shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wanda aka fi sani da hausa novel wanda ni Muhammad abba gana nake rubutawa dan wayar tare da fadakarwa ga mutane a yanayin da muke ciki.

Sunday 23 August 2015

INSIYA 2

insiya.jpg



INSIYA 2


*********NA**********


muhd-Abba~Gana


insiya ki daina kuka,Allah ne ya jarrabeki da wannan hali da kike ciki" ni ummina kina tayar min da hankali da irin wadannan kalaman masu tada hankalin duk wani mai hankali"
ina kuka ina fada ummina ke ina zaki? ki sani cewa ke ce sanyin idona, ke ce mai share min kukana.ummina kin san mahaifinmu baya sona ya fi son yayan rukon hajiya, to ummina ina cikin wannan tashin hankalin zaki tafi ki barni?
sai gani nayi ummi tana hawaye "insiya ke nan,kina ba ni tausayi a irin kalamanki,amma ki sani cewa ,Allah yafi sonki akan son da nake miki.kuma shi ya jarraba ki da shiga cikin wannan hali................insiya"

"na'amm ummina" insiya Allah yayi muku albarka Allah ya rabaku da duniya lafiya"

""Amin ummi".



muhd-Abba~Gana


www.abbagana.pun.bz
Share:

1 comment:

pls drop down your comment......
dan Allah ku ajiye comment.

Tallata Kayanka

Guide Tricks Blog

Be With Me Technology

Popular Posts

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Blog Archive