shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wanda aka fi sani da hausa novel wanda ni Muhammad abba gana nake rubutawa dan wayar tare da fadakarwa ga mutane a yanayin da muke ciki.

Monday 24 August 2015

INSIYA*****6

insiya.jpg



INSIYA 6



********NA**********


muhd-Abba~Gana






to kinga halin da nake ciki nan hawaye ya zubomin Allah sarki tun lokacin da na ke bata labarin sai kuka ta ke nan na share hawayena nace ki tashi ki tafi gida kar dare yayi miki to kawata Allah yaji kanta Allah yayi mata rahma"ameen" ki gaida gida
yau shekara daya da rasuwar ummina ina zaune ina karatun alkurani mai girma sai ga yayan ummina da gudu na tashi na rungume shi ina murna a'a insiyata ya kike??
sai jin hawaye nayi yana zubo min kafin inyi magana hajiya ce ta tari bakina tana dariya wacce ta kunshi kalmomin guda uku,shin ta muguntace,ko ta murna ce ko kuma ta zamu hadu inya tafi? Allah shine masani




muhd-Abba~Gana




www.abbagana.pun.bz
Share:

0 comments:

Post a Comment

pls drop down your comment......
dan Allah ku ajiye comment.

Tallata Kayanka

Guide Tricks Blog

Be With Me Technology

Popular Posts

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Blog Archive