shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wanda aka fi sani da hausa novel wanda ni Muhammad abba gana nake rubutawa dan wayar tare da fadakarwa ga mutane a yanayin da muke ciki.

Wednesday 22 July 2015

WACE CE******ITA? 64

computerimages1.jpg

WACE CE ITA..?

64
by

Abba~Gana
No ka tafi Yaya ni baxanjeba ya rarrasheta har
ta amince suka shirya suka fita. Sunje wani park
ne suna shan ice cream, hakan ya faranta mata
rai matuqa suna sha suna tadi a hankali yy amin
yake nuna mata illar abinda takeson tayi, suna
tsaka da magana tana yan kalle kalle charab ta
hango wani abu wacce ta hango ba shakka itace
ba qarya budurwar farhaan ce ramcy, tayi
murmushi su ramcy ananan da yake Yy baisan
taba tana kallon ta har ta shige ba'ayi minti
goma sai kuma ta hango farhaan, wani rasss taji
ko shakka babu tare suke da farhaan amma da
yake shi mai wayone a hankali yake takunsa, wai
farhaan wane irin jarababben mutum ne?
Tayi tsaki, yy amin yace miya faru kuma? Ta
kalleshi idonta sun kada sunyi jaa ba komai! Ya
ba komai, ta dago mai idonta da har sun zama
qanana tace ba komai yy, sukaci gaba da
tadinsu amma Sam bata tare da yy amin
tanachan tana tunanin farhaan, kusan 30mnt
Basu fitoba ta kasa haquri ta miqe tsaye, ina
zaki kuma? Y tace ina zuwa yaya ya kalleta,
yanxu zan dawo Yy, ta wuce da sauri ta shiga
Ashe cikin gurin hotel ne ta fara dubawa duk ta
zagaye gurin bata gansuba, sai taje gun
reception ta tambayi farhaan mutumin yace
mata yanada baquwa wani rass taji, tace ai na
na sani shi yace nazo na karbi saqo yayanane,
ya kalleta sosai sai ya gaya mata number
dakinsa wani dumm dummm dummmm takeji,
ana mata zagaye a zuciya ta isa gofar dakin tayi
jimm ta daure ta bubbuga saida ta buga uku
sannan aka bude, ramcy ce ta bude qofar iffaat ji
tayi kamar ta shaqeta ta mutu ramcy bata gane
iffaat ba Sam.! ta watsa mata harara, tace lfy
iffaat ta daure tace yy farhaan yace naxo na
karbi saqo na kaiwa umma, tanajin haka sai ta
saki fuska, okay bari na kirashi, ta kwala mai
kira yazo yana zuwa ya ganta.........
Tofa.muhd Abba Gana
Share:

0 comments:

Post a Comment

pls drop down your comment......
dan Allah ku ajiye comment.

Tallata Kayanka

Guide Tricks Blog

Be With Me Technology

Popular Posts

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Blog Archive