shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wanda aka fi sani da hausa novel wanda ni Muhammad abba gana nake rubutawa dan wayar tare da fadakarwa ga mutane a yanayin da muke ciki.

Monday 27 July 2015

WACE CE********ITA? 93

computerimages1.jpg

WACE CE ITA..??93
Na ABBA GANA
Tamai sannu da zuwa, ya amsa bayan ta juya
ya kalleta mace kamar hawainiya sai chanxa wa
takeyi, yaje yayi wanka.
ta kawo mai abinci Dana safe Dana rana na
yamma ma Dan ba yanxu yakeciba da sai ta
hado mai dashi kuma duk sai ya cinyeshi, ta ijiye
tace yaci wai ya qoshi, tamai kallon banxa kasan
Allah wallahi sai kacishi, ya kalleta yanda ta
hade fuska hakadai yayita durawa yana qarewa
yaje yayita amai ko sannu bata cemaiba yana
fitowa tace Allah yasa dai matan basu maka
cikiba!! dagachin abinci sai amai ta bashi dariya
sosai wai ciki, ya nemi guri ya zauna, bai
tankataba haka dai iffaat take da farhaan kullum
cikin yi masa habaici take, da rana taci uban
kwalliya da dare ta saka arnan kayan bacci ta
kuma fuske abinta, ranar da ya qara nemanta
tace sai yaje asibiti an duba shi idan bashida
rashin lafiya, farhaan kam ya shiga uku kullum
cikin baqin cikin yarinyar nan yake, lallai yanxune
yake sanin haqiqanin WACE CE ITA... dama
hausawa sunce Dan hakin daka raina shi yake
tsole maka ido, ai kuwa ga iffaat tana wanashi
Son ranta, farko yace bazaije asibiti ba daga
baya da yaga jan ran nata yayi yawa sai tsingau
yakeyi haka ya daure yaje aka dubashi, lafiya
lau yake ya kawo mata result tana kwance da
kayanta na daukar allhaki ta tashi zaune ta
duba taga lafiyanshi lau tace saura Abu daya
kuma yace bayason yaji ko miye wallahi sai ta
bashi haqqinsa, iffaat taga da gaske yakeyi
idonsa sunyi jaa sai xuba masifa yakeyi
hankalinta ya tashi tasan ba hanyar guduwa
amma ta fuske ta nuna kamar bataji tsoroba
farhaan kam matseta yayi ya cire mata kaya
duka cizo duk yasha amma ina saida yayi
nasarar kawar da budurcinta Allah sarki iffaat ta
bani tausayi.....
Share:

0 comments:

Post a Comment

pls drop down your comment......
dan Allah ku ajiye comment.

Tallata Kayanka

Guide Tricks Blog

Be With Me Technology

Popular Posts

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Blog Archive