murna sanann takaiwa murja ma tagani tah nunawa majid maa yatayata murna ta koma ta zauna sea uthman yace yato kin rainani nibazaki nuna mun bah kow hajiya tace ai tasan halinka neh ta gwale mutane shiyasa kaltume tace hajiya shiyasa ma ban nuna masa bah tace amma kayi hqry ta kaimasa yace aah bazan gani bah ae tunda kunce haka keda hajiyanki akayi dariya gaba daya Alh Abba ya kalli hajiya yace tow nikam nah fita tashi tayi masa rakiya uthman yh mike ya dauko baby akah daki yadawo falo da ita kaltume tace haba yaya uthman yanzun fh nakwantar da ita yace kow bakisani nah maida itane tayi shuru tana murguda baki

Bayan anyi sallan magrib neh Daddyn farida yazo gdn Alh Abba yaga baby yatasu murnar samun karuwa daga nan yah hau sama wajan dan uwansa yasameshi yana kallon BBC nan yah zauna sukayita hira har sukayi sallan ishaa bayn nan neh yake fadawa alh abba abunda yakawosa alh abba yace towh Alhmdullh ae tunda dea kace suna son junarsu kuma yan uwanjuna neh suu tunda kaine mahaifinta idan kabashi ae shyknn daddy yace tow Alhmdullh sea ka sanar dashi uthman din abunda muka yanke sea abar auren nan da 6 month kow yahh kagani alh abba yace masha Allah towh Allah yh nuna mana daddy yace aamin yh rabb......
TOW FHA AUREN UTHMAN DA FARIDA
Muhadu ah cigaban littafin donjin mea zai faru
By Adermerh_MD♡
[8:54PM, 11/19/2015] Bana: UMMUKULTHUM
By Adermerh_MD

38Alh abba yasamu hajiya yayi mata mgn nn tace tow Allah yh zaba mana mafi alkairi yace ameen......
Bayan an kwanbiyu neh daddy yake fadawa mommynsu farida ansa bikin 6 months tayi farin ciki sosea anan taje yasa farida take fada mata farida kam ji takeyi kaman ansaka tah ah aljanna sea dadi takeji tah dauki waya ta kira kawarta fadila take fada mata yanda sukayi ita tayi mata murna sosea tadawo dakinsu take fda wa addanta tace masa Allah yasa ayi ah sa'a fareeda ta kunna waka ah wayanta sea rawan dadi takeyi zainab kam dan bakin ciki tasa mgn tayi sea can take cemata maimakon kije kiyi safilfilu kiyi wa godia shine kk rawa abunki kow tace aah barni wlhy dama farida kam batason sallah sea tayi sati 3 bata kalli gabar bh bbu ruwanta itakam wanda yake mata mgn nn sallah ma batason hulda dashi......
[8:56PM, 11/19/2015] Bana: UMMUKULTHUM
BY ADERMERH_MD

39 washe gari da safe neh tun karfe 6:00am neh mommy tace wa farida tazo tah rakata anguwa bataso zuwaba seada taji mommy tace wajan malamin da zai mana addu'a neh akan aurenku da uthman aikuwa nan da nan ta shirya sune basu isa inda zasuje bah har wajan 8:43 awani jeji mommy tacewa farida tayi parkin bayan sun sauko neh farida tace mommy akwea mutum anan kuwa tace ahh kina wasa maa knn suka shiga jejin seada sukayi tafiya sosea suka hango wani bukka tana isa sukayi sallama sukaji shuru sea chan sukaji mgn farida kam fitsarine dabatayi bah amma ta tsorita kam mommy tace sannu boka yace meke tafe daku mommy tamasa bayani yace toh yabasu wani magani wea asamasa ah abinci dayan kuma tayi wanka dashi anan suka ajiye masa kudi sukayi gaaba farida kam kasa driving tayi dan tsoro sea dai mommy neh tayii.......

Aranan kam da zazzabi farida tah wuni sea washe gari da safe neh taji sauki taje tayiwa uthman girki mai raida lpy tayi wankan magani tukun tayi mommy sallama ta tafi gdnsu uthman......

Muhadu ah cigaban UMMUKULTHUM
Share:

1 comment:

pls drop down your comment......
dan Allah ku ajiye comment.

Tallata Kayanka

Guide Tricks Blog

Be With Me Technology

Popular Posts

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Blog Archive