shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wanda aka fi sani da hausa novel wanda ni Muhammad abba gana nake rubutawa dan wayar tare da fadakarwa ga mutane a yanayin da muke ciki.

Monday 27 July 2015

SHIN KUN SAN ABINDA YAKE YAWAN SHIGAR DA MUTANE WUTA???

shyk-muktar.jpg

Daga Dawud bn Yazid, daga babansa ya ji Abi
Huraira yana cewa: Manzon Allah (SAW)
yace :"Shin kun san abin da yake yawan shigar
da mutum wuta? Sahabbai suka ce: Allah da
Manzonsa ne suka fi sani, Sai yace: su ne
Al'aura da Baki/ciki..
Kuma abinda yafi yawan
shigarwa Ajannah sune: Tsoron Allah da
kyawawan dabi'u". [Adabul Mufrad hadith 289].
Kenan yana da kyau mu kula da abin da muke
kaiwa bakin mu, mu tabbatar halal muke zuba
ma cikin mu. Sannan mu kare kan mu daga
shiga gonar da ba namu ba, mutum yayi aure
idan yana da halin yi, idan kuma ba yi da halin
yi sai ya bi koyarwar Annabi don ya kare kansa
daga zina. Allah ya aiko Manzonsa ne (SAW)
don ya koyar da mutane kyawawan halaye da
dabi"u. Don haka mu zama masu kiyaye
dukkanin dokokin musuluci.
Allah Ya sanya mu
daga cikin bayinsa masu rabo. Allah ya sada
mu da dukkanin alkhairiai da albarkatun da ladan
da yake cikin wannan Rayuwa.
Source:
muhammad abba gana
Share:

0 comments:

Post a Comment

pls drop down your comment......
dan Allah ku ajiye comment.

Tallata Kayanka

Guide Tricks Blog

Be With Me Technology

Popular Posts

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Blog Archive