shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wanda aka fi sani da hausa novel wanda ni Muhammad abba gana nake rubutawa dan wayar tare da fadakarwa ga mutane a yanayin da muke ciki.

Friday 20 November 2015

UMMULKULTUM***45---50

img-20151113-173905.jpg

[8:14AM, 11/20/2015] Bana: UMMUKULTHUM
By Adermerh_MD

45farida yanzu jin zuciyarta takeyi fes tunda hajiyan uthman tah warware mata komea tace mata bbu abunda yake tsakanin uthman da ummukulthm sea yan uwantaka .......

Da kyar hajiya ta shawo kan uthman akan yaje yadubo farida sea datayi da gsk tukun yace zaije nan da yamma hajiya da murja da majid sea kaltume suna zaune ah falo suna hira sea ga uthman nan yayi kwalliya kamn ango yah shigo cikin falo kaltume tace yaya uthman sai inaa haka yace bansaniba din tace Allah yh baka hqry nikam
Yace aamin majid yace kukam dea kuncika fda wlhy yace hajiya barinje dubu faridan tace yawwa agaisheta da jiki yace tow har zaifita yadawo yace ummukulthm zoki rakani mana kafun yagama mgn tace bbu inda zani yace aikuwa dolenki kije hajiya tace banson takura yi tafiyarka murja tace haba hajiya meye ah rayakiya ta kalli kaltume tace ki tashi kuje tana tura baki taje ta dauko gyalen ta ta fito suka tafi.......


UMMUKULTHUM
By Adermerh_MD

46mommy kam fushi takeyi da kowa ah gdn har yar gaban goshin nata farida Idan tahau dakinta ah sama bata saukowa......
Uthman da ummuklthm suna isa suka shiga falonsu uthman dinne ah gaba tana biyedashi sunsami zainab da fareeda ah falon suka zauna farida kam kaman ta rungumeshi takeji dan dadi kaltume ta gaida zainab amma ko kallon farida batayi baa faridan bataji haushin hakan bah tunda dea taji bata soyayya da uthman kam ae shyknn komiye zata mata bazataji haushi bah bayn sun gaisa da uthman neh ta kalli kaltume tace ummukulthm dan Allah kiyi hqry akan abunda namiki kaltume tace bbu komea tace ywh yar gari ngd miki zainab kam dayake sun dan saba da kaltume gunta taje suna ta tadi abunsu sun bar uthman da faridansa

Adermerh_MD
[8:17AM, 11/20/2015] Bana: UMMUKULTHUM
By Adermerh_MD

47farida tayi rau rau da ido tace uthman kamun alkawari idan munyi aure bazakamun kishiya bah uthman yah kalleta kaman ya mareta sea dea kuma yana tausaya mata saboda dalilinsa ta samu ciwon zuciya harta gama surutunta baice mata komea bah yah kalleta yace farida ki kiramun ummukulthum mutafi tace haba swtat tun yanzu yace ehh inada wani aikin da zanyiwa abba neh tace tow ba matsala ta tashi tayi dakinsu wajen kaltume da zainab tashiga da far'an ta tace ummukulthum swata dina yana jiranki wea zaku tafi kaltume kam cikin zare ido da shakiyanci tace waye kuma swtat din farida tace uthman dina kaltume da zainab sukayita mata dariyan shakiyanci har cikin zuciyanta taji haushi amma haka ta matse ita aganinta tunda dai uthman zai aureta bata da wata damuwa dawani ta fita ta barsu ta koma gun rabin ranta zainab ta kalli kaltume tace wlhy ummukulthm kema kin iya iskanci kaltume tayi murmushi tace tow adda zainab zamu tafi sea wataran kuma zainab ta dauko turare tabawa kaltume tah karba tayi mata godiya take cewa adda zeee nikam banga mommynku bah zainab tace hmm kekam kyale mommyn nan tana fushi da kowa ah gdn kaltume tace ohhhh ah waje suka hadu da su faridan ita da uthman dinta injita da fada sukayi sallama da zainab takariso gunsu tah bude mota tashiga abunta ta zauna sea daddanna wayanta takeyi shima uthman yah bude yah shiga sukayi sallama da shi suka tafi gida.....


UMMUKULTHUM
By Adermerh_MD

48su kaltume anata shirye shirye fara waec ah skul karatu takeyi ba wasa ah gida kuma murja anata shirye shiryen komawa gida dan majid cewa yayi basea tayi arba'in ba hajiya kuma batace a'ah ba saboda matarshi cee amma zatayi kewansu sosai more especially ma kaltume saidai bbu wanda zatayi neh.....

Malam sadi yadawo cikin gombe shida matarshi baba furera mutumiyar arziki tasan yakamata anan yaketa sana'arshi murja da kaltume suna yawan zuwa musu ziyara sosea malam sadi yana jin dadin hakan sosea saboda baida kamarsu ah duniya suma suna nunawa baba furere so dan tadaukesu kaman yayanta abu dai yayi kyau za'ace


UMMUKULTHUM
By Adermerh_MD

49satinsu biyu da komawa gidan majid su kaltume suka gama exams dinsu nah gama makaranta auren uthman da farida kuma saura 2 wiks anata shirye shiryen biki mommynsu farida kam har yanzu bata sauko bah seama abunda yah karu dataga biki yh kusa nema kow mai ta tuna ohoo tazo tasame daddynsu zainab tana bashi hakuri tana kuka shima yasan dai bah banzaba amma bainuna mata komea bah yace shyknn akiyaye gaba ta tashi tace ngd tah fita shikuma azuciyanshi yace Allah yh kareni daga sharrinki dai sukuma yaranta sunji dadin data daina fushi dasu mommy itama tafara shirye shirye irin naa uwar amarya kaman bah itaba .......
Uthman kam kaman bah ango bah dan duk yayi wani iri daga ganinsa kasan yana cikin damuwa hajiya tayi tayi yh fada mata amman yace bbu komea haka tah gaji tah kyaleshi dan bataso ta takura masa har abba ma yagane uthman yana cikin damuwa amma yabarsa neh yaga gudun ruwansa kozai fada musu!!
Yau saura 1wik bikin uthman yana kwance akan gadonsa yayi zurfi cikin tunani saiji yayi ance uthman inata sallama bakajini bane yayi sauri kallon inda yake jin murya wazai gani sea yaga babban abokinsa wanda sukayi makaranta tare tun suna yara har suka girma sun shaku sosea dan wasu kamma sun dauka twins neh shida umarr din uthman yataso da sauri suka rungumi juna yace haba bruh shine kawai sea dai naganka kaman daga sama kow kafada mun zakadawo umar yayi dariya yace i jst want 2 suprise yhu neh ae suka kara rungume juna yace wlhy dazun na shigo nigeria wanka kawai nayi nace barinzo gunka mama tana ta cewa natsaya naci wani abu amman nace aah sea naganka yace aikuwa kah kyauta umar yace tashi kah kaini gun hajiyana nayi missing dinta sosea wlhy uthman bayason shiga cikin gidan amma haka yah daure suka shiga yana ita kuma ta taho da sauri dauke da plate tana kallon bayanta tana yiwa mai aikin hajiya mgn kawai sea sukaci karo da uthman tazuba masa abinci ah jiki aikin tah rude mah tarasa mai zatace masa tah rufe ido kawai tana jiran saukan mari sea kuma tajj yace wai nikam ummukulthm yaushe zaki daina rawan kaii neh mutum kullum bazea sa kansa waje daya baa tace wlhy yaya uthman bansan kah shigo bah am srry plz sea anan neh umar yace muje kah chanja kaya mana bada saninta baneh ae yayi tsaki yh juya umar kuma ya tsaya kallon halittar Allah itakuma kaltume dataga yah tsaya kallonta sea tace laaah malam ae yatafi yah barka umar kam baima san tana mgn bah dan shakala wajan kallon ta dataga abun nasa yayi yawa ta murguda masa baki tayi tafiyarta umar yace towh wannan kuma wacece bansanta bah yana tsaye agun saiga uthman nan yah dawoo suka shiga......



UMMUKULTHUM
By Adermerh_MD

50 suna shiga falo suka samu murja da babynta gefe kuma kaltume neh keh kwance kan cinyar hajiya sai kuma hajiya maryam ah gefe kanwar hajiyansu majid hajiya tana ganin umar ta washe baki tace laaah ashe manyan baki neh ah gdn namu sannu da zuwa umar yaushe akah shigo yace wlhy dazun nan nashigo suka gaisa yah gaisheda murja da hajiya maryam uthman yah tashi yah karbo babyn murja wato nana yana mata wasa hajiya tace wa kaltume ke baki gaida mutane neh tace ae mungaisa hajiya tace aena knn tace dazu mana hajiya ae munhadu dazu ah waje umar yace ehh mun gaisa hajiya tace ohh kaima kazo auren abokin naka neh?? Umar yace ehh wlhy kuma yayi daidai da hutu nane maa hajiya tah kalli kaltume tace kawo musu abinci ummukulsum tace hajiya daga gdnsu fh yace miki yake ae bayajin yunwa hajiya kam sake baki tayi tanajin ikon Allah itakuma koh ajikinta sea chewing gum takeyi murja tace dan Ubanki idan daga gidan yake sea kuma yace miki bazea cii bah kow miye uthman yace idan maso kikeyi kikunyatani ah gaban abokina towh shima dan gd nehh kaltume kam shuru tayi abunta tana dariya ciki ciki murja neh ta tashi taje tah dauko musu tana mai jin haushin hali irin nah kaltumen nan umar kam yarinyan tagama burgeshi komai nata yana masa kyau........ kuji bako fh yaga kaltus

Adermerh_MD
Share:

1 comment:

pls drop down your comment......
dan Allah ku ajiye comment.

Tallata Kayanka

Guide Tricks Blog

Be With Me Technology

Popular Posts

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Blog Archive