shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wanda aka fi sani da hausa novel wanda ni Muhammad abba gana nake rubutawa dan wayar tare da fadakarwa ga mutane a yanayin da muke ciki.

Friday 20 November 2015

UMMULKULTUM***54--57 (karshe)

img-20151113-173905.jpg

UMMUKULTHUM
By Adermerh_MD

54yana zuwa dakinshi yah fada akan gadonshi yana tunani har bacci barawo yh dauke shi sea around 6am yatashi yayi sallan asuba daga nan kuma yah kara komawa yh kwanta sai 11am yh tashi yayi wanka yah shiga cikin gida yasamu hajiya da kaltume ah falo dasu aunty murja yh dauki nana yah zauna gefen aunty murja bayan an gaisa neh hajiya tace yau kuma sea ynxu kah tashi yace wlhy hajiya kaina neh kemun ciwo dazu tace eyyh har umar yazo ae yace bazea tashe kah baa asannan neh maa uthman yatuno baiga kaltume baa cikin sauri yace hajiya ina ummukulthm hajiya yace wlhy kaikam dazun nan da umar yazo inason aikan ummukulthm gdn kawata hajiya maryam sea yace mun zai kaita tow yanzu kam ma inaga suna hanyan dawowa azuciyanshi yace kaii amma gsky wannan abokin nawa idan nayi da wasa zai kwace mun ummukulthm gsky sea nayi wanda nayi narabasu insha Allahu ahaka yayi tah maganan zucii........



UMMUKULTHUM
By Adermerh_MD

55lumar kam tun fitan su daga gd yake tah yiwa kaltume surutu ita kuma tayi masa shuru wai ita ah dole batason surutu shikuma yace wananna yace wancan haka dai harsuka isa gdn bayan tah kai aikan neh taadawo suna hanyan dawowa yake cemata tabashii nmbr tah taso tahana shi amma yanda taga yana zakewa neh tabashi dasuka dawo yace tah gaida hajiya shikam zai wuce gd anjima zea shigo wajan uthman tace towh ngd har cikin zuciyanshi yaji dadin godiyan data masa tashiga cikin falon da sallaman tah tah fado kan hajiya tace wayyo hajiyana yah gaji wlhy hajiya tace sannu ainima nasan dole kigaji dan tun jiya kk zirga zirgan aika uthman kam haushinta yakeji gani yakeyi kaman sun fara soyayya da umar anata tadi amman banda shi murja tace yadea uncle uthman anata tadi amma kayi shuru kaltume tace yana tunanin faridanshi neh akayi dariya nikam baice musu komea bah can sea yayi dariya komea yah tuno ohon masa yah tashi yaje dakinshi yah chanja kaya yasa kayan hauwasa yayi kyau kaman ah daukeshi ah gudu yazo falon hajiya yace hajiya barin fita tace tow adawo lpy aunty murja maa tace saika dawo kaltume kuma cikin shekiyanci tace ah gaida aunty farida yayi murmushi baice mata komea bah yayi tafiyarsa kow ina zaije oho nima ah dunno




UMMUKULTHUM
By Adermerh_MD

56yau bikin uthman da farida saura kwanan uku amarya tana tah shirin yin events dinta ango kam cewa yayi tahada komea yah kaimata kudi itada kawarta fadila suna tah shirye shirye bbu zama uthman kuma duk yh cire damuwan kaltume aranshi hajiya ma taga yafita daga damuwan dataga yana yi kwana 2 da suka wuce kaman bashi bah kuma tayi farin ciki da hakan nikuma nayi mamakin hakan kodea yah daina son kaltus din nawa neh.....

Yau neh amarya tayi kamunta tayi kyau sosea abun sai wanda yagani dan an cancara mata makeup kam ango maa yayi kyau kafun su kaltume sutafi neh umar yazo har gd yace wa kaltume tah shirya su tafi tare itakam bataso hakam bah amma haka tah shirya batayi wani makeup bah itakam amma ahakan ma tayi kyau tun tana fitowa daga gd umar yake kallonta har ta iso gun tace tafito muje yace ohhh tow inh su aunty murja da nana tace sukam ae tareda yaya majid zasutafi yace ohk muje suna cikin tafiya neh uthman yah kira umar ah waya yace ina kk neh inata neman kah yace wlhy ganinan ah kan hanya kana ina neh kaidin yace kazo kadauken inah gd yace towh haka yah koma gd uthman yana fitowa yagansu tare da kaltume baice mata komea ba yah bude gdn baya yah shiga yacewa umar muje gdnsu farida mu dauko tah yace haka zaayi abokina suna tafiya suna tadi kaltume kam tayi tsit kaman kurma dan taga hararan da uthman yake mata aranta tana cewa ran auren naka ma sea kanunamun halin naka tana cikin wannan tunanin neh har suka isa gdnsu amarya dama suna nan suna jiran ango yazo ya dauki amarya sungama shirinsu suna zuwa aka shigarda amarya sea kawarta fadila tazo tah bude gaban motan wea kaltume tah fito tah shiga wai ae itane babbar kawar amarya tare zasu tafi itakam koh kalloma fadilan bata isheta baa bare ma tayi mata mgn umar yace bakiga tare mukazo baneh kk cewa haka uthman yace fadila kiyi hqry ki nemi wani motan plx kinji kawar amarya da kyar tah yadda tah nemi wani motan fareeda kam tah tsume wea anyiwa kawarta haka uthman yh kalleta yace matata meye kuma nah bata rai tana jin yace matata tah manta da fushi datakeyi maa tayi ta washe hakora kaman mai tallen closeup......

UMMUKULTHUM
By Adermerh_MD


57anyi biki anyi bidiri buredede yau eh ranar saturday aka daura auren fareeda da uthman da daddare kuma akayi dinner washe gari aka watse aka bar ango da amaryansa .......

Ankai amarya gdnta wanda yake chan cikin new GRA gd yayi kyau kam dan itama kanta amaryan tah yaba da kyan gdn part 2 neh ah gdn acikin cikin part din farida babban falo neh sea kuma akwea daki biyu ah ciki kowanne da falo da uwar daki sea kuma bandaki ah ciki dayan dakin kuma dakin uthman neh shima da falo ah ciki da bandaki sea kuma kicin ah chan gefe acikin babban falon gidan dai dan dagwas dashi......Alhmadullilah mu hadi a kashina na biyu

Adermerh_MD
Share:

13 comments:

  1. Fatima Y Suleiman21 November 2015 at 08:29

    Nyc One Yaushe Zaka Cigaba Da Kashi Na Biyu

    ReplyDelete
  2. Bilkisu almustapha22 November 2015 at 05:31

    Dakyu muna jiran na biyu

    ReplyDelete
  3. muhammad abba gana29 November 2015 at 05:34

    nan da wasu makwanni ^Fatimaa Y Suleiman,

    ReplyDelete
  4. Please Abba waiting for part two

    ReplyDelete
  5. PrInCe Ha$h€€m24 December 2015 at 04:22

    Prince [size=16]Abbah[/size]Gana; yaushe xakaci gaba

    ReplyDelete
  6. PrInCe Ha$h€€m24 December 2015 at 04:23

    Prince [size=16]Abbah[/size]Gana; yaushe xakaci gaba

    ReplyDelete
  7. pls prince abba gana we're still waiting for part two

    ReplyDelete
  8. Gaskiya yy dadi asa mana na biu

    ReplyDelete
  9. Pls waiting for part 2

    ReplyDelete
  10. nyc dan Allah a qarasa

    ReplyDelete
  11. Juwairah Nasir19 June 2016 at 06:27

    wow.....it's very nyc

    ReplyDelete

pls drop down your comment......
dan Allah ku ajiye comment.

Tallata Kayanka

Guide Tricks Blog

Be With Me Technology

Popular Posts

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Blog Archive